Alalen Gero Hausa Novel

Alalen Gero Hausa Novel

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Tag:     *ALALEN GERO*

*(BARIKI)*

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

 

_(Romantic love story)_

 

*Zahra Surbajo*

 

 

_BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM_

 

*Wannan littafi nayishi dan maauratane,in baki da aure kika karanta ruwanki,nide na faÉ—a,kuma ba free bane,na kuÉ—ine 300,page É—aya kullum,in kuma vip zaa saki 500,page biyu kullum,in dan ki siya ki fitarmin ne kar ki siya,*

 

*banyi shi don cin zarafin kowa ba,nayi shi ne don ilimantarwa da faɗakarwa gami da nishaɗi,soyayya zazzafa me tsayawa a rai,da kuɗi kaɗan ki kwashi garaɓasa*.

 

*20 Free pages zanyi,dan haka me buƙata ya fara biyan kuɗinsa yanzu,ba ragi dan kar kice arage baay ba kiji haushi*

 

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

 

*07044600044*

 

*1*

 

 

 

Gyara zamansa yayi akan luntsumemiyar kujerar da yake kai,ya yamutsa kyakkyawar fuskarsa yace kamar wanda akawa dole.

 

“she is not my taste,so kaje ka sallameta,taya zaka kwaso min wannan me nonuwan kaya guda,ay sunyi yawa pls kaje ka sallameta,”ya faÉ—i cikin yanayi na É“acin rai.

 

“Ashrab in ance maka kai Æ™aramin É—an bariki ne sekace ba haka ba,in ankawo ma kayan harka ka kushe,me manyan É—uwawuka kace sunyi girma bazaka iya handling É—insu ba,in an kawo me manyan nonuwa kace sunyi maka girma gun surcking zaka wahala,wai kai wacce irin haja kake so ne? se anemo maka ko ina ne afaÉ—in duniyar nan”cewar Hisham yana daga tsaye.

 

“look hisham,bafa na shiga bariki bane dan in dinga haÉ—a cibiya da kowacce gaja,see akwai mata classic ones dake yawo agari,ajebotically,irinsu nake so,amma wannan me nonon kamar guga ka bata 5m kasallameta”ya faÉ—i cikin haÉ—e rai.

 

Dariya hisham yayi ya tafa sannan yace”yawo ajebotically ko,to zansa Haisam ya kawo mana su container guda seka gaji da hawa da sauka next week,”

 

 

TaÉ“e baki yayi gamida yamutsa fuska ya lumshe kyawawan idanunsa sannan yace a sanyaye,”hisham akawo su da wuri kar ya wuce next week É—in”yayi maganar ba tare daya buÉ—e idonsa ba.

 

“kar ka samu damuwa Ashrab kasa aranka anyi angama”cewar hisham yana murmushi gamida latsa wayar hannunsa ya kara akunne.

 

Ta É—an jima a kunnen nasa sannan yace”haisam wannan hajar taka fa bata samu karÉ“uwa agurinsa ba,dan haka zaa sallameta yanzu”

 

Daga can É“angaren haisam yace” nima fa time din danaga pics É—inta na faÉ—awa jammy cool batayi ba amma se tace wai tana É—aukar Ak47 till down,”

 

“ko ma de nuclear take É—auka shide yace batayiba,so se ka sanar da jammy cool zata É“ata harÆ™allarta inde irin wannan zata dinga kawowa Ashrab”

[

“ba damuwa zaa kiyaye gaba atayani bada haÆ™uri dan nasan yaji haushi”cewar haisam yana dariya.

 

“ba ruwana kwa haÉ—e,dan kunfi kusa”

 

Daga haka ya kashe wayarshi yakai dubansa gun ashrab wanda tun É—azu idonsa ke lumshe yace”bari in wuce ni yanzu zansa a wuce da ita yanzu,haisam yace tuba yake”yakai Æ™arshen maganar yana dariya.sannan ya É—ora da cewa

 

” shegen ay yasani sarai ya kwasota,gata shegiyar taci kuÉ—i me yawa,visa kuÉ—in jirgi, hotel, wajen 15m tun daga dubai,nifa inaga mu jaraba hajar Æ™asarmu mu gani mana”cewar hisham yana kallon Ashrab,

 

“matan nan ay basu da sirri sun dingi yamaÉ—iÉ—i dani cewar ina nemansu,gasu duk ba wasu nunannu ba,mubar maganar kawai kaina ciwo yake inaso in kwanta”yafaÉ—i yana Æ™oÆ™arin miÆ™ewa.

 

Sanin hali akace yafi sanin kama,hisham bece komai ba dan yasan halin abokin nasa farin sani,tunda ya furta haka yasan koda uban wa yake zaune ze miƙe yabar gurin.

 

.Bayan fitar Ashrab Hisham ya miƙe ya fita falon da aka ajiye hajar ta ashrab,balarabiya kyakkyawa sede tana da manyan nonuwa wanda gaba ɗaya ta fiddo rabinsu waje,ita ala dole tayi kyau.

 

Tana ganin Hisham ta miÆ™e da saurinta,dan ta É—auka shi aka yowa order ta,gunsa ta nufa kan yayi wani yunÆ™uri tuni ta rungumeshi tana faÉ—in “marhabun ya habibi keif halik?”

 

Yaren larabci agurinsu ba wani baƙon abu bane kasancewar sun iya su duka,dan haka amsa mata yayi fuska ba yabo ba fallasa sannan ya nemi guri ya zauna,ɗarab taje ta haye cinyarshi ta zauna tana wasa da gashin kansa kasancewar shima Hisham ba baya bane gurin kyau.

 

“ina miki barka da zuwa Æ™asata nigeria,”

 

Murmushi tayi gamida gyaÉ—a kai alamun godiya,sannan ya É—an nisa kaÉ—an yace,”wanda aka yowa order É—inki baya gari dan tun kast week yake jiranki kuma se aka samu akasi a visar ki,so batun gaskiya yana can dubai,in kin koma zaku haÉ—u”

 

Ranta sosai ya ɓaci dan ita acan ƙasar su irin high class ce akaruwancin,dan da ƙyar ta amince ma zata zo nigeria shine kuma zaa ce bayanan,nanfa ta rufe hisham da masifa,ta inda ta shiga ba tanan take fita ba.

See also  Shahaab Hausa Novel

 

Tsawa ya daka mata sannan yace cikin fushi”ilal adab,kussu ummuk,wallah kikai mana mushakir anan,wiya zakisha,anti majnoon?”

 

Ayko kamar ya jona mata caji nan fa ta shiga surfa masa zagi ta uwa ta uba,duk yadda yake tunaninta ta wuce nan dan ita karuwa ko ayaren kurame ne bata da mutunci.

 

ganin da yayi ta fishi bariki ne yasa yajawota jikinshi ya rungumeta gami da haÉ—e bakinshi da nata,ya jata zuwa É—akin dake falon,suna shiga yace.

 

“wasa nake miki dama nine kawai de banda lafiyane”ya faÉ—i yana ware ido danshi tunda yake bariki be taÉ“a haÉ—uwa da irinta ba,

 

Turashi tayi kan gado,tana murmushi tace tana kamo kandensa,”inada magani yanzu zaka warke,”jakarta ta buÉ—e ta É—auko kwalin wani magani,sannan ta miÆ™a masa harda guzurin ruwanta ajaka.

 

Karantawa yayi yaga na ƙarfin mazans,afawa yayi yabi da ruwa dan yasan, inde be biya buƙatar wannan mahaukaciyar ba to mutuncinsu zata zubar musu a unguwa dan ya fahimci ƴar yaga rigace.

 

**********

 

Hisham tunda ya durfafi balarabiya tun ana na daÉ—i har abu ya koma na wahala shi kuka ita kuka,seda suka kwashe awannin biyar suna masha’arsu.

 

A daren be bari ta kwana ba ya bata 5m sukayi sallama,ko step kasa takawa yayi sabida ciwon da marainansa suke masa kwanciya yayi a falo yana maida numfashi a ranshi yace,”wannan ay tafi nuclear ma,sede karea,ko ukrain,ko ma de me gaba É—ayar rasha”

 

*********

 

“Ummu rumana,natsuwa fa zakiyi sosai ki dinga bin duk umarnin dazan baki,itade bariki kinga alalen gero ce in baka iya ba lalacewa take,in nasamu mu raba inke kika samu mu raba,ay yafi ko”

 

Wacce aka kira da ummu rumana,dariya tayi me Æ™ayatarwa sannan tace,”Barikifa na fito Amira,babu ta yadda za’ayi in koma gida ba tare da kuÉ—in lefen habu É—an megari ba,”ta faÉ—i tana taunar cingwam ita ala dole ga karuwa.

 

“matsala É—ayace mu nan ba gidajen karuwai,da munje mun kama É—aki to wai ina zamu ne barikin nan?”cewar Amira tana kallon Ummu rumana.

 

“mu tafi badume”cewar ummu rumana ita azatonta ta gama faÉ—in babvan gurin karuwanci.

 

“kaji vanza to ba can zamu ba habuja zamu tai”

 

 

 

Muje zuwa

 

Surbajo for life.

“”

[24/09, 2:36 pm] +234 803 192 1625: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*ALALEN GERO*

*(BARIKI)*

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

 

_(Romantic love story)_

 

*Zahra Surbajo*

 

 

_BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM_

 

*Wannan littafi nayishi dan maauratane,in baki da aure kika karanta ruwanki,nide na faÉ—a,kuma ba free bane,na kuÉ—ine 300,page É—aya kullum,in kuma vip zaa saki 500,page biyu kullum,in dan ki siya ki fitarmin ne kar ki siya,*

 

*banyi shi don cin zarafin kowa ba,nayi shi ne don ilimantarwa da faɗakarwa gami da nishaɗi,soyayya zazzafa me tsayawa a rai,da kuɗi kaɗan ki kwashi garaɓasa*.

 

*20 Free pages zanyi,dan haka me buƙata ya fara biyan kuɗinsa yanzu,ba ragi dan kar kice arage baay ba kiji haushi*

 

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

 

*07044600044*

 

*2*

 

 

“Ummu rumana nifa tsorona Allah tsorona kar mu tai kan mu dawo mu tadda ummanki ta mutu,”cewar Ameera cikin yanayin damuwa.

 

“ummana ba abinda ze sameta,umma rumananta ba kasasshiya bace zan samo kuÉ—in me gari in biyasu lefensu,subar mu mu huta”cewar ummu rumana cike da Æ™warin guiwa.

 

“Allah yasa umma rumana,dan a wannan rigimar ita kawai nake tausayi,tasha wahala”cewar Ameera cikin damuwa.

 

“shiyasa ay nace mu fito de yawon barikinnan,mu samu kuÉ—i,muje mu biya ta huta mu nema mata lafiya”cewar ummu rumana.

 

Suna tafe a motar da zata kawosu Abuja suke hirar.

 

***********

 

Ashrab da asuba ya tashi yayi sallah,ya jima akan abun sallah yana azkar gami da faɗawa Allah buƙatunsa har seda gari ya waye ya tashi,yayi wanka ya kimtsa,

 

Falon shi ya nufa dan karya kumallo,dan yasan kukunsa ya jima da shirya masa breakfast ,sosai mamaki ya kamasa ganin hisham kwance kan doguwar kujera yana barci.

 

Ƙarasa shigowa falon yayi cikin izza da ƙasaita,ya wuce hisham ɗin ya nufi,kan dinning.

 

Abinci ya zuba dede cikinsa ya ci ya ƙoshi yana goge bakinsa da tissu ne hisham ya farka,

 

Kallon kallo sukewa juna Ashrab beda niyyar yi masa magana,sema ɗauke idonsa da yayi daga kallon hisham ɗin ya kammala abunda yake ya miƙe.

 

Falon ya dawo ya zauna har lokacin bece komai ba,wanda farin sani hisham yasan Ashrab É—in baze ce ba….

 

“kai da daÉ—ina da kai kenan rashin mutunci,in banda ka raina min wayau ka ganni a gidanka kuma ay ka tambayi dalilin kwana na”cewar hisham yana hararar Ashrab É—in.

 

See also  Bawa na Hausa Novel Oum Hairan

kyaÉ“e baki yayi gamida yamutsa fuska yace a Æ™asaitance”ra’ayin kwanan kayi,so meye nawa na tambaya,nida ba É—an jarida ba”ya bashi amsa ba tare daya dibi inda yake ba.

 

Miƙewa Hisham yayi ya wuce ɗakin baccin na Ashrab,yaje yayi wanka sannan ya duba acikin kayan ashrab ɗin sababbin da be taɓa sawa ba ya ɗauki wanda yake so ya sako,sannan yayi alwala yayi sallah a makare.

 

Falon ya dawo yaje dinninh ya cika cikinsa,yana gamawa ya É—auki key É—in motarsa,ya yi hanyar ficewa,se alokacin Ashrab yace.

 

“hisham ina kuma zakaje?”

 

“Inda ka aykeni mana”ya bashi amsa afusace dan ya gama É“ata masa rai.

 

Dariya Ashrab yayi sannan ya miƙe ya isa inda hisham ɗin yake tsaye key ɗin motar tasa ya ƙwace yana faɗin.

 

“Hisham ni da kai de bata É“aci aminina ne kai na kusa for me ina ganin wulaÆ™ancine dan ka kwana anan in tsaya ina bin baasi,ay kafi haka gurina”ya faÉ—i cikin sanyin murya,dole hisham ya sauko dan Ashrab bayan baiwa ta kyau da Allah yay masa kuma,Allah yay masa baiwar harshe da kuma ilimi boko da islamiyya,shiyasa inde ze maka magana ta minti guda zaka fahimceshi.

 

Komawa falon sukayi suka zauna sannan Ashrab yace,”hisham ina son zuwa gida sede matsalolin iyayena sun ma kaina yawa bazan iya É—aukarsu ba,wannan yace kaza zanyi wancan yace kaza zanyi,na rasa me suke so gaskiya”ya faÉ—i cikin damuwa.

 

“Ashrab matsalar iyayenka ba wata matsala bace babba,in ka duba da cewa ba mugun abu suke nufinka da shi va,Aure ne,kuma abune me kyau,in ka natsu kai duba na tsanaki ba sharri suke nufinka dashi ba”

 

“Aure takura ne hisham,Æ™aramar yarinya ta saka a gaba da tambaya,ina zaka daga ina kake,wannan duk reni ne,ko ace dole se kun zauna gu guda har Æ™arshen rayuwa,wannan takura ce gaskiya,kuma ban shirya atakurani ba”ya faÉ—i cikin zafin rai.

 

Shuru ce ta biyo baya ta Æ´an sakwanni, sannan,hisham ya nisa yace,”ka kwantar da hankalinka,dan Allah komai ze tafi normal,kai de kaci gaba da addua”.

 

“kullum yi nake yi,hisham,ina roÆ™on Allah daya haÉ—ani da kalar macen da nake so, wacce zata kusanci zuciyata sosai,bawai ace an zaÉ“a min ba,da kaina nake so in zaÉ“a”

 

“ba na so kana shiga damuwa taso muje gari ka É—ebe kewarka”cewar hisham yana jan hannunsa suka fice yawo cikin gari kasancewar yau lahadi ba ayki.

 

********

 

Sun isa Abuja da yamma,gashi kuma garin a haÉ—e yake hadari ya taso,a tsorace ummu rumana tace”Ameera kinga fa ruwa ne za’ay,kuma tun a mota muke ta barikin nan ba wanda ya kulamu bare ya bamu kuÉ—in,wai ya zamuyi ne”

 

“wallahi ummu rumana,nima tsoro nakeji,kinga de cingwam kwali guda gashi mun kusa tauneshi,har yanzu ba wanda ya kulamu,kuma É—aurin É—ankwalin karuwan nan munyishi har yanzu ba me cewa ga kuÉ—in”cewar ameera cikin tsoro.

 

“ni goshina har ciwo yake sabida tamkeshi da nayi,kuma gashi kayan sallarmu duka muka saka bare ace wai ko kyaune bamuyi ba”cewar rumana tana kwalkwal da ido.

 

“kinga kar ki kuka muje nu siyo wani cingam É—in mu ci gaba da taunawa zamu dace insha Allahu”cewar Ameera tana rarrashin ummu rumana.

 

Da ƙyar suka iya tsallako titin jabi garage, suka fara neman inda zasu ga me cingam.

 

Suna tsaka da nema ne suka ci karo da me saida su a baro,ayko da sauri suka tsayar dashi.

 

“malam cingam zaka bamu irin na mata Æ´an bariki,”cewar Ameera tana fari da ido.

 

Murmushi yayi sannan yace”au to ku meye haÉ—inku da bariki?”

 

“Dubemu da kyau bakaga alamun yawon barikin muka fito bane sa har zaka tambayemu?”cewar ummu rumana cikin fushi.

 

Dariya me cingam É—in yake harda riÆ™e ciki sannan yace”Ku yanzu nan Æ´an bariki ne?kuma kuna jinku kun isa akiraku da sunan mata,?bama haka ba shekarunku nawa ne kuma daga wanne Æ™auye kuke?”

 

“aci cingam ayi Æ™aras,ayi É—aurin ture kaga tsiya,ay ta yawo guri guri inda maza suke,to se sui ta haÉ—o muku kuÉ—i suna baku,a matsayinku na wainda kuka fito yawan bariki,”cewar Ameera cikin isa yayin da ummu rumana ke faÉ—in

 

“faÉ—a mishi ta gurina,shekaru goma sha biyar ba Æ™arya ba, in zatonka ko barikince bamu sani ba”

 

Dariyar da me cingam ɗin yakeyi ta isa da isarta dan har durƙusawa yakeyi,se alokacin ya fahimci su basu ma san me ake cewa barikinba,azatonsu aci cingam ayi ɗaurin ture kaga tsiya shi ake cewa bariki.

 

Cingam É—insu ya basu ya barsu agurin se waigensu yake yana dariya.

 

Suko ko ajikinsu dan gani suke shi marowacine yasa be basu kuÉ—in yawan barikinba bayan ya gansu sunayi😊

 

Hmmm wato ita barikin ashe kala kalace,koda yake ance alalen gero ce,vari muga tasu Ummu rumana zatayi ki zata lalace.

See also  Budurcina Yancina Hausa Novel Complete

 

 

Ku hanzarta siya kar abarku a baya.

 

Surbajo for life.

[24/09, 2:36 pm] +234 803 192 1625: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*ALALEN GERO*

*(BARIKI)*

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

 

_(Romantic love story)_

 

*Zahra Surbajo*

 

 

_BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM_

 

*Wannan littafi nayishi dan maauratane,in baki da aure kika karanta ruwanki,nide na faÉ—a,kuma ba free bane,na kuÉ—ine 300,page É—aya kullum,in kuma vip zaa saki 500,page biyu kullum,in dan ki siya ki fitarmin ne kar ki siya,*

 

*banyi shi don cin zarafin kowa ba,nayi shi ne don ilimantarwa da faɗakarwa gami da nishaɗi,soyayya zazzafa me tsayawa a rai,da kuɗi kaɗan ki kwashi garaɓasa*.

 

*20 Free pages zanyi,dan haka me buƙata ya fara biyan kuɗinsa yanzu,ba ragi dan kar kice arage baay ba kiji haushi*

 

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

 

*07044600044*

 

*3*

 

 

Duk inda suka ga maza se sun tsaya,suna wani juye juye,abin gwanin ban dariya.

 

Ko kusa ba wanda ya dubesu amatsayin mata ma bare ayi wani batun basu kuÉ—i.

 

Sunyi tafiya sosai dan har ƙafafunsu sun fara musu ciwo,dan sun nausa cikin Abujar ba tare da sun san ina suke nufa ba.

 

Ga kuɗinsu ya ƙare sannan ga wata azababbiyar yunwa suna ji duk sun fara galabaita.

 

Hakanne yasa suka fara neman inda zasu sami abinci, amma sun rasa duba da yanayin garin na abuja kowa takai takai yake.

 

*****

 

Bayan fitar su Ashrab,cikin garin suka nutsa na Abuja,dan shaƙar iskar ƴenci,

Hisham ne ke tuƙin, Ashrab na kishingiɗe a kujerar zaman banza yana latsa wayarsa.

 

“Haisam ka same mu a LandN interio kitchen in the next 30 minutes zamu Æ™arasa”cewar Ashrab bayan ya kira Haisam a wayarsa.

 

Duk yadda Hisham yayi ƙoƙari wajen ganin ya taka burki be taɓa ta ba hakan ya faskara,kauuuuuu ya ɗauketa da mota,tai sama ta faɗo kan titi,kaɗan ya rage ya takata Allah ta tsare burkin ya taku.

 

Tun kan ya fito daga motar,Ashrab ya buɗe ya fita da mahaukacin gudunsa,tun kan ya ƙarasa Ameera ta rigashi ƙarasawa wayyo ummu rumanace ya bige,kwance take cikin jini,wanda ba kowa ze lura ma tana da rai ba.

 

“wayyo na shiga uku na lalace ummu rumana ki tashi mu koma gida wayyo Allah jamaa ku taimaka min Æ™awata zata mutu”cewar Ameera lokacin da tai arba da ummu rumana cikin jini.

 

Ɗagota Ashrab yayi gaba ɗayanta,zuwa jikinshi yana jijjigawa,lokacin hisham ya ƙaraso gurin,dan gaba ɗaya ya firgita da kaɗewar da yay matan,azatonshi mutuwa Tayi.

 

“let’s go to the hospital”,cewar Ashrab a ruÉ—e kasancewarshi mutum me tsananin tausayi,yaga kuma yarinya Æ™arama kwance cikin mawuyacin hali.

 

Gun ba mutane sosai,dan haka da sauri suka sata a mota Ameera ma shiga tayi tana ta É“arzar kukanta tana kiran ” ummu rumana ki tashi don Allah”

 

Ashrab ke driving É—in yanzu,dan haka hisham a baya ya zauna ya tallabe ta ajikinshi hawaye na bin idanunsa.

 

UMMU ABIHA special hospital ya nufa kai tsaye,dan yasan doctor safiyya ishaq yardaje(Allah amin) ƙwararriyar likitace me taimakon bayin Allah,duk da kasancewar asibitin na kuɗine,hakan be hanata taimakawa bayin Allah ba.

 

Suna zuwa da ita aka karɓeta,icu suka shige da ita sannan likitar ta fito sanye da kayanta na ayki,farace,doguwa,me ɗan jiki,gamida diri daya dace sa jikinta,bata hanci sosai amma tana da ɗan ƙaramin baki saya dace da fuskarta,masha Allah tana da idanuwa masu kyau,da suka dace da fuskarta,tana yawan lumshesu kamar me jin bacci,gashim kanta baƙine me yawa ga tsawo santsi da sheƙi da taushi duka ya haɗa,Doctor Safiyya kenan ƴa ga Shahararriyar marubuciya,Zahra muhammad wacce kukafi sani sa zahra surbajo.

 

Dubanta takai ga Ashrab dake tsaye kamar mutum mutumi tace cikin zazzaÆ™ar muryarta”Ashrab mara lafiyanka tana buÆ™atar jini da gaggawa,and then kasan wannan police case ne,so dole se kun kawo mana police before muyi discharge É—inta”

 

“na sani doctor rayuwarta first,then komai se ya biyo baya, muje a É—auki nawa kinsan donor ne ni”ya bata amsa cike da Æ™warin guiwa.

 

Lab ta kaishi tasa aka gwada duk abinda ya dace,a gwada sannan aka É—ebi leda biyu,akazo aka sawa Ummu rumanan.

 

Ta samu karaya a ƙafa,dan haka doctor safiyya ɗorata tayi, sannan raunukan jikinta tai musu dressing na ɗinkewa kuma ta ɗinke,sanna tasa aka kaita ɗakin hutu.

 

“Ashrab nafa tsorata wallahi”cewar hisham cikin damuwa.

 

“tsautsayine kuma yana kan kowa, so mu godewa Allah da yasa ya tsaya iya haka Allah kyauta gaba”cewar ashrab cike da Æ™warara guiwar hisham É—in.

 

Ameera ko kuka de na gidan duniya ta cishi har ta nemi sauran hawayen ta rasa.

 

Muje zuwa

 

Surbajo for life.

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top