Ba son ta nake ba Hausa Novel

Ba son ta nake ba Hausa Novel

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Tag: BA SON TA NAKE BA

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

_Bisimillahi Rahamanir Rahim_

 

001

 

 

*KANO STATE*

_CITY STAR HOTEL_

 

 

Da sauri ta sunkuya tana mai dafe tarin takardun dasuka watse zuwa Æ™asa wanda hakan yayi dai dai da shima sanda yakai nashi hannun zuwa Æ™asan cikin rashin sa’a kuma hannunsu ya sarÆ™e dana juna atake anan taji wani baÆ™on yanayi ajikinta mai wuyar ta fassara shi.

Saɓanin shi dayay saurin ɗauke hannunsa daga saman nata gefe guda kuma yana jefa mata kallon raini da ƙasƙanci.

Sam bata lura da hakan ba face ƙarasa tattare mai takaddun nashi datai tana sakin wani irin lallausan murmushi.

Hannunta har yanzu rawa yake sakama kon baƙon lamarin daya faru agareta yanzu.

Seda ta kammala tattara mai sannan ta ɗago fuskarta cike da murmushi mai ƙayatarwa ta dube shi da matsakaitan idanunta.

Wanda kallo guda tayi masa takasa cigaba da kallon nashi murya na rawa kamar zatai kuka ta furta!

“Afuwan yallaÉ“ai ban kula ba”

TafaÉ—a tana mai janyo maganar da kyar tsintar kanta tayi dajin wata irin wawiyar faÉ—uwar gaba marar misali acikin kirjinta zuciyarta kuma kamar zata fasa kirjinta ta faÉ—o dan tsabar rawan data keyi.

Bai amshi takaddun ba kuma bai dena kallonta ta ƙasan idanunshi ba yarinyace wadda batafi shekaru goma sha takwas ba sanye take cikin ɗamammun kaya waɗanda suka bayyana baiwar kyan surar da Allah ya bata gawani dogon gashi data zubo dashi har gaba da dokin wuyanta kallo ɗaya yayi mata yagane ainihin itan wacece.

Tayi mai kama da karuwa marar aji kokuma tantiriyar Æ´ar iska marar aji! Abin da ya faÉ—i kenan aranshi yana mai lumshe kyawawan idanunshi.

Totaly batafi sa’ar Æ´ar Æ™aramar Æ™anwarshi ba to mai yasa zata É“ata rayuwarta ta nakasa kanta.

“YallaÉ“ai ka amsa hannuna”

Taja maganar cikin ƙosawa.

Tana mai tsareshi da nata idanun wannan lokacin ta ɗan ƙare mai kallo kaɗan.

Ataƙaice Shiɗin dogon namijine ƙaƙƙarfa baƙi mai ɗauke da manyan idanu da yalwatacciyar gira kallo ɗaya zaka masa kasan yana cikin jerin maza masu aji tare da izza da taƙama uwa uba kuma hutu gayu da ƴaƴan banki sun sami muhalli atare dashi.

Har yanzu hannunshi na naÉ—e a saman kirjinshi idanunshi lumshe wanda shi kallonta yake batare data farga da hakan ba.

“A’a ya subuhanallahi A’A yana ga baka Æ™arasa ciki ba”

Maganar wani magidancin farin namiji daya karaso wajansu yanzu wanda hakan yasanya yarinyar zube mai takaddun ajikinsa ta ƙara gaba cikin sauri tabar wajan.

Cikin sauri yarinyar take sauka ƙasa har tana haɗawa da ɗan gudu kafin ta fita compound na hotel ɗin wata baƙar mota ta buɗe da sauri ta shiga taja murfin tana maida numfashi.

“Ke Ummul lafiya naga duk babu nutsuwa atare dake kodai…?”

Bata bar wadda ke mazaunin drivern tai magana ba tai saurin tarar numfashinta.

“Ameera ja mota mutafi yau nai gamo da Æ™addarata”

Wadda ta kira da ameerah itake mazaunin driver wadda daga gani zata girmewa ummul da sauri tai revars haÉ—i da nufar gate ta fita a hotel É—in baki É—aya.

Titi tahau tare da kunna redion motar.

Seda suka bar arean sannan Ameera dai ta kuma juyowa ta dubi ummul É—in haÉ—i da ce mata.

“Ina mukai can ko nan?”

Lumshe idanu ummul tayi tare da cewa.

“muje rufaida ki mana order babu wani target yau kam mu tara gobe insha Allahu”

TafaÉ—a har yanzu kirjinta bai dena rawa ba wanda tun haÉ—uwarta da A’A kamar yadda taji É—ayan ya faÉ—i ta tsinci kanta tare da hakan.

Gangara motar ameera tayi zuwa Rufaida fita tayi zuwa cikin wajan ta siyo musu ta dawo har lokacin idanun ummul suna lumshe haka ameera taja motar tare da ɗaukar hanyarsu kai tsaye hotoro ta nufa da motar tafe da ƙwarewa.

“Ameera yau naso shiga cikin gari amman hakan baze samu ba”

TafaÉ—a tana mai cije lips É—inta ameera batai magana ba sabida wayarta datai ringing É—auka tai tana magana cike da barikanci still idanunta yana bisa kwalta.

Hotoro tsamiyar boka dai dai rakat ameera tasha kwana layi na uku ta shiga wanda yake tsit babu alamun jama’a awajan.

Abakin wani dogon gate ta tsaya tare da kashe motar ta É—auki ledar data siyo musu rufaidan tayi waje itama ummul cike da sanyi ta balle nata murfin ta fita.

Gate É—in suka karasa ameera taja kofar ta shiga itama ummul taja ta shiga ciki wanda tundaga farkon gidan har zuwa ciki matane zaune wasu na lido wasu na karta wasu tabar sigarice agabansu wasu kuma shisha gefe É—aya kuma dogayen É—akuna ne masu layi layi kallo É—aya zakama gidan kasan gidane na karuwai amman na haya.

Kowani É—aki akwai number ajikinsa hakan yasa ameera nufar É—aki mai lamba ta hamsin ta buÉ—e da key suka shiga ita da ummul.

ÆŠakine madaidaici domin babu tarkacen komai aciki daga gado se wadrobe na kaya se gas karami da frij babu toilet sabida gaba É—aya bayi yana can waje kowa da kowa shiga yake.

Ameera ta aje ledar tare da faÉ—awa gado tana furta.

“washh kawata yaufa naci ubana na gurzu babu karya komai na jikina ciwo yake lallai Alhaji motar daya bani ba abanza ba”

Murmushi ummul tai kafin tayi magana wata mace kakkaura baƙa ta shigo ɗakin nasu.

“Yau akwai gayu zasu zo da daddare acikinku idan da wadda bata da M point sedai magana domin babbar fita ce”

Ummul batai magana ba sema tashin datai zuwa gaban wadrobe tana kokarin É—aukar zani ta É—aura Ameera ce ta kada baki tace.

“nikam yau naci azaba sedai ummul”

TafaÉ—a tana mai kallon ummul dake tube kaya tare da zira hijab akan zanin data daura.

“Nima bana jin fita yau bana jin daÉ—i sam”

Murmushi matar tayi tare da cewa.

“Haba keko ina hasko alkairi atare da fitar nan taki gaskiya kiÉ—an daure sabida sunfi son irinku Æ´an yara shakaf sekinfi kawo light”

TafaÉ—a tana mai kashe idanu irin na Æ´an duniya.

Rabeta ummul tai haÉ—i da É—aukar boket tabar É—akin.

Da kallo ameera da matar suka bita.

“Rabu da ita Anty ladi lafiya lau muka fita amman duk tai wani iri kamar wadda akama sukuwa”

Ameera ta faÉ—a tana dariyar iskanci.

Taɓe baki anty ladi tai tare da cewa.

“Ki shawo kanta ami sabida wannan fitar mai lasisi ce ok sena jiki yadda kukai”

TafaÉ—a haÉ—i da ficewa daga É—akin gaba É—aya.

Da sanyi jiki ta Æ™arasa gaban famfo ruwa ta tara haÉ—i da nufar toilet É—insu dake tsakiyar gidan……….

*AYI HAƘURI ABI LABARIN DA YADDA SALON YAZO AUTA 08142105218*

[21/07, 6:02 pm] +234 814 210 5218: *BA SON TA NAKE BA*

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

002

 

Karin wasu littafai da zaku so

Da sanyin jiki take watsa ruwan ajikinta batare data sanya sabulu ko soso ba,har ta kammala ta É—auro zani tare da saka hijab a samanta ta É—auki bokitin datai wankan dashi ta fito zuwa waje.

A bakin famfo ta É—aura alwala ta wuce É—akinsu.

Zaune ta tarar da Ameera ta baje Shisha a gabanta tana zuƙa.

Lumshe idanu tayi haÉ—i da raÉ“ewa ta isa gaban wadrobe ta É—auki doguwar riga mai sauÆ™in nauyi ta sanya ajikinta sallaya ta shinfiÉ—a ta soma gabatar da sallar la’asar.

 

Tajima tana addu’a acikin sujjadarta ta Æ™arshe kafin ta É—ago tana share hawayenta haÉ—i da sallama tai addu’a sosai acikin tafikan hanna yenta, ta shafa batare data zare hijabinta ba, Ta kwanta a saman sallayar idanunta lumshe tana hasko Kamannin A’A kamar yadda taji abokinshi ya faÉ—a.

 

Hannunta dafe da saitin zuciyarta ita kaÉ—ai tasan mai takeji game dashi.

“Kekam lafiyan ki duk kin sauya kuma ba haka kika tashi ba ko furar rufaidar ma da kikace nayo miki order baki shaba?”

Ameera ta dafe mata kafaÉ—a cike da kulawa.

Daga kwancen ta furta magana cikin sanyin jiki kamar ba ita ba.

“Ameera kaina ke ciwo sannan ina son naje city star,naga wannan guy É—in?”

Da sauri Ami ta zabura tana washe bakinta tare da cewa.

“Kardai Bangis wayyo kice mutumina ya taki sa’a kinsan kwa bai jima da turon sakon kuÉ—i akan nasha mai kanki ba”

Ami tafaÉ—a da saurin ta cike kuma da murna marar iyaka.

Tashi tayi zaune tana girgizama Ameerah kanta.

“Ami bafa bangis ba, wallahi É—azu naje city star wajan Alhaji mudi kwatsam nazo zan sauka na haÉ—u da wani HaÉ—aÉ—É—an mutum wanda atake anan naji ya tafi da dukkan tunanina sedai kallo É—aya nai masa nasan ba harkarmu guda ba don naga kallon rainin da Æ™yamar daya kemin, Ameera yaya zanyi zuciyar data tashi da tsanar É—a namiji sabida tabon dayay mata ayau ta afka ga son wanda bai son tana yi ba Æ™ilama bazan kuma ganinshi ba har abada”

TafaÉ—a tana mai sakin marayan kuka.

Baki da hanci Ameera ta saki yau UMMUL-KHAIRI mai sa maza jinya itake kuka akan wani namiji? lallai so makahon zuciya ne inji bahaushe.

Cikin tattausan lafazi mai daÉ—i ameera ta janyota jikinta.

Tana mai share mata hawayenta.

“Dena kuka Ummul babu wani É—a namiji daze ganki baiji wani abuba idan bai soki dan komai ba yasoki dan baiwar kyau da sura da Rabbi ya baki ina ji ajikina zaki sami soyayyarshi domin nasanki babu wasa”

Tafaɗa cike da ƙarfafa gwiwa.

“Baze soni ba kallon tsana yake min ba ajina bane”

Tafaɗa tana wani taɓe baki kamar wata karamar yarinya.

“Dena faÉ—in haka babu wani É—a namijin daze fi karfin É—iya mace muddin tasan lagonshi tofa magana ta Æ™are maza share hawayenki Æ´ar Æ™anwata dena kuka insha Allahu komai zezo mana cikin matiÆ™ar sauÆ™i”

Ameera ta faÉ—a mata hakan cike da kulawa tare da kwantar mata da hankalinta.

Kamar sokuwa tahau goge hawayen sedai Batajin zata iya kai komai cikin bakinta a halin data ke ciki a yanzu Seda ameerah taga ta dena kukan sannan ta mike zuwa mazauninta tana cigaba da zuƙar shishar ta.

**********

Tsaki yaja ƙasa ƙasa tare da tattare takardun nashi masu matiƙar mahimmanci agare shi.

Batare daya yima Abokin nashi magana ba ya wuce ÆŠaki mai number ta biyar abin mamaki Æ™ofar room É—in abuÉ—e take sannan da alamun anyi amfani da É—akin sedai ba’a É“ata shi ba sannan ma’aikatan Hotel É—in basu gyarashi ba da alamun yayi mistake É—akin daze shigane, agajiye ya zube takardun dake hannun shi tare da zama akan stool É—in gefen gadon É—akin yana dafe kanshi dake mai ciwo ya gaji over domin tuÆ™i daga abuja zuwa kano akwai É—unbin gajiya wayarsa dake aljihun gaban rigarshi ita ke ringing da lumsassun idanun shi ya ke kallon screen na wayar bayan ya zarota.

My Baby aka rubuta a saman da wani tsadaddan murmushi ya É—auka yana karawa a saman kunnen shi.

Daga cikin wayar.

“Hellow nawan nika É—ai ina ta jera maka kira baka É—auka ba?”

DaddaÉ—ar muryar matarshi abar sonshi Basmah ita ke dukan cikin dodon kunnen shi.

Miƙa yayi daga zaunan alamun gajiya taci karfinsa alamun bai saba dogon driving ba kana yace.

“I’m sorry my love ina driving ne ban lura ba yanzun nan na sauka kano ko kayana ma ba’a kawo min ba”

YafaÉ—a cike da nuna mata kulawa.

Shagwaɓe mai tayi tare da cewa.

“Ayyah baby sannu bara na barka hakan amman pls kayi wanka seka sha tea nasan ze rage maka gajiya”

TafaÉ—a kamar zata mai kuka!

Lumshe idanu ya kumayi tare da mannawa wayar hot kiss batare dayay magana ba ya katse tare da jefa wayar shi tsakiyar gadon.

Da sauri É—aya daga cikin ma’aikatan Hotel É—in ya turo Æ™ofa rissuna wa yayi har Æ™asa tare da cewa.

“YallaÉ“ai ba nan ne É—akin dasuka kama maka ba room number 1 ne nan anyi amfani dashi bamu ma gyara ba no need ka zauna ciki”

Shafa saisayen sumar kanshi yayi.

“No problem kawai a gyaran bathroom nai wanka nan É—in ma is ok”

Yafaɗa tare da kama yatsun shi yana matsawa suna bada sautin ƙas-ƙas.

Cikin mintuna goma wannan ma’aikacin ya kuma gyara É—akin ya sauya bedshirt haÉ—i da gyara toilet wanda ba’ama É“ata shiba, Bayan ya kammala ya miÆ™a mai keyn É—akin haÉ—i da amsar nashi wancan É—in.

Sannan ya juya yana ƙoƙarin fita.

“Dan Allah ga keyn motana ka É—auko min bags É—ina suna boot in ban takuraka ba”

HaÉ—aÉ—É—iyar muryarshi ta karade É—akin cikin sauri ma’aikacin ya karÉ“a haÉ—i da fita mintuna kaÉ—an ya dawo mai da jakun kuna guda2 godiya yayi masa haÉ—i da É—aukarsu ya fara firfito da kayan cikinta.

Sosai ya gyara kayanshi tsaf ya fito da system ɗinshi ya jona a caji sannan ya nufi Toilet sedai tsananin ƙyamƙyami irin nashi ya hanashi shiga sabida bai san adadin mutanan da sukai amfani dashi ba.

Dafe kanshi yayi yana ta jan tsaki akai akai ahaka ya faÉ—a bayin amman seda ya kuma wankewa tass sannan ya iya watsawa jikinsa ruwa……..

*DOMIN SHAWARA/ GYRA/SHARHI INA MARABA 08142105218*

 

 

 

 

 

 

 

_Akwai ingantaccan maganin gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number…… 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k’iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da ‘yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!…ga masu bukatar sari ko sayan d’aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi…….*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya ‘kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu ‘batawa kai lokaci_

See also  Matar maza uku Hausa Novel

 

_*infection*_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu’amula mussaman ga ma’aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za’a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_

_07084653262_

[21/07, 6:02 pm] +234 814 210 5218: *BA SON TA NAKE BA*

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

003

 

 

Ya fito ɗaure da faffaɗan tawul a ƙugunshi tare da ɗan ƙarami a hannunshi yana goge sumar kanshi dake ɗigar da danshi lemar ruwan wanka a gaban ƙaton dressing mirrow ya tsaya yana cigaba da tsane jikinshi kasancewar shi mai zafin nama irin na lafiyayyun maza yasa cikin ƙanƙanin lokaci ya kammala tsane jikin nashi tsaf ya rataye ƙaramin tawul ɗin yana ƙoƙarin ɗaukar Cream daze shafa wayar shi ta kuma ringing da ɗan sauri ya ƙarasa gabanta ganin.

MY BABY yasa shi sakin wani ƙayataccen murmushin daya ƙara bayyana zatin kyanshi kafin yay rejecting kana shi ya kirata murya a shagwaɓe take furta.

“My one and only kayi wankan kasha tea É—in wallahi duk na damu”

Takai maganar cikin salon kirsa.

Har yanzu tsadaddan murmushin nasa bai gushe ba cike da shauki da jin daÉ—in kulawarta gare shi ya furta mata.

“yes baby yanzun haka nai wanka tea É—inne ban shaba shima kuma zan sha dana kammala shiryawa”

YafaÉ—a mata hakan cikin lallausar muryarshi mai kashe jiki.

Tura baki tayi gaba kamar yana ganinta kana ta marai raice kamar wata ƙaramar yarinya.

“Nidai ka kunna data zan kiraka VD call yanzu na shirya ka ta wayan”

TafaÉ—a tana wani irin narkar masa da murya wadda tasa sauran kaÉ—an ya sume a wajan dan tsabar daÉ—in muryar tata.

Cikin lafazin so ya furta.

“Not now my baby sabida ina da ayyuka agabana kinga yanzu mutumin dana zo gani ze shigo mu zauna please ki bari zuwa dare se muyi kafin nan ma kin saka min sleeping dress masu kyau sena fi kallon ki na more”

YafaÉ—i maganar yana wani É—age gira kamar tana gabanshi.

Cikin barikancin data saba É—auke mai hankalin sa akan kowa ta soma rera mai kuka! wanda zahiri na karya ne amman shi bai san hakan ba sema susucewa dayay yana rarrashinta kamar ze tsaga wayar ya shiga ya kamota ya cigaba da rarrashinta haka yake ji aranshi.

Ta jima tana Hargitsa mai lissafi ta cikin wayar na salon kirsa da shagwaɓa kafin suyi sallama ya koma bakin gado jagwab ya zauna yana fesar da zazzafar iska, ga wani uban feeling daya ke ƙoƙarin taso masa.

 

Hannunshi dafe da tawul ɗinshi ya janyo ƙasan lips ɗinshi da sauri yake tsotsa kamar ya sami alewa ko kaɗan bai da juriya akan buƙatar shi wannan tasa yaso yazo da Basmah amman fafur taƙi binshi sabida wurin aikinta.

Ya jima yana kokawa da numfashin sa kafin ya sami dai daiton nutsuwarshi kana ya kuma ƙoƙarin miƙewa a karo na biyu sedai still ringing na biyu daya kuma shigowa wayarshi shiya katse masa hanzarin sa.

A ɗan tsorace yake kallon screen ɗin wayar yawani zaro idanunshi waje waɗanda suka ƙara haska tsantsar kyawun da Allah ya bashi.

Batare daya iya ɗaukar wayar ba haka ta katse wani kiran ya sake shigowa aro jarumta yayi haɗi da ɗauka muryar shi can ƙasa ya furta.

“Assalamu alaikum Ammi barka da yammah”

Murya a rarrabe kamar na mai tsoron wani abu.

Cikin kamilalliyar muryarta wadda ta bayyana dattakon ma’abociyar maganar tace.

“Amin wa’alaikassalam Baffa ina wuni?”

Wata kunya ce ta kamashi da sauri ya zame kamar tana gabanshi yau ammi ta kira sunan shi gatsal duk irin É—unbin kunyarta gareshi tabbas da alamun akwai laifin dayay mata wanda shi baida masaniyya akan hakan.

“Ammi dan Allah kiyi haÆ™uri bai dace ke ki fara gaishe dani ba, kina matsayin uwa mahaifiya afuwan ammi idan laifi nayi kiyi haÆ™uri”

Yafaɗa yana mai ƙasƙantar da kanshi gareta.

Muryarta a kwance ta furta.

“A’a baffa bakai mini komai ba rayuwarka ce duk yadda ka tsarata hakan zaka tafi da ita naji labarin kayi tafiya zuwa kano ina maka addu’ar nasara da haske idan da hali ina mai roÆ™onka da ka kira Abban ka,ka shaida masa da bakin ka sannan kuma karka baro kano a wannan karon bakaje gaida Hajja ba”

Tana faÉ—in hakan ta datse kiran.

Kamar wani sakarai yabi wayar da kallo kafin daga bisani ya fara niman layin nata da zafin shi sedai har tai ringing ta gama Ammi bata É—auka ba.

Zubewa yayi a ƙasan lallausan carfet ɗin.

 

Yana mai shafo sumar kanshi dayay mata saisaye maike Damuna? ya faÉ—a a bayyane.

Cikin nadama ya mike yasan bai kyautawa mahaifanshi ba, har yayi tafiya daga garinsu zuwa wani garin amman ya kasa gayawa mahaifanshi waÉ—anda suke a gari guda? mai yasa yayi hakan idan bai manta ba har maman basma matarshi yaje yayi ma sallama a jiya amman why beje wajan AMMI da ABBA yayi masu sallama ba sannan hajja kakarshi wadda ta haifi Ammin shi tana cikin garin kano amman sam hankalinshi bai ma kai daya je mata ba seda Ammi ta tuna masa.

Sosai ya zurfafa a tunanin lamarin shi gaba É—aya kanshi ya kulle yama rasa mai yakamata yayi.

Da azama ya miƙe ya nufi gaban mirrow a sanyaye yake gyara jikinshi bayan yayi ma kanshi ɓarin turarukan shi masu tsada kana ya nufi wajan kayanshi shirya kanshi yayi cikin wani lallausan yadi milk colour mai aikin baƙin zare yayi wani mugun kyau kasancewar shi black beauty se kayan suka amshi jikinsa hula kalar kayan ya sanya akanshi ya ɗora black shoe a ƙafafunshi se shigar tai masa mugun kyau don ya fito a ainihin yarenshi na hausa fulani.

 

Da sassarfa ya ƙarasa gaban takardun ɗazu ya ɗauki guda acikinsu anan ma seda yayi tsaki tuno wannan banzar yarinyar data watsar mai dasu.

Kafin ya mike wayarshi tai ringing ya ɗauka tare da ƙaro hands free.

“*BARRISTER ALIYU ALI DIKKO* idan ka kammala ina compound na hotel É—in ina jiran ka”

Daga cikin wayar muryar wani babban mutum ta karaÉ—e wayar.

Lumshe idanu yayi har zara zaran gashin idanunshi na kwanciya kana ya warasu yana mai taune ƙasan laɓɓansa cike da tarin damuwar furucin Amminsa ya furta.

“Okey give me five minutes insha Allahu gani nan”

Yafaɗa da wani irin sauri yake ƙoƙarin juyawa domin fita sedai sabon kiran mai ɗauke da sabon ringing shiya cika ɗakin

Duru-duru ya shigayi don shikam ban da wayarshi mai ƙirar iphone 13 pro max bai san da wata wayar a wajan ba,

Bin inda yake jin ringing ɗin yake harya ƙarasa dai dai gefen gadon, da sauri ya ware idanunshi kan black phone ɗin dake faman ringing wadda akai save numbern da ke kira da Sis meerah.

Ƙyam ya tsaya yana noticing kafin yayi kokarin kai hannu kai harta katse still sega wani kiran ya ƙara shigowa cikin dakiya ya sanya hannu ya ɗauka tare da danna green side don ya sami damar amsa kiran da aketa faman yi cikin wayar wanda babu ƙaƙƙauta wa da alamu duk wanda ke kiran ya dangan ci mai wayar ne.

Da sauri ya kara wayar cikin kunnenshi cikin wata irin……..

*TOFA*

Ko wayar waye?

Ko waye ke kiran?

Ya zata kasance da Barrister Ali dikko…….

Muje zuwa page 4

Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuÉ—ine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218

 

 

 

 

 

 

 

 

_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number…… 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k’iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da ‘yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!…ga masu bukatar sari ko sayan d’aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi…….*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya ‘kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu ‘batawa kai lokaci🙏🏻_

 

_*infection*_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu’amula mussaman ga ma’aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za’a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_

_07084653262_

[21/07, 6:02 pm] +234 814 210 5218: *BA SON TA NAKE BA*

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

004

 

 

Kwantacciyar murya mai kama data wanda ke jin bacci koya tashi daga zazzaɓi koya kejin sanyi muryar Ummul dake kwance a gefen gadon su riƙe da wayar Ameerah tana kiran layinta data ke zaton tabar wayar tane a hotel ta karaɗe cikin kunnen.

Barrister A’A Dikko.

Da sauri ya zame wayar daga cikin kunnen shi tare da É—an tsirama numbern idanu batare daya katse kiran ba kuma bai mayar da wayar kunnen shiba sannan kuma bai yi magana ba.

“mai wayar ce please a ina zan sameta?”

Wannan furucin ummul ke faman nana tawa ta cikin wayar meerah tare da tsananin jin haushin shurun da aka mata duk zaton ta ma baza’a bata wayar tata ba sabida yadda akai mata shuru don haka cike da Æ™osawa da jin haushi ta ja dogon tsaki tare da cewa.

“Koba za’a bani wayar ba dan Allah abani sim card É—ina ni waya ba damuwa ta bace”

Ta kuma faÉ—in hakan cike da jin haushi har tana Æ™oÆ™arin datse kiran da sauri Ameerah ta dakatar da ita sabida fatan su’ samun layin koda bazasu sami wayar ba domin layin yana da matiÆ™ar amfani wajanta don duk numbers É—inta akan shi tai serving.

 

Cike da wata irin izzah wadda a zahiri shi bai ganta ba sedai ga duk wanda zewa magana ko wanda yake tare dashi ze gane yana da ita.

Cikin wata irin dakakkiyar murya mai cike da amo! ya furta.

“Idan kinje kin koyo sallama tare da iya magana seki faÉ—i inda za’a kawo maki babu mace mai daraja dazatai irin abun da kikai nonses”

Ya ƙarasa faɗin hakan yana jan dogon tsaki mai ƙarfi.

Sarai ya gane muryar sedai yana kokonto a inda ya santa, Jim yayi tare da hasko fuskar yarinyar da sukai karo ɗazu dashi tabbas babu ko tam tama muryarta ce acikin wayar tsakin ya kuma ja tare da zira wayar cikin Aljihunsa yabar ɗakin yana sauri domin nufar wajan baƙon shi dake jiran sa.

Da zafi zafi yake tafiya tamkar ze tashi sama sabida sauri wanda hakan shine al’adarshi komai nashi yana yinshi da zafinshi wanda har hakan yana sanyawa wasu nai masa kallon mafaÉ—aci ko mai zafin rai tsananin zafin namanshi yasa bai sanya akan komai daya shafi rayuwarshi.

 

A harabar hotel É—in wata haÉ—aÉ—É—iyar farar mota tai parking daga É“arin da mutumin yayi mai kwatance kai tsaye wajan motar ya nufa wanda murfin motar duk suke a buÉ—e emty side ya shiga ya zauna tare da aje takardar daya É—auka a saman cinyar sa tare dayin sallama a nutse, cikin sakin fuska sukai musabaha da mutumin wanda ze girmewa A’A sosai maganganu sukai akan shari’ar dazasu soma gabatar wa A gobe talata wanda shi Aliyu shine lauyan da mutumin ya É—auka wanda ze kareshi a kotu wanda ya kasance lauya ne mai zaman kanshi, Tambayoyi Aliyu ke jefawa Alhaji mahmud a nutse yana bashi amsa yana rubutawa wanda hakan ya sanya suka É—auki tsayin lokaci suna tattaunawa.

 

 

Wurgi Ummul-khairi tayi da wayar Ameera tare da sanya kuka! wanda baya mata wahalar yi.

Da sauri Ameera tai wajan wayar tare da É—aukarta tana duba wa kota fasa mata.

“Haba ummul yaya zaki jefar min da waya kinsan wuyar dana ci wajan Alhaji kafin ya bani ita?”

TafaÉ—a tare da aje wayar bisa gefen gado sannan ta tsirama ummul idanu data ke faman jan numfashi mai haÉ—e da kuka.

“Ni banga abin kuka ba anan wayar ce aka ce baza’a baki ba? har kike yin kuka kinga in ma baza,a baki ba share zanma bangis waya yanzu ya aiko miki da wata idan yaso gobe muje mtn shop ai maki well come back daman nasan ba lallai ki sami wayar ba duba da yadda zamani ya lalace yanzu waya ma a hannun ka nuna ka ake da makami a Æ™wace to bare kuma ka yarda se mutum yaga dama yake baka wani ma baze baka ba ta tafi har abada”

See also  Rai da ruhi Hausa Novels Complete

Ameera takai maganar tana mai sharewa ummul hawayen dake ambaliya a saman fuskarta wadda tai jajir abin ka da farar fata.

“Nifa ba wayar ce damuwa ta ba sim card É—ina sannan kuma harda gaya min baÆ™ar magana wai bani da daraja ko a ina yasan ban da darajar oho masa”

Tafaɗa cikin kukan takaicin baƙar maganar daya gaya matan.

É—an jim ameerah tayi tare da kallon yadda wani hawayen ke kuma zubowa ummul cike da mamaki tace.

“Kiyi haÆ™uri kinsa mutane kala-kala ne ina zaton shi mutum ne mai zafi ki Æ™ara kiranshi ki basa haÆ™uri ki amshi wayarki kawai a wuce wurin”

Ameerah take kuma miƙo mata wayar a karo na biyu.

“Rabu dashi na haÆ™ura duk da nasan dagajin muryar shi yafi Æ™arfin ya riÆ™e min wayata sedai daga duk inda ya fito mutum ne mai taÆ™ama da izzah”

TafaÉ—a tana mai share hawayen ta batare data jira amsar ameerah ba ta cigaba.

“Nifa ameerah duk damuwata a yanzu bata wuce inda zan sake ganin mutumin É—azu ba wallahi kirjina har zafi yake ina tausaya ma kaina ban taÉ“a zaton soyayya na shiga tafarar É—aya zuciyar mutum ba”

Ta kuma share hawaye.

Sakin baki ameerah tayi tana kallonta cike da É—unbin mamakin furucinta.

“Hmm kar dai kice wannan kukan naki bana iya baÆ™ar maganar da kika ce mai wayarki ya faÉ—a maki bane har da ma tarin damuwar rashin sanin inda zaki Æ™ara ganin masoyin ki?”

Ameerah ta jefa mata tambayar.

ÆŠago da idanunta tayi.

“Hakane ameerah ina mai so na haÆ™iÆ™a ina masa wani irin zazzafan so daga kallo É—aya naji duk na kamu na damu na É—imautu yaya zanyi ne damuwar waya ba komai bace domin damuwa dashi tafi damuwa da kaina bare wata abar banza waya”

TafaÉ—a a haukace.

“Cool down my sister kibi komai a sannu shiÉ—in kinsan waye? yaya yake yana da mata? ko baya da ita ze amshi soyayyarki ko baze amsa ba mai yasa zaki sanya ma zuciyarki damuwar abin da ba lallai ki samu ba nifa a yanzu kuÉ—i da kayan more rayuwa sunfiye min soyayya sau dubu duk mazan dana ke hulÉ—a dasu babu wanda nake so fatan kawai ka hauni ka bani kuÉ—i a bariki kuÉ—i nazo nema ba soyayya ba kuma bana zaton ze soki tunda duk namijin arziki baze so auran karu…….”

“Dakata Ameerah”!!

Ummu ta faÉ—a a haukace kamar ba ita ba.

“na shanye dukkan maganganunki amman bana shanye wannan Æ™azantaccen furucin naki gareni ba karuwa ita ba halitta bace koba Allah ne ya jarabceta ba…….

“Dakata ummul akwai gyara karuwa halitta ce itama Allah ne ya halicce ta amman ba a karuwa ya halicce taba A mutum bil adam ya halitto ta sedai daga baya Æ™addarar rayuwa ta mayar ta haka wata kuma son zuciya da son duniya ya mayar ta haka wata kuma hakan cikin Æ™addararta yazo kamar ni nagaya maki Æ™addara ce ta jefoni nan toke wani dalili ne ya kawo ki nan wanda ga mahaifanki a raye amman ki kasa zama gabansu se gidan karuwai Wanda duk zamana dake kin kasa gayan dalilin zaman ki anan kin kasa gayan mai yasa kika zaÉ“i zaman bariki akan zaman gaban iyayenki dubeki yarinya santala mai kyau wadda zata iya tsayawa ayi gasar kyau da ita amman kash kin zaÉ“ama kanki zaman dadiro”

Cewar ameerah cikin tsananin jin haushin ummul.wadda har yanzu taƙi sakin jiki taci arzikin jikinta duk da dandazon mazan dake rubibi akanta.

Se wani banza can daga karo dashi zata É—aga ma kanta hankali akan shi.

“Ameerah duk naji furucin ki gareni amman ki sani hakan bai sanya naji komai ba kuma banji na tsaneki ba don kinmin halacci a rayuwa sedai akan wancan mutumin tabbas zamu iya samun matsala dake idan har zaki shiga hurumin soyayyata dashi dalilin zamana anan kuma akwai lokaci idan yaxo zakiji komai sedai idan kin gaji da zamana a kusa dake zan iya tashi daga gidan ma gaba É—aya na matsa na baki waje, maganar karuwanci kuwa tabbas wasu da son zuciya wasu kuma Æ™addarar suce tazo da hakan sau tari wasu mutanan suna aikata kuskure ne batare da son zuciyarsu ba kamar yadda Æ™addara kan shigowa mutum batare dayay tsumin taba haka Æ™addarar soyayyar A’A ta shiga zuciyata batare dana tsammace taba kuma soyayyata dashi bata buÆ™atar kishiya sabida haka dukkan kalaman ki gareshi yazamana kin sanya É—a’ar harshe cikinsu”

TafaÉ—a da sauri tare da tashi tana mai kokarin nufar wajan kayansu.

Da wani irin hanzari ameerah tabi bayanta tare da rungumeta ta sanya kuka.

“Kiyi haÆ™uri da dukkan kalamai na dan Allah karki gujeni tsananin haushin shiga damuwarki ga wanda bai damu dake bane ya sanya na gaggaya maki magana amman zomu mu zauna nima na goyi bayanki Æ´ar Æ™anwata

Ta janyota suka koma gado suka zauna.

Share hawayenta tai tare da kallon yatsun hannunta tana wasa dasu batare data ƙara furta komai ba.

“Babu É—a namijin daya isa ya ganki bai Æ™yasa ba komai izzarsa ina son kiyi amfani da bariki da kirsa tare da albarkatun jikin ki wajan janyo hankalinshi duk ranar da kikai ido biyu dashi ki tabbatar jikinki ya haÉ—u da nashi daga ranar nasan dole ya darajaki ya martabaki yakuma amshi soyayyarki ta Æ™arfi da yaji”

ANYA HAKA NE?

Dayake idanun ummul rufe yake daso yasa take amsar darasin ameerah har ta aminta da hakan don yanzu yadda maza suka zama mayun mata dole in kana son jan hankalinsu seka haÉ—a da wannan.

Sakin ranta tayi ta cigaba da sauraran darasin ameerah mai cike da bariki tsantsa wadda ba mis.

Seda ameerah ta gama cika ummul da maganganu kamar tana da sanin ummul zata haÉ—u da A’A kafin tai murmushi haÉ—i da cewa.

“Ki saki ranki maza karÉ“i waya ki Æ™ara kiran wancan guy É—in ya kawo mana wayarki sabida kinga akwai numbern mutanan mu ciki nima duk na damu”

Dayake Ameerah ta bata shawara akan sahibin ta yasa ba musu ta amshi wayar ta kuma danna kiran layinta.

Lokacin Barrister A’A Dikko har sun kammala magana da baÆ™onsa sunyi sallama tuni ya koma É—akin daya sauka sanye yake da guntun wando yana zaune bakin gado hannunshi da black tea yana waya da basmah tana ta zabga mai shagwaÉ“a gaba É—aya ta gama kashe mai jikinshi.

Jin kiran wayar daya tsinta wadda ya aje gefen gadon shi ya sanya yaɗan katse kiran basmah saninta mai zafin kishi akansa taji ƙarar wata wayar yanzu se ai gurmi.

Da É—an sauri ya É—auki wayar tare da karawa a kunnenshi.

“Assalamu alaikum dan Allah a ina zan amshi wayata”

Ummul ta faÉ—a sakamakon tirsasawar da ameerah tayi mata.

Lumshe idanu yayi haÉ—i da cewa.

“Ashe kin gane kuskuren da kikai a farko ok ina city star hotel room 5 amman sanin darajar Æ´a mace yasa zan maki alfarma da ki bari zuwa gobe insha Allahu zan kawo maki har gida”

Yafaɗa yana ƙoƙarin kashe wayar.

“A,a nikam yau nake buÆ™atar wayata zanzo na amsa na hutash sheka base kazo ba”

Ƙittt! ta katse kiran tare da kallon ameera data gama sauraran maganarsu domin wayar tana hands free ne.

Ganin da sauran lokaci kafin ayi kiran sallar magarib yasa ummul tashi tsaye batare data wani tsaya dogon shiriba da hijabin datai sallar la’asar ta nufi hanyar fita hannunta riÆ™e da keyn motar ameerah data É—auka domin ta iya draving

Tasan city star É—akin ma data zauna a É—azu yake dan haka babu wani É“ata lokaci ta fice motar ta hau tare da nufar hotel É—in.

Shiko tsananin mamakin yarinyar ya kamashi amman dayake nan ɗin ba baƙonta bane dalilin ganin tan dayay a ɗazu yasan ya bai wani sha mamakin hakan sosai ba wayar shi ya cigaba dayi da basmah data kuma kiranshi har tsayin lokaci gaba ɗaya jikinsa ya mutu da salon shagwaɓar data ke mai ta cikin wayar.

“Please Baby zan Æ™ara watsa ruwa kafin ayi kiran magrib don duk kin sakar min da kasala ina jin yammmm ajikina”

YafaÉ—a tare da datse kiran tashi yayi tare da nufar bathroom hannunshi dafe da hajiyarshi datake son fara harbawa.

A tsaye ya dafe bango yana sakarma kanshi ruwa yana lumshe idanun shi tsayin lokaci ya ɗauka a hakan kafin yaji ɗan sauƙin feeling ɗin dake taso mai ya ɗaura tawul ya fito a gaban mirrow ya tsaya tare da tsirama fuskarshi idanun shi dasu kai jajir.

Dai dai lokacin Ummul ta ƙaraso cikin hotel ɗin da sauri take taka step harta hau saman adai dai inda suka haɗu ta dakata kafin ta watsar da damuwar ta nufi room 5 jan handle ɗin ƙofar tayi duk zaton ta xataji ta a rufe da key amman cikin mamaki setaji ta a buɗe amman batai mamaki ba don tace mai zata zo amsar wayarta dan haka babu wani dogon tunani ta tura ƙofar ta kutsa cikin ɗakin kai tsaye.

Sallamar dake bakinta ita ta maƙale sakamon idanu biyun da sukai da wanda bata kawo ko zato ko tsammanin ganin shiba da sauri ta ƙara ware idanu a jikin madubin dakin dake hasko mata fuskarsa, mai ya kamata tayi kuka ko dariya? da wani irin sauri shawarar ameerah data bata, ta faɗo mata aranta babu wani dogon lissafi ta nufeshi da sauri wanda shikam baima san da shigowarta ba sakamon bayan daya bawa kofar da kuma tunanin daya ke faman yi cikin zuciyarshi.

Ƙwatsam seyaji………..

Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuÉ—ine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

_Akwai ingantaccan maganin gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number…… 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k’iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da ‘yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!…ga masu bukatar sari ko sayan d’aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi…….*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya ‘kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu ‘batawa kai lokaci_

 

_*infection*_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu’amula mussaman ga ma’aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za’a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_

_07084653262_

[21/07, 6:03 pm] +234 814 210 5218: *BA SON TA NAKE BA*

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

005

 

 

 

Saukar tattausan hannu agadon bayanshi tare da wani irin Æ™amshin shu’umin daddaÉ—an turare mai kashe jikin mutum.

Tsintar kanshi yayi da lumshe idanunshi nan da nan jikinshi yahau rawa bakinshi na fitar da wani irin zazzafan huci, kamo ƙasan laɓɓanshi yayi yana faman tsotsa yana fitar da hucin zazzafan feeling ɗin dake taso masa.

Kwanciya tayi lamo a faffaÉ—an gadon bayanshi idanunta lumshe tana jin tamkar ba’a duniya take ba sabida tsabar shauÆ™in soyayyarshi dake huÉ—a sassan jikinta tana jin daman su dauwa ma a haka.

Kanta ta ziro ta gefen wuyanshi hannunta takai dai dai saitin cream ɗinshi ta ɗauko da wani irin salo ta buɗe tare da lakatowa tana kokarin shafa masa agadon bayanshi ƙara manne masa tayi ajikinshi tana goga masa tudun cikakkun kirjinta masu firgita maza.

Cikin wani irin salo mai kama dana tafiyar tsutsa take shafo man a tsakiyar allon bayanshi tsintar hannunta tayi da cigaba da mirzawa aguri ɗaya haka nan kanta har yanzu na saƙale da gefen wuyanshi tana fesa mai sassanyan numfashinta mai cike da wani irin ƙamshi mai kashe jiki.

Hannun ta sauke daga tsakiyar gadon bayanshi ta ƙara mayarwa dai dai saitin ƙugunshi tana wani irin matsawa tamkar tana mai tausa.

“Ashhhhhhh”

Barrister ya faɗa tare da matse cinyoyinshi yana wani irin fesar da huci gaba ɗaya jikinshi rawa yake da wani irin zafin nama yake ƙoƙarin juyowa domin ganin wadda take ƙoƙarin jefa rayuwarshi a masifa sedai juyowar daze yaci karo da tattausan laɓɓan ummul data tura masa cikin bakinshi cikin hatsabi banci irin nata take sarrafa harshenta acikin bakinshi kuma har lokacin hannunta yana bisa saman ƙugunshi gaba ɗaya sun manne sun zama abu ɗaya tamkar zata shige cikin jikinshi haka take faman sarrafa shi.

Ƙarar wayar shi ita tai saurin dawo dashi daga duniyar daya faɗa jikinshi na rawa ya tunkuɗeta ya turata gefe.

Dafe jikin madubin yayi yana wani irin fitar da zazzafan huci bakinshi baya ambaton komai se kalmar.

“Ƙanu innalillahi wa’innah ilahirraju’un”!!!

Kalmar hakan kaɗai itake yawo a saman laɓɓanshi.

Wannan wace irin rayuwa ce mace da ƙoƙarin yima namiji fyaɗe mai ma ya kaishi biye mata? abin da bai taɓa aikatawa ba tsayin rayuwarshi bai taɓa haɗa jiki da mace ba se matarshi wannan wace irin shaiɗaniyyar yarinyace zata biyo shi har ɗaki ta nemi jefashi cikin halaka?

See also  Haulatu Aminu Ishaq all you need to know about her

Da Æ™yar ya gyara zaman tawul É—in dake É—aure a Æ™ugunshi tare da azamar yayimo jallabiya black colour ya sanya gudun kartaga al’aurarshi kafin ya dai dai ta nutsuwar shi.

Ya tunkaro ta fuskarshi da zallar rashin imani tamkar bai taɓa wata aba wai ita dariya ba.

Raɓe take a gefen gado sakamakon jefawar dayay mata ta haifar mata da buguwa a ƙugunta wanda bata jin ko yatsa zata iya ɗagawa a halin yanzu bare ta iya fita daga ɗakin duk da tsananin tsoron shi dake nausarta wanda tana jin tamkar ta arta aguje domin ceton lafiyar jikinta.

Duk takunshi É—aya zuwa gabanta yana mai dai dai, da dokawar kirjinta mai É—auke da tsananin tsoronshi gami da wata irin kwantacciyar soyayyarshi dake huda mata dukkan sassan jikinta.

Agabanta ya zube tare da dafe hannunshi a Æ™asa yana mai Æ™ureta da kallonshi mai nakasa dukkan sassan jikin ma’abocin kallonshi.

Tura kanta tayi tsakanin cinyoyinta tama kasa jure kallonshi gareta.

“Mai ya kawo ki É—akina?”

Saukar sassanyar muryarshi ma’abociyar nutsuwa kamala da haiba ta dirar mata cikin kunnenta.

Bai jira amsarta ba ya cigaba da cewa.

“Kamar yadda kike gurÉ“a tacciya shine nima kike son gurÉ“ata mini rayuwa? kamar yadda kike najasa shine kike son nima na zama najasa zaki biyoni har É—akina kinemi cillani a tarkon shaiÉ—an?”

A wannan karon muryarshi cike da tsantsar ɓacin rai yake faɗin maganar sedai tsabar nutsuwar shi yasa bai ɗaga murya ba, inma ka gansu bazaka ɗauka magana yake jefa mata ba seka rantse maganar arziki suke duba da yadda yake fitar da maganar a sautin hankali da nutsuwa tare dayin ƙasa da murya tamkar mai yin raɗa.

“To zan baki shawara in ma kina ganin hakan waye wa ne to sam ba waye wa bane sema naÆ™asu daze janyo miki tare da zubewar mutunci kamarki yarinya Æ™arama wadda a tsarin ilimi ba lallai kin kammala karatun secondry ba amman ki zaÉ“i wannan harkar ta jagaliyanci wadda baxata fusheki komai ba se taÉ“ewa da wahalar rayuwa, ban taÉ“a ganin shaiÉ—aniya irin kiba hakan yasa na baki muhalli na matsayin karuwa Æ´ar jagaliya maiwa maza fyaÉ—e marar kamun kai daÆ™iÆ™iya marar tunani naji ina tausaya miki da wannan makauniyar rayuwar da kika zaÉ“a ma kanki tabbas idan kika yarda na kuma saka idanuna akan fuskarki zan sauya maki halittar zubinta zan maki mugun tabon da Æ´an gidanku bazasu Æ™ara shaidaki ba”

yafaÉ—a tare da saurin tashi ya wurga mata wayarta se yanzu ya tuna ashe É—azu garin sauri bai saka ma Æ™ofarshi key ba wannan dalilin ya bata damar ratso mai É—aki harta so jefa rayuwarshi cikin bala’i da dana sani wanda wayar da sukai da basmah ita ce ummul’aba isin na shigar shi cikin halin feeling wanda idan yana ciki yake jimawa bai dawo dai dai ba wanda shine har ita wannan shaiÉ—aniyar yarinyar ta sami damar raÉ“ar jikinshi.

Daga zaunan datake ta yunƙura kaɗan tana matse fuska alamar har yanzu akwai zafin buguwa a tare da ita amman hakan bai sa ta zauna ba seda ta cigaba da tashi har Allah ya bata ikon miƙewa gaba ɗaya tare da taimakon dafe bangon datai ta kai duba gareshi ya bata baya tare da zira hannu cikin aljihun jallabiyar jikinshi.

Murya can ƙasa mai cike da kukan nadamar abin da tai take furta.

“Nima ba laifina bane laifin zuciya tace wadda batai min adalci ba don ta kaini inda bazata sami muhalli ba! nagode da dukkan furucinka gareni amman kasani atun haÉ—uwarmu dakai a É—azu naji duk duniya bani da Aminin zuci idan ba kai ba Ina sonka! ina son ka!! ina Sonka!!! wanda soyayyar ka ce tajani na afka maka kuma ka riÆ™e a ranka har abada Ummul khairi mai son kace………

“Ƙarya kike munafuka Æ´ar iska ba sona kike ba sha’awa ta kike irin na matan bariki marasa aji irinki! to ki sani Ni ALIYU DIKKO nai miki nisan da har abada bazaki kamoni ba Domin wuta da ruwa basa haÉ—uwa kin taÉ“a ganin tsafta da najasa sun haÉ—u? to ni dake babu maganar soyayya domin bakya cikin types na matan dana ke burin mallaka a rayuwata”

Yafaɗa yana mai nufota kamar ze shaƙeta.

Da wani irin sauri ta juya har tana ƙara yarda wayarta a karo na biyu tai saurin nufar ƙofar fita muryarta a dakushe ta furta.

“I love you for ever Aliyu”

Tana faÉ—in hakan ta fice a É—akin tare da datso Æ™ofar ta silale a wajan tare da sanya kuka! mai Æ™arfi na jimamin Rashin Aliyu na har abada anya zata jure……..?

Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuÉ—ine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218

[21/07, 6:03 pm] +234 814 210 5218: *BA SON TA NAKE BA*

{ Tausayi ne }

 

NA

*AUTAR MANYA*

 

 

HOME OF QUALITIES WRT ASS….

 

006

 

 

Girgiza kai ta shigayi tamkar wani naganinta.

“No! bazan iya ba soyayyar Dikko ajini na take bana jin koze cire dukkan naman jikina zan iya rabuwa dashi”

Tafaɗa tana mai cije jajayen laɓɓanta dasukai wata irin kumbura sakamakon tsotar dasuka sha a bakin barrister dikko.

Kafin ta miƙa hannunta a hankali tana ɗingishi take tafiya wadda da ƙyar take taka ƙafafunta.

Cikin mawuyacin hali takai gaban motar ameerah ta buɗe ta shiga taja aguje tabar harabar hotel ɗin wanda hakan yayi dai dai da sanda ake ta faman ƙwaɗa kiran sallar magariba.

 

 

Cikin rawar jiki ya faɗa saman faffaɗan lafiyayyan gadon dake ɗakin hannunshi duk suna zube a ƙasan mararshi yana shafa kwantaccen gashin dayay ma wajan ƙawanya idanunshi lumshe suke bakinshi na fitar da zazzafan huci wanda ya gauraye da zazzafan numfashin dayake ta faman fita da sauri da sauri duk irin uban kiran da Basmah ke mai acikin wayarshi bai sami zarafin ɗauka ba, Sabida yadda jikinshi yake a mace sakamakon waccan yarinyar data so kunno mai cajin batir ɗinshi.

 

Hancinshi har yanzu yana manne da wani irin sihirtaccen ƙamshin turarenta data bar mai wanda bai taɓa ji ko ganin turare mai kamshi kamar nata ba.

Wata irin lallausar fata gareta wadda take tamkar katifa dan tsabar laushi wanda laushin nata ba’a iya fatar jikinta ya tsaya ba har ma da kyawawan laÉ“É“anta datai nasarar jefasu cikin bakinshi.

Da wata irin kasala ya miÆ™e yana mai dafe sirrin girmansa data miÆ™e take neman agaji, A hankali yake taka Æ™afafunshi har ya isa bathroom ruwa mai É—umi ya haÉ—a A bathtube nan da nan ya shiga gasa jikinsa da ruwan sabida wani shegen zazzaÉ“i dake neman kawo mai bara, Kafin ya kammala ya É—auro alwala ya fito agurguje ya sanya fara Æ™al É—in jallabiya yayi ma kanshi É“arin haÉ—aÉ—É—an turarenshi kana ya shinfiÉ—a sallaya ya soma gabatar da sallar cike da nutsuwa har ya idar anan zaunan yayi azkar haÉ—i da karanta suratul baqrah wadda ya É—auki tsayin lokaci yana karatun bayan ya kammala ya shafa kana ya miÆ™e domin gabatar da sallar isha’i wanda lokacin daya É—auka yana karatu shine yakaishi har zuwa isha’i yana idar da sallar isha ya kuma bada nafila raka’a biyu ya jima yana addu’a cikin sujjadarshi ta Æ™arshe kafin ya É—ago yayi sallama ya shafe jikinshi da addu’a tashi yayi tare da ninke sallayar gami da tube jallabiyar jikinshi waya ya kira da akawo masa Coffee.

Kana ya ƙarasa gaban gadon ya ciro laptop ɗinshi a chraging ya kunnata ya cigaba da aiki da ita har sanda akai mai knocking ya miƙe tare da raɓewa jikin kofar batare da mai miko mai coffeen ya ganshi ba ya zira hannu ya amsa ya mayar da ƙofar ya rufe.

Adai dai sanda ze koma wajan zamanshi yaga wayarta watse a wajan tsaki yaja tare da tsugunnawa ya É—auka ya kunnata ya koma mazauninshi still aikin gabanshi ya cigaba dayi akan shari’ar daze gabatar a gobe, Gefe guda yana shan coffe wanda zafinshi ke saukar mai da kuzarin daya rasa a É—azu

 

Bai kammala aikin ba se wajan taran dare sannan ya kashe laptop É—in ya aje cup É—in coffee É—in a gefe ya mayar da kanshi saman pillow idanun shi na hasko mai kamannin yarinyar É—azu………”Ina son ka! kalmar data ke mai yawo a kwanyar kanshi kenan wannan wace irin hatsabibiyar yarinya ce dazata iya furta kalmar so agareshi babu tsoro? watsar da shirmenta yayi tare da É—aukar waya ya kamo numbern Amminshi duk da tarin kiran basmah daya gani amman seya share a wannan karon jin kewar ammi yake wadda ya jima bai jita ba, Jiki na rawa yake danna mata kira kuma a wannan karon yaci sa’a ta É—auka cikin cool vioce yake gaisheta kafin tafara masa nasiha cikin tsanani da shauÆ™in soyayyah irin ta É—a da mahaifi tsayin lokaci suna magana da ammi har sukai sallama zuciyarshi fes ya miÆ™e ya É—auro alwala ya kashe Æ™wan É—akin bayan yayi addu’a ya kwanta ba jimawa bacci yayi gaba dashi sabida akwai tarin gajiya atare dashi.

 

 

Allah kaɗai yakai Ummul khairi Gidansu lafiya tana rangaji ta kashe motar tare da daddafawa da ƙyar ta ƙarasa cikin gidan nasu wanda ya koma kamar wata kasuwar mata banda kiɗa babu abin da yake tashi daga tsakar gidan mata ne birjik wasuma daga su se pant da bra suke faman tiƙar rawa cikin sautin wakar data cika gidan.

A hankali take dafa bango tana zubar da hawaye ta ƙarasa ɗakinsu wanda harta kai ga ɗakin babu wanda yasan data shigo ma bare a tanka mata.

BARIKI KENAN GIDAN KAZO NA ZO!

Duhu dumÉ—in É—akin babu haske alamun ameerah bata ma É—akin ahaka ta lallaÉ“a ta aje mata key ta kuma lallaÉ“awa ta É—auki ruwa da dafe bango takai bayin tsakar gida ta kama ruwa haÉ—i da É—auro alwala a zaune tayi sallah sabida yadda zazzaÉ“i da zafin jiki ke damunta ahaka ta zauna ta cusa kanta a tsakanin cinyoyinta tana kuka! idanunta jajir fuska jajir kamar mai afolo har lokacin isha’i yayi ta tayar anan saman dardumar bacci ya kwasheta wajan Æ™arfe goman dare ameerah ta shigo É—akin tana furta kalmar.

“washh yau fa kayana sunci ubansu! ke ummul yada bacci ga kaza na siyo mana”

Jin shuru yasa ta tsugunna ta tayar da ita wadda har lokacin zazzaɓin bai saketa ba da rarrabe tahau saman gado taja blanket jikinta nata karkarwa wahalallan baccine yayi gaba da ita.

Duk irin kiran da ameerah keyi mata bata iya farkawa ba haka tai ta baccinta wanda bata farka ba se asubahi.

Da ƙyar ta yunƙura tayi sallah wadda da ƙyar ta gabatar da ita haka ta takure a gefen gado tana rawar ɗari.

Ameerah bata farkaba se wajan goman safiya ganin ummul rakuɓe tana ta mayar da numfashi yasa taɗan tsorata tana furta.

“Ke ummul lafiyarki?”

Girgiza kai ta shigayi.

“Bani da lafiya amerah kaini gidan Hajjah seki je gidanmu ki gayama Bamu kice mata bani da lafiya jina ke kamar zan mutu”

TafaÉ—a tana mayar da numfashi.

“a,a ummul bara na kaiki hospital”

Girgiza kai tayi wanda hakan yasa ameerah ta gane gida take so don haka da sauri tayo alwala rana gatsal tai sallar safe ta zira katon hijab bayan ta tarairayo ummul jikinta ta É—auki keyn mota suka fita.

Motsi kaÉ—an ummul tace”washhh amerah kimin a hankali”

Wanda hakan ya tabba tar da tai muguwar buguwa a ƙugunta.

Da haka suka shiga mota domin nufar inda ta buÆ™ata…………….

 

Barrister Aliyu Ali Dikko kuwa se………

 

*Ada littafin naira 500 amman yadda wasu ke bina pc suna neman alfarma akan na barshi yadda na saba yasa na barshi a 300 kamar yadda na saba saka farashin ko wani novel nawa idan ina posting sabida haka wannan karon babu wanda zan bawa ta sp ko vip ko inna gama complt, iya normal grp 300 kaɗai zanyi sabida insha Allahu zanyi typing da iya yadda Allah ya horemin na tunani da basirata insha Allahu littafin baze ɗauki lokaci mai tsawo ba zan gama shi, sabida haka duk mai son ya biya kuɗinshi don ayi tafiyar dashi ga hanyar biya nan a ƙasa amman pls bana son katin waya*

 

 

Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuÉ—ine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

*Fauzarh’s Organic Skin Care*

 

*INSHA ALLAH YAU ZAMU FARA TRAINING ƊINMU DA MISALIN 8:30pm DUK MAI BUƘATAR SHIGA TAMIN MAGANA NA BATA ACCOUNT NO DA ZATA TURA KUƊINTA.*

 

_Ina kuke masu buÆ™atar koyan Sabulai, Creams, Oil, Scrub,?? Ga fa dama ta samu gareku, da kuÉ—in ki Æ™alilan zaki koyi abubuwa da dama, domin yanzu wannan sana’ar tana É—aya daga cikin abubuwan da kasuwarsu ta ke ci, ke dai maza ki garzayo wajen FAUZARH akan farashi mai kama da kyauta akan dubu É—aya(1k) kacal za ki koyi abubuwa kamar haka_

*_Da farko zanyi bayani akan skin care, yadda za ki san kalar fatarki da rukunin da take. Sannan zan yi bayani akan Menene molato. Aikin molato a jikin fata. Yadda ake awo da muhimmancinsa_*

 

*YADDA AKE HAÆŠA SABULAI.*

1- Yadda ake molato body soap.

2- Yadda ake lightening black soap.

3- Yadda ake whitening black soap.

4- Yadda ake Acne/pimple set.

 

*YADDA AKE HAÆŠA OIL’S.*

1- Yadda ake carrot oil.

2- Yadda ake coconut oil.

3- Yadda ake molato oil.

4- Yadda ake pink lip balm.

 

*YADDA AKE HAÆŠA CREAM’S.*

1- Yadda ake molato body cream.

2- Yadda ake molato face cream.

3- Yadda ake molato scrub.

*BONUS*

Yadda ake haÉ—a shower gel.

Yadda ake haÉ—a papaya molato soap.

Sannan zan sanar daku inda zaku samu kayan haÉ—in duk garin da kuke.

 

*Domin neman karin bayani a tuntu6eni ta wannan no�*

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top