Abokin Kwana Hausa Novel Complete
Tag: ABOKIN KWANA
NA
ZAINAB HARUNA SARKI
Mum Adabiyya
*ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION*
{R.S.W.A}
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_
*Alk’alaminmu ‘yancinmu*
BOOK ONE
Bismillahi’rahamanurrahim
INAWA DAUKACIN MUSULMI BARKA
DA SALLAH
ALLAH YA MAIMAITA MANA
AMEEN.
Banyi book É—ina dan wani ba ko wata,
Dan haka duk wanda yaci karo da wani abu da yayi kamaneceniya da halayyarsa to akasi ne.
Page 1& 2
______________________
A cikin bacci take jin abun da ba sabon abu ba ne, awajenta so take ta buÉ—e idonta amma takasa aikata hakan, tana jin yanda yake sarrafa jikinta babu inda hannunsa baya kaiwa.
A cikin wannan halin ne taji sautin kiran sallar asuba, take tadaina jin komai wani nauyayyen bacci ne yayi awon gaba da ita. Mama ce tazo take tashin su Amira cikin damuwa ta juya ta kalli Eshaty wanda tayi dai_dai a katifa tana sharar baccinta. Da alama baccin yana mata dali kamar ta juya kada ta tasheta
sai kawai tafasa ta isa kanta
“Aisha! Aisha!!” kamar kada ta ta tashi, amma sanin halin Mama ne yasa ta tashi tana wata Æ™atuwar hamma wacce da alama baccin bai isheta ba cikin faÉ—a “Mama take magana “ke kullum baki da aiki sai bacci mutum ya kwanta da wuri amma tashi ya gagaresa akan lokaci, duk gidan nan kinfi kowa makara kowa sai yayi sallah ya barki kamar ba Æ´ar musulmai ba haba Aisha, abun nan da kike yi yana min ciwo, da dai ba halinki ba ne amma zan san abun yi akanki”. Ba tare da Eshaty tayi magana ba ta miÆ™e ta za gaye Mama tawuce cikin harabar gidan tafita ta É—auki buta tashiga bayi, bayan tagama tsarki ta fito bakin fanfo ta fara alwala, kawai sai ta tuna da abun da ya faru acikin mafarkinta cikin razana tamiÆ™e, tana salati “Mama ce tak’ara so wajenta tana tambayar lafiya? rarraba ido Eshaty tafara alamun rashin gaskiya, lura da hakan Mama tayi kawai sai ta share ta, tayi wucewarta bayi, har Mama ta gama abun da take tafito “Eshaty na tsaye a inda take bata ko motsaba, “Mama ta kalleta ta jijjiga kai’ tawuce É—aki, ganin babu kowa a waje ya saka ta shiga bayi ta É—auko bokiti ta É—ibi ruwa ta shige bayin da niyar yin wanka, duk abun da yake faruwa Mama tana kallonta ta window.. Cikin tashin hankali Mama ta zauna a bakin gado tana saÆ™a abubuwa da yawa aranta.Anya Yarinyar nan bata fara bin Maza ba? Kai! Inah! Inah!! ba za tayi haka ba na yadda da tarbiyar Æ´ata, k kuma Aljani ne ya aureta? nan ma Mama ta kasa yadda, da maganganun zuciyar ta,ta tana wannan nazarin ne Eshaty tayi sallama ta shigo É—akin kanta a sunkuye kamar mara gaskiya, sashin da lokar kayanta take ta nufa ta buÉ—e ta É—auko wata doguwar jallabiya mai launin yellow tasa tare da É—aure dan gyalen rigar akanta, darduma ta shimfiÉ—a tare da sanya hijabi ta tada kabbarar sallah.
su Amira ne suka shigo lakin Mama domin sun duba Palo bata nan, Ikram ce, autar Maman ta fara gaidata cikin kulawa take amsawa kana suka juya wajen Eshaty wanda sai a lokacin ta idar da sallah Aunty inakwana? cikin sanyi jiki ta amsa, basu damu ba domin kuwa idan akwai sabo sun saba.
Cikin shigar makaranta ta fito
Ba tare da ta kalli kowa ba a cikin gidan ta fita
Ikram ce tace “Aunty yau ba za kiyi break ba zaki tafi?
Ko juyowa ba ta yi ba, ta bata amsa, cewa”. nasha coffee
Ta juya tayi ficewarta
Duk abun da suke “Mama na jinsu amma ko uffan’ batace ba.
Da yake Islamiyyar a bayan layinsu take batayi wata doguwar tafiya ba ta ƙarasa.
kanta tsaye cikin class É—in su ta nufa babu kowa kamar yadda tayi tsammani wajen bencin da suke zama ta nufa, sai tayi mamakin ganin jakar Fatima Mu’azu da tayi, aranta tace wai Ƴarinyar nan duk sammakon da nayi yauma ta rigani zuwa?
shiru tayi na dan lokaci sai kuma ta aje Jakarta itama ta nufi office . tana waige -waigen rashin gaskiya. batayi mamakin ganin “Fatima Mu’azu akwance kan babbar kujerar da ke office d’in ba
cikin murmushi ” Fatima tacewa “Eshaty sannu da zuwa Malama.
hararar Fatima, Eshaty tayi, tace wai ke dan Allah amma anan kike KWANA ko? dariya “Fatima tatuntsira. Gami da tafa hannu tace ” ke ce k kayi kama da wacce bata KWANA a gida ba, hhhh anya kuwa yau biki gamu da wanda ya fiki jarababa,? inji Fatima
Mtsss… Eshaty tayi tsaki tana kai hannunta kan tsintsiyar kwakwa, da niyar tafiya ta share class É—in su.
Fizge tsintsiyar “Fatima tayi daga hannunta yace” malama ba ki fa bani amsa ba zaki fita? iya Æ™uluwa “Eshaty ta Æ™ule bata san sanda tasa iya Æ™arfinta ba ta fizge tsintsiyar ta juyo a fusace zata futa,. kawai sai taji tayi karo da “mutum. Shock É—in da taji ne yasa ta saki wata sanyayyar ajiyar zuciya, ta ji kasala ta ziyarceta a take, taji wannan abun daya saba fitowa a gabanta a duk lokacin data haÉ—a jiki da Namiji yana bin cinyoyinta, ya’ Allah!!! Ta ambata da Æ™arfi.
YunÆ™urin raba jikinta da mutumin take.Amma ta kasa sakamakon wata runguma da yayi mata, cikin masifa, “Fatima ta Æ™araso inda suke rungume da juna ” tace ka saketa tayi tafiyarta ko kuma wallahi ni na fita na bar muku office d’in”. tun jimawa ina zaune ina jiranka daga cewa zaka siyo kati, ka je kayi zamanka har kabari tazo ta sameni” duk surutun da take yin nan a banza, dan baima san me take cewa ba ya shiga wata duniyar daban.. Hannayensa duka biyu ya É—ora akan Æ™ugunta, ya dan matsa su kaÉ—an, wani nishi, ta saki sakamakon wani dad’i da taji ya ziyarceta
bakinta ya haÉ—e da nasa ya fara tsotsa yana lumshe idon sa…….
Karin wasu littafai da zaku so
-
Matar maza 3
-
Zuciya ta
-
Mahaukaci ko boyayyen masoyi
-
Wuka a makoshi
-
Aure da haihuwa
-
Husna Hausa Novel
-
Musayar Zuciya
-
Gangar Shedan
-
Angon mata biyu
-
A gidan mu take
-
Bafulatanar Rugga
-
Matar yaro
-
Mr Bello
-
Mijin Buzuwa
-
Gidan Uncle Complete
Kuyi haƙuri masoya nan zan dakata
Mum Adabiyya ce
tnz
Tnx