Bakar Daula Hausa Novel Part 1

Bakar Daula Hausa Novel Part 1

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Tag: Bakar Daula Hausa Novel Part 1

 BAƘAR DAULA na Ameera Adam

 

 

©AMEERA ADAM

 

FIRST CLASS WRITER’S ASSO…

 

Tsokaci: ƘirÆ™irarran labari ne bai faru a gaske ba, ban rubuta don cin zarafin kowacce Æ™abila ko yanki ba. Daga sunayen garuruwa zuwa na abin bauta duk Æ™irÆ™irarru ne, kuma ban lamunce a sauya min littafi ta kowacce siga ba tare da izinina ba.⚠️

 

1

 

A duk lokacin da Allah (S.W.A) ya Æ™addara wanzuwar hallitar ÆŠan adam a doran Æ™asa, ko ya Æ™i ko ya so akwai waÉ—ansu abubuwa da suke yin jerin gwano a gangar jiki da ruhinsa. Inuwa! Wata aba ce da Ubangiji ya ke Æ™addara wanzuwarta manne a jikin kowanne abu, walau mai rai ko akasin haka. A kodayaushe tana bibiye da su matuÆ™ar bawa zai zuba maganansa zai lura da haka. Kalmar Æ™addara! Kalma ce mai É—auke da rassa biyu walau Æ™addara mai kyau ko kishiyarta. Ƙaddara abokiyar tagwaitakar inuwa ce domin bawa ba ya taÉ“a shallake wa Æ™addararsa, sanin haka ya sa na fahimci karin maganar Malam bahaushe ta: ‘Tun ran gini tun ran zane.” ta zauna É—aram kwatankwacin yadda ake É—ora Æ™warya a gurbinta.

 

10/06/1022

Shekara Dubu ÆŠaya baya.

 

Hankalinsa ya fi na kowanne lokaci kai wa matuÆ™ar Æ™olokuwar tashi, yana tafe yana taku da sandarsa Waziri da sauran muÆ™arraban cikin daular suna take masa baya. Tamkar waÉ—anda saÆ™on mutuwa ya dirar wa haka fuskokinsu suka fasalta saÆ™on da ke Æ™unshe cikin birnin zuciyoyinsu. Sarki Damina yana kai É—ora Æ™afarsa kan jan dutsen da ke a matsayin matattakalar benen hawa tsauni tsidik! Wani gajiyayyan talakansan ya dira a gabansa cikin firgice da tashin hankali, kuka yake tamkar hawayen idanunsa za su Æ™are. Ya ruÆ™o Æ™afafuwan Sarki Damina a É—imauce yana faÉ—in, “Ya kai babban Sarki, Sarkin sarkunan duniya bakiÉ—aya sarkin da yake share mana hawaye. Ka taimaka ka roÆ™ar mana afuwa wurin Sarauniya Sha-kundum, yanzu haka É—ana Rabo yana can yana aman jini ta hanci ta baki don mai É—akina naÆ™uda take jini ya É“alle mata tana gangarar…” Tun bai rufe baki ba Sarki Damina ya daka masa razananniyar Æ™arar da sai da hantar cikinsa ta kaÉ—a, yana shirin sake magana Sarki ya fisgi takobin da ke maÆ™ale a kafaÉ—ar Waziri kafin Bawan ya yi wani yunÆ™uri tuni ya sauke kansa Æ™asa. Da sauri wasu Æ™aratan Dogarai suka Æ™arasa wurin suka zube suna yi wa Sarki godiya, “Godiya muke Sarki Damina mai masoya da yawa, Sarauniya Sha-kunduma ta yi ruÆ™o da hannayenka. Haushin zuciyarta ya gushe domin ta faÉ—a mana hanyar maganin samun lafiyar Yarima, idan wannan bai wadatar da kai ba ka yi mana umarni mu kawo maka wani ko da a cikin mu ne ka sake datse rayuwarsa matuÆ™ar zai sanyaya zuciyarka” Bai tanka musu ba ya miÆ™a wa Waziri takobin da ke É—igar da jini, har sun cicciÉ“i gawar bawan da kansa tuni ta samu mutsuguni a gefen wata bishiya, Sarki ya dube su yana cewa. “A gaggauta Æ™one gangar jikinsa tare da yaron nasa da ba shi da lafiya. Ita kuma mai É—akinsa a zaro jaririn cikinta a kai wa babban dodo sannan a salwantar da gangar jikinta” Yana gama magana ya haye kan tsibirin maÆ™arrabansa suna biye da shi a baya.

 

Kamar yadda yake farillah a wurinsu duk lokacin da za su shiga cikin kogon dutsen a yanzu ma sai da suka aiwatar, sai da kowannensu ya saka Æ™anÆ™anuwar aska ya yanki gefen É—an yatsan hannunsa suka yarfar da jinin a jikin wani sassaÆ™aƙƙaen gunki, hannun gunki É—auke yake da kwari da baka daga bayansa an jingina masa takobi a jiki. Kansa a sunkuye yake alamar Æ™asÆ™antar da kai ga wani dungulmin kan mace da suka É—ora masa a gadon bayansa. Sarki Damina ne ya fara yin gaba sannan su Waziri suka rufa masa baya, daga bakin shiga dutsen suka tsaitsaya don sun san ko karan hauka ne ya cije su ba za su taÉ“a haure bakin Æ™ofar dutsen ba. Kai tsaye Sarki Damina ya kutsa ciki sandarsa ta zame masa abokiyar tafiya. Daga tsakiyar kogon dutsen ya hangi Boka Mai zamani zaune da wasu Æ™anana tukwane a gabansa, daga shi sai ganyen ayaba wanda ya yi makari don rufe al’aurarsa.

 

“Yau ba ranar zuwan ka ba ce kamar yadda yake a bisa al’ada, me yake tafe da kai don na tabbata banza ba ta kai zomo kasuwa.” Boka mai zamani ya faÉ—a yana karkatar da hankalinsa wurin Sarki Damina. Duk tsananin izza da taÆ™ama irinta Sarki yau ya sauke ta a gefe ya fusakanci Boka yana mai bayyana damuwarsa, Sarki Damina ya zube gwiwowinsa kamar wanda ya aikata wani mummunan zunubin da yake neman gafara. Murya É—auke da damuwa ya furta, “Ya kai Boka Mai zamani lamarin halin da talakawanmu suke ciki tabbas tura ta fara kai bango. A yau mun wayi gari da samun É“illar annobar haÉ“o a cikin gari fiye da tsammani, babban abin da ya É—ugunzuma hankalina abin bai tsaya iya waje ba hatta ahalina na fuskantar wannan barazanar, a taimaka a roki Sarauniya Sha-kundum ta yafe mana tun da laifin wani ba ya taÉ“a shafar wani.” Boka mai zamani ya miÆ™a masa busasshen hannunsa mai É—auke da zaÆ™wa-zaÆ™wan farata, taurin hannunsa tamkar busasshen katako sannan ya ce, “Ina tukwicin ziyarar Sarauniya Gunki Sha-kundum kafin na san abin yi? Domin sanin kanka ne tuni bakin alÆ™ami ya riga da ya bushe.” Sai a lokacin Sarki Damina ya tuna da Æ™oÆ™on tukwicin ziyara, cikin sake Æ™anÆ™an da kai ya furta. “Sha-kundum ta dafa aikinka ta shiga lamuranka boka mai dogon zamani. Ka ga taka ka ga ta kakanninmu, iyayenmu duka sun wuce sun barka. Ya kai wannan boka mai dauwamamman ruhi da dogon zamani a yi mini afuwa bisa mantuwar da na yi, amma duk wani hukunci da Sha-kundum za ta yanke ni mai biyayya ne.” Boka na gama jin haka ya miÆ™e ya tunkari bakin wata rijiya wacce faÉ—inta ya fi girman Æ™aramin É—akin, yana zuwa ya fara taka matattakalar da ke cikinta ya shige. Shigarsa ke da wuya bakin rijiyar ya shafe tamkar ba a taÉ“a wanzar da komai a wurin ba. Yana shiga kai tsaye ya tunkari gunkin wata mace da ke tsaye da tulelen tsohon ciki a jikinta, hannunta É—aya tallafe da tsohon cikin É—ayan kuma yana riÆ™e da garkuwa alamun ta kare kanta da shi. Sai da ya sunkuya ya miÆ™a gaisuwa sannan ya furta, “Ya ke Sarauniya sha-kundum! Ya ke mammallakiyar wannan Daular a yau ma na sake dawowa da neman yafiyar al’ummarki.Na tabbata kina saurarena kamar yadda kika daÉ—e kina jina. HaÆ™iÆ™a talakawanki sun dawo da wata buÆ™ata domin a yau sun wayi gari da samun annobar haÉ“o shin wane taimako za ki yi musu?” Hawayen ne ya ziraro daga cikin idanun gunkin, boka ya Æ™arasa ya kanga kunnensa a jikin Æ™irjinta. Ya jima a haka sannan ya É—ago cike da girmamawa ya ce, “Tabbas zan isar musu kamar yadda kika buÆ™ata, ki Æ™ara haÆ™uri nan ba da jimawa ba za ki dawo cikin ainihin hallitarki ta zahiri. Za ki ci gaba da mulkar al’ummarki kamar yadda kika mulke su a É—aruruwan shekarun da suka gabata. Komai ya zo Æ™arshe tun da ke kika tabbatar min da haka, sarauta da izzar mulki na baibaye da rayuwarki. TaÉ“ewa da hallaka tana ga Maharba da Mafarauta har Æ™arshen rayuwarsa.” Yana gama maganar ya juya jiki a sanyaye kamar kazar da aka jefa da gishiri, yana taka matattakalar bene É—aya rijiyar ta fara dawowa kamar yadda take da farko a wurin.

 

Kan shimfiÉ—arsa ta farko ya koma ya zauna ya dubi Sarki Balarabe yana faÉ—in, “Ta faru ta Æ™are…” Da sauri Sarki ya katse shi da cewar, “Allah sa ba laifinmu ne ya sake hauhawa ba.”

Littafan Hausa Guda 1000 Download
“Ka buÉ—e kunnenka da kyau ka saurari abin da Sha-kundum ta gaya min game da ku.” Boka mai zamani ya faÉ—a fuska babu walawa. Shiru Sarki ya yi yana sauraron Boka. “Tabbas Sarauniyarmu Sha-kundum ta sake dawo wa kamar yadda ta faÉ—a a lokacin da numfashin zai É—auke…” Baki na rawa Sarki ya katse boka da cewar, “A ina aka wanzar da ruhinta? A wane yanki ne mu sa a kawo mana ita? Idan ta kai bangon duniya na rantse da hatsabibanci Sarauniya da izzar mulkina sai na sa an É—aukota a faÉ—in duniya.” Boka ya bushe da wata irin mahaukaciyar dariya har yana birgima a Æ™asa tamkar jakin da yake birgima a cikin sahara. Sarki sai da ya fusata ya doki Æ™asa da tafin hannunsa sannan Boka mai zamani ya koma kan buzunsa ya furta, “Haba Sarki Damina ai duk gaggawar ungozoma ta bari a haihu, haka duk mai niyyar yin sammako ya bari duhun dare ya gifta. Sarki Damina a kwai gaggarumar matsala, kamar yadda duk faÉ—in garin nan babu wanda ya taÉ“a gani ko jin sautin Sarauniya Sha-kundum sai ni, to tabbas a wannan karon ko ni ba ni da masaniyar a É“angaren da wannan sabuwar sarauniyar take. Babban abin baÆ™incikin ma waÉ—anda suka sulwantar mana da ruhinta a cikinsu halitar Saruniya ta sake wanzuwa…” Tun bai Æ™arasa magana ba jikin Sarki Balarabe ya fara rawa kamar wanda ake kaÉ—a wa gangi, a fusace ya miÆ™e tsaye yana huci tamkar kumurcin macijin da ke tsaka da fusata. A fusace ya furta, “Boka mai zamani ka na nufin Sarauniyarmu ta É“ullo daga cikin zuri’ar maharba da mafarauta ne?” Boka ya jinjina kai yana faÉ—in, “Ba harsashe ba ne Damina domin Sha-kundum ta tabbatar mini kuma kai shaida ne bata taÉ“a yin Æ™arya, ta ba ni muhimmin saÆ™o gare ku na farautar Maharba a ko ina suke a faÉ—in duniya. Sai dai babban tashin hankalin ta yi alÆ™awarin ba za ta sake magana ba har sai na sada da ta da ainihin ruhinta. A sanyaye Sarki Damina ya furta, “TirÆ™ashi! Ana dara ga dare ya yi. Bayan wannan ina tafe akan buÆ™atar Yarima Nomau, babban boka lamarin ciwon yaron nan a kullin Æ™ara ta’azzara yake. A da muna haÉ—a shi da Æ´an mata É—aya zuwa biyu a rana amma yanzu har ta kai ga mata biyu ba sa iya gamsar da shi, kafi kowa sanin shi kaÉ—ai na mallaka kuma har abada ba zan sake haihuwa ba. Idan na tuna ba ni da magaji lamarin na sake É—ugunzuma hankalina.” Boka mai zamani ya hura Æ™asar gabansa nan take wata Æ´ar Æ™orama ta bayyana a wurin, sai da ya barbada wani garin magani sannan ya zura hannunsa ya warasu haÉ—e da runtse idanunsa tare da fara karanta waÉ—ansu irin É—alasuman tsafi, Æ™irjin Sarki Damina ban da bugawa babu abin da yake yi saboda fargabar abin da Boka zai sanar da shi. Boka mai zamani ya jima a haka sannan ya buÉ—e idonsa yana kallon Sarki Damina haÉ—e da furta, “A kodayaushe maganar É—aya ce! Kamar yadda na sanar maka Yarima Nomau ba zai taÉ“a warkewa ba matuÆ™ar bai sadu da da inuwar wannan macen da nake gani a tattare da shi ba. Tabbas zai warke sai dai bazan taÉ“a ce maka ga wa’adin lokacin da zai É—auka cikin wannan tuburewar ba. Na ga haske jingine da su daga inuwar yarinyar nan na ga akwai rabo a tsakani, sai dai ka fi kowa sanin yadda aka yi aka samu Yarima Nomau don haka idan har ya samu rabo da wannan yarinyar ÆŠa ko Ƴar da za su haifa dole zai zama mallakin Babban dodo ne, idan ba haka ba duk daren daÉ—ewa za su zama masifa a daular nan. Kuma wannan hasken ba komai yake bayyana mini ba illa kusantowar warakarsa, don na lura akwai yuwuwar samun waraka nan ba da jima wa ba.” Ajiyar zuciya Sarki ya yi don tun da yake zuwa wannan kogon bai taÉ“a jin labarin da ya faranta ransa kamar na wanan ranar ba Ya dubi Boka fuska É—auke da murmushi ya furta, “Ya kai babban malamin madogararmu shin zan iya sanin wacece yarinyar nan kuma a wane yanki take?” Boka Mai zamani ya girgiza kai yana cewa, “Lamarin Yarima Nomau ya wuce duk yadda kake tsammani, daga ni har bokayen duniya babu wanda yake da wannan amsar don haka ina mai baka shawara kar ka wahalar da gangar jiki da ruhinka akan abin da babu takamaimar amsa. Wani hanzari ba gudu ba, daga bayan wannan inuwar na hango wata baÆ™ar Æ™ura wacce ta lulluÉ“e sarararin samaniya sai dai ni kaina ban fahimci wacce irin Æ™ura ba ce koma dai wacce iri ce ina fatan za ta zame mana alkairi.” Sarki Damina ya miÆ™e ya fara zagaye cikin kogon dutsen sai da ya zagaye boka mai zamani sannan ya ce, “Wannan ba zai zame mana matsala ba domin mun dogara da Sarauniya Sha-kundum da babban dodo na tabbata su za su kawo mana waraka a rayuwa. Yanzu wanne irin magani ta ba mu wanda za mu aiwatar mu da al’umnarmu?”

 

Boka mai zamani ya miÆ™e ya Æ™arasa bakin rijiyar ya miÆ™a hannu ciki nan take ruwan cikinta ta kawo har sama sannan ya É—ebi ruwan da Æ™oÆ™o ya miÆ™a wa Sarki Damina yana faÉ—in, “Wannan ruwan a je a zuba shi cikin kogon ÆŠanbille duk wanda wannan annobar ta same shi ya É—auka ya sha kai koda bata kama mutum ba zai iya wanka domin yin rigakafi. Wannan ce iya maganar da ta umarce ni na sanar da ku don haka za ka iya tafiya ya sarkin sarakunan duniya.” Sanin Æ™a’ida da dokar Sarauniya ya sa Sarki bai musa ba ya miÆ™e ba tare da ya furta koda kalma É—aya ba, har ya je bakin Æ™ofa ya ji muryar Boka yana faÉ—in, “Ka da ka manta a kai wa Babban dodo Mai tsohon ciki biyu da idanun dattijai biyu.” GyaÉ—a kai kawai Sarki ya fice daga kogon dutsen.

 

Garin Dabur

 

Daga cikin bukkar da nake kwance ina bacci na fara jin hayaniya sama-sama, ina yunÆ™uri tashin na ji muryar mahaifiyata ta karaÉ—e majiyar sautina da cewar, “Yau wacce baÆ™ar rana muke gani da yammacin haka? Ya abar bauta kada ki yi fushi da wannan mummunan zunubin domin ba mu da sa hannu a ciki, ka hukunta masu wannan zunubin da gaggawa don sun cutar da Æ´ar tsintuwar da bata ji ba bata gani ba.” Ihun da Kandala take jerawa ne ya sa ni fito wa saboda duk wanda ya ji kukan nata ya san ba na lafiya ba ne. Jikina ne ya É—auki tsuma sakamakon ganin halin da take ciki kace-kace da jini, a gefe É—aya mutane daga jinsin maza da mata sun yi carko-carko a kanta suna kallon halin da take ciki. A gabanta na tsugunna raina ya kai Æ™ololuwar É“aci, na dube ta fuska babu walwala na furta “Waye ya yi miki haka Kadala?” Ilahirin jikinta rawa ya ke don haka na kama hannunta na haÉ—a su da nawa na sake furta, “Babu abin da zai faru da ke ki gaya min waye ya yi miki haka?” Cikin yanayin azaba ta furta, “Ban san sunansa ba amma na ji wasu suna ce masa Barde.” Ban jira ragowar maganar ta ba saboda tun farkon ganin halin da take ciki shi ne mutum ba farko da ya fara faÉ—o min a rai, saboda sanin hali ya fi sanin kama. Barde riÆ™aƙƙen É—an akuya ne baya iya kwana biyu ba tare da ya kusanci wala macen bil’adam ko dabba ba.

See also  Yadda Ake Saduwa Da Amarya A Ranar Farko

 

Ina miÆ™e wa na riski muryar Goga ya fara fito yana busa Æ™aho wanda yake alamtawa sauran Æ´an uwa na nesa da na kusa akwai fita ta gaggawa. Kafin ya gama busar da yake tuni gidanmu ya cika damÆ™am da sauran Æ´an uwa maharba da mafarauta kowanne yana tafe cikin shirin dawa, É—aya bayan É—aya na kalle su kowannen su yana jiran umarnin da zan bayar. Jin na yi shiru ya sa Goje ya É—aga gorarsa sama da hannun É—aya, É—ayan hannun mai riÆ™e da kwari da baka ya sauke ya fara zabga mini kirari. “Burugu ce da kanta ba aike ba mace mai kamar maza ko cikin maza sai an tona. Cau cau cau cau Æ™urungu mugun kifi sa’a a dawa sa’a a cikin gari wani aiki sai jan wuya makutsa daji, a lafiya uwar gidan kere amanar kura kyaci da gashi. Dawa dai, dawa gidan maza tsanani yana dajin GurÉ“u ku bar faÉ—a musu wahalar sanar da su daÉ—in maza na cikin dawa mata na gida suna yin girki, wuya a dajin gwiÉ“au wuya a dajin fatalaki wuya ta Æ™are a kan Barde yau ya taÉ“o ajalinsa.” Ilahirin jikina ban da rawa babu abin da yake yi saboda tsumin da ya tayar min har nake jin da ace Barde na gabana babu abin da zai hana ban tsarge ruhinsa gida biyu ba, duk da kowa ya san Barde a cikin garinmu ba kanwar lasa ba ne.

 

Da sauri na faÉ—a bukkarmu na É—abo gurun damatsan hannuwana da wuya, na kunce fatar mesar da ke É—aure a Æ™uguna na É—aura ta damisa sannan na É—auko kwari da baka haÉ—e da zabgegiyar adda na fito wurin da su Goga suke tsaitsaye. Suna ganina suka yi yunÆ™urin saka kai a hanzarce na dakatar da cewar, “Wannan fitar ba taku ba ce saboda Barde gidanmu ya taÉ“o ba ku ba, na yi rantsuwa da abar bauta ba zan dawo gida ba sai na sauke kan Barde daga gangar jikinsa, weeeehuuuuhuuuuu sai ni sarauniyar baka jikar marigayi Baushe amanar kura kawanciyarka ka huta muna tafe idan dabbobi sun Æ™are. Sai ni yaÆ™i ban san wasa ba Abar bauta ta buÉ—a mana matuÆ™ar na saka kai ko yau ko yanzu ban san namiji ba sai na ga tabo a jikinsa, wahala a hanyar tugu wuya a hanyar badake wuya ko da magani babu daÉ—i ko ana ha maza ha mata sai na dawo da kan Barde a hannuna.” Ina gama zabga kirari cikin haÉ—in baki tawagar da ke wurin suka furta, “Dawa dai Sarauniyar kwari da baka, Abar bauta ta buÉ—a miki a dajin GurÉ“u.” Har na saka kai zan fita na dawo wurin Mahaifiyata na russuna saitin kunnenta ina faÉ—in, “Ki roÆ™ar mini abar bauta da ta rinjayi É—ayan ruhin kar ya ziyarce ni ina tsoron kada Barde ya yi nasara akaina.” Cike da Æ™warin gwiwa ta furta min, “Sa’a dai Sarauniya abar bauta ta buÉ—a miki É“oyayyan ruhi ba zai Æ™ara ziyartar ki ba.” Ina gama sauraronta na fice daga cikin gidan cike da Æ™warin gwiwa na nufi wurin da na tabbatar Barde na zama da Æ´an koronsa.

 

Daular Sarki Damina.

 

Daga kogon boka mai zamani ya so kai ziyara bukkar babban dodo amma sai ya ga mafi dacewa ya fara zuwa wurin al’ummarsa ya umarci rundunar mayaÆ™ansa da su fita yi masa farautar duk wata halitar bil’adam, musamman daga tsagin maharba da mafarauta kamar yadda suka saba yi a baya. A tsaitsaye suke dubbanin mutanen daular don a zatonsu maganin warakar annobar da ke damunsu aka kawo musu, Waziri ne ya yi gyaran murya sannan ya furta, “Ya ku waÉ—annan jama’a ya kamata kowa ya nutsu don jin saÆ™on da Sarauniya sha-kundum ta aiko.” Tamkar É—aukewar ruwan sama haka wurin ya yi tsit, Sarki Damina ya yi gyaran murya sannan ya dube su É—aya bayan É—aya ya sanar da su duk yadda suka yi da boka Mai zamani sannan ya É—ora da cewa, “Ina umartar manyan mayaÆ™an dakarun daular nan da su hanzarta fita cikin gaggauwa don yi mana farautar bayi kamar yadda suka saba a baya, kuma su yi sani cewa ya zama wajibi su farmako mana La’anannun hallitar can ta maharba da mafarauta a ko ina suke a faÉ—in duniya. Wannan umarni ne daga Sarauniya sha-kundum idan ba haka ba bala’in da muka shiga da wanda muke ciki a yanzu shafar mai ne akan abin da zai faru da mu a gaba.” Yana rufe baki zaratan dakarun mayaÆ™an suka fara fita a guje zuwa mahallansu kowanne na fito wa da manyan makamai, runduna guda suka yi tsaya a gaban sarki Damina. Sai da ya Æ™are musu kallo sannan ya kasa su gida huÉ—u, manyan zaratan mayaÆ™an ya ce su bi gabas hanyar da za ta sada su da Æ™asar Dabur. Runduna ta biyu ya ce su bi Yamma hanyar da za ta sada su da Æ™asar BaÆ™asud, runduna ta uku ya ce su bi kudu hanyar da za ta sada su da Æ™asar Mubali sai tawaga ta huÉ—u da ya umarce su da Arewa wacce za su isa da Ƙasar Surima. Lokaci É—aya suka bazama a yunwace da farauto kowanne irin bil’adam kamar yadda Sarkin da yake mulkarsu ya ba su umarni.

 

 

*KU MATSO KU TAHO*💃🏼

 

Wannan labarin salonsa na daban ne💃🏼 cike yake da sarÆ™aÆ™iya da tsananjn ban tausayi😰 ku dai kar ku bari a yi babu ku.🏂

 

Littafin kuɗi ne idan kina buƙata 400 ne ta Account 3090957579 Aisha Adam, First bank. Za ki turo evidence ta wannan lambar 0706 206 2624 Idan kati ne MTN. Idan kika bari na kammala cmplt 700 ne.

 

Idan kin san kin sayi É—aya daga cikin litattafan nan *AN YA BAIWA? KO DUBU JIKAR MAI CARBI KO ZAUJATU JINNUL-ASHIQ* za ki biya 300 wannan ragin na waÉ—anda suka sayi wannan littafan nan ne kaÉ—ai.💃🏼

Karanta Littafin Jariri Hausa Novel

Na É—aga hannuwa riÆ™e da takobi da kwari da baka na salaÆ™e na sunkuyar da kai ina miÆ™a gaisuwa da kirari cau cau cau cau, sai ni Ameera ‘yar Alhaji Adamu Amiriyan Mamanta, uwar Aslam da Ayman Amanar Oganta turmi sha daka 🥰

Wiiiiiiihuuuuuuhuuuu mace mai kamar maza ko cikin maza sai an duba domin wuya ake yi wa lissafi daÉ—i sai an jinkirta. Allah dai ya biya wuya a Æ™ofar Na’isa, wuya a Æ™ofar Kabuga wuya a Æ™ofar Nasarawa wuya a doka wuya, wuya a Æ™ofar kansakali mun buga a dajin Jemagu mun buga a dajin Falgore ko dajin Sambisa albarka. Sai ni Æ´ar Kanawan dabo amanar mutanen Rigana, idan ka ga matsoraci ko rago a Rugana baÆ™o ne domin jarumi ba’a nuna masa hanya, sa’a dai ‘yar gaban goshin *FIRST CLASS WRITER’S* Amanar Marubuta La’ilaha’illahu. Sai ni ta hannun Matar Habibu ni ce dai Æ™awar Mum Amnash amanar Masoyanta, cau cau cau cau makaranta ku matso ku ji wannan kafcan don idan kika bari aka yi babu ke an barki a baya. Domin duk wacce ta bari aka yi wannan tafiyar babu ita ta fita daga cikin jaruman mata masu aji.🌚

 

*Ummou Aslam Bint Adam*🌚

[12/10, 2:15 pm] +234 813 916 3088: *BAƘAR DAULA*

 

 

©AMEERA ADAM

 

FIRST CLASS WRITER’S ASSO…

 

Tsokaci: ƘirÆ™irarran labari ne bai faru a gaske ba, ban rubuta don cin zarafin kowacce Æ™abila ko yanki ba. Daga sunayen garuruwa zuwa na abin bauta duk Æ™irÆ™irarru ne, kuma ban lamunce a sauya min littafi ta kowacce siga ba tare da izinina ba.⚠️

 

2

 

Fita ta ke da wuya na ci karo da Mahaifina da ya sawo kai ciki kafaÉ—arsa maÆ™ale da barewa da ingarman zaki, ganin yanayina ya tabbatarsa masa akwai wani abu da yake faruwa don ya san fitarsa ban yi da shi zan shiga dawa ba. Cike da ladabi na miÆ™a masa gaisuwa irin tamu ta maharba ina faÉ—in, “Dawa dai Sarkin sarakuna uban dawa ga tsini ga mashi, ina gwanin wani ga nawa gamji kake ka fi Æ™arfin saran maÆ™iya É—an butar uban nan. A lafiya garnaÆ™aÆ™i uÆ™ubar Gabatarawa, Abar bauta ta buÉ—a maka ka ci gaba da maganin munafukan mafarauta, sha zamanka ka ci gaba da kai dabbobi Æ™asa wallahi ko yau ko gobe ko baka nan muna yi maka yaÆ™i.” Cikin jin daÉ—i Mahaifina ya jingina gorar hannunsa da tawa sannan ya furta, “Dawa dai Sarauniya Abar bauta ta buÉ—a miki ko dare ko rana a dokar daji. Cau cau cau amanar Baushe wata wuyar sai a tsakiyar tsaunin Mani.” ÆŠora kokarata na yi a wuya na saÉ“i hanya tare da furta, “Sa’a dai ruwan saman mai dukan basarake da faÆ™iri, shawarar Duba amanar Duna.” Kai tsaye mazaunin Barde na tunkara da ke cikin Æ™asurgumin dajin GurÉ“u, duhun almuru har ya fara karaÉ—e gari don haka na Æ™ara Æ™aimi domin na cin musu don ba na son Barde ya sake shaÆ™ar doguwar iskar numfashi.

 

Ganin dajin na sake yi min nisa kuma ina gudun rasa Barde a yammacin, ya sa na lalubi ramin bushiya cikin nasara na fisgota da Æ™arfi tsiya, Æ´ar Æ™aramar aska na ciro ya tsaga bayanta sannan lalubi ganyan tunfafiya na murje a bayanta, na damÆ™i Æ™ayoyi na soka a tsakiyar kanta. Sai da na kalli kusurwa huÉ—u da ita a hannuna sannan na saita hanyar da za ta sada ta da mazaunin su Barde na dire ta a Æ™asa tare da furta, “Bisa ga Barde amanar Lado, ko tsuntsu kika gani kar ki bar shi ya kubce.”

 

Tun ban rufe baki ba ta zabura da matsanancin gudu sannan na rufa wa sawunta baya. A lokacin da na Æ™arasa wurinsu tuni na riski zaren carbin rayuwarsu ya kusa tsinkewa, ilahirin jikinsu Æ™ayoyi ne kwatankwacin yadda suke lulluÉ“e a jikin bushiyar da na aika musu, ganina ya harzuÆ™a Barde ya dube ni cikin huci yana cewa, “Uwar dawa me ye haÉ—ina da ke da za ki aikata min haka ina cikin shaÆ™atawata? Ba don ina ganin mutumcinki ba da tuni na roki Abar bauta ta la’anci ruhinki kamar yadda kullin muke yi wa BaÆ™ar Daula wannan addu’ar…” Tun bai rufe baki ba na Æ™arasa wurinsa haÉ—e da yi masa mahangurÉ“ar da ta kusa gigita lissafin rayuwarsa, a fusace na sake kai masa duka a maÆ™oshi ina faÉ—in, “Barde yau akuyancinka ya kai ka wurin da ba za ka sake sanin wata Æ´a mace ba sai a rayuwarka ta gaba idan ka na da rabo, ka roÆ™i Abar bauta da ta yafe maka zunubinka wataÆ™ila ka samu sauyi a rayuwar da za ka dawo nan gaba.” Wata sakaran dariya Barde ya saki sannan ya ce, “Wai kina nufin Æ´ar shilar da na latsa ta gidan ku ce? Ya aka yi haka bayan na san ke kaÉ—ai kika wanzu a cikin gidanku?” Ban ba shi amsa ba sai wani mahaukacin duka da riÆ™a kai masa ta ko ina, ganin haka ya sa ya damÆ™i Æ™asar gabansa haÉ—e da É—aukan cinnaka ya É—ora a kai ya dunÆ™ule su wuri É—aya sannan ya É—aga hannunsa sama ban yi aune ba na ji ya watso min Æ™asar da ta rikiÉ—e zuwa jinsin cinnaku. Nan take muka fara sabon artabu kowanne yana son nuna Æ™warewarsa da Æ™arfin jarumta da na tsatsuba, ganin hanyar da ya É“ullo da ita ba mai É“ille wa ba ce ya sa ya dube ni cikin hakki yana faÉ—in, “Kin cika zabuwa mai tsoro don na tabbata da ace Æ™arfin damtse za mu gwada babu abin da zai hana ban yi nasara a kan ki ba, ya ke Æ™asÆ™antacciya la’ananniya marar rabo, ya ke gajiyayyiya watsatssiya Æ´ar taka hayen maharba ba Æ´at na koya ba. Wallahi ko giwa ta yi mushe ta fi Æ™arfin bakin karnuka, dawa dai dawa ga mazaje ba mata ba Aradu mai tarwatsa Æ™ananan la’anannu ni Barde kabari nake duk daren daÉ—ewa ina sauraronka.” Wata irin kuÉ—a na ji har tsakiyar kaina yayin da maganganun Barde suka fara amsa-amo a majiyar sautina, daga bayana na fara jiyo sautin haniniyar dawakai tare da Æ™arar Æ™arafa da miyagun makamai, sannu a hankali na waiga don ko kaÉ—an na Æ™i jinin wannan yanayin da nake riskar rayuwata a ciki. A duk lokacin da wannan yanayin ya riske ni na kan gaza sarrafa gangar jiki da ruhina don na banzatar da abin da nake gani a zahiri ba tare da wanda nake mu’amala da su sun riski abin da nake tozali da shi ba. Kamar wacce guguwa take fisga haka na riÆ™a jin ana fisgar gangar jikin da ke jingine da ruhina zuwa ga mayaÆ™an da nake riska suna tunkaro ni gadan-gadan, a koyaushe ina jin baÆ™incikin yadda nake yaÆ™ar Æ´an uwana wato jinsin Maharba da Mafarauta waÉ—anda su ne nake ganin rundunarsu cikin Æ™wayar idona.

 

Ƙaddara wata abada ce da take sarƙe da gangar jiki da ruhi! Ni tawa ƙaddarar salonta mai tafiyar kura ne, ko a tarihi ban taɓa riskar makamanciyar irin tawa ƙaddarar ba.

Na fito daga cikin jinsin Maharba da Mafaruta, don haka na fi jin daɗin rayuwar cikin dabbobin daji akan mutane. Sai dai kash! Na tsinci ruhina a jikin wani gangar jikin da ba ta ahalina na Maharba ba, na rasa yadda aka yi nake iya rayuwa cikin jinsi biyu. Ko na aikata wani mummunan zunubin a rayuwata ta baya ban sani ba? Idan haka ne na cancanci hukunci irin wannan tun da gangar jikin da nake rayuwa da ita bata ji ba bata gani ba? Ban gama zayyana wa kaina jerun gwanon tambayoyin ba na hangi yadda suka zagaye ni tamkar yadda ale zagaye bakin rijiya, kamar yadda kullin nake ji a wannan karon haka gangar jikina ta riƙa ingiza ruhina ba don na so ba tafi da gudu na riƙa kai sara ina kare kaina. Da alama Barde mamakin abin da nake aikatawa yake don duk wanda yake tare da ni ba ya gani ko fuskantar abin da nake gani a maganaina. Ganin ya samu wannan damar ya sa ya biyo ta bayana a zabga min sara a kafaɗata, wanda fitar jini daga jikina ya haddasa wata irin gigitacciyar tsawa a dajin kamar yadda yake faruwa a duk lokacin da jini ya fita daga jikina. Abin sai ya haɗe min hagu da dama don na rasa wanne daga ciki zan kare duba da rundunar dake kawo min sara ga Barde da yake niyyar yin galaba a kaina. Ban yi aune ba wata irin juya ta fara katantawa da ni tun iya daga tsaye har na gagara mallakar kaina, wani saran na sake riska a gadon bayana wanda silar haka ya sa na durƙushe a wurin ga rundunar da ke gabana na son hallaka ni nan take.

See also  Yadda Ake Kwanciyar Aure

 

Daular Sarki Damina.

 

Bayan watsewar tawagar rundunar mayaÆ™an Sarki Damina, daga harabar wurin kai tsaye keÉ“aÉ“É“an gida ya nufa wurin da Yarima yake rayuwarsa a ciki. Gidan an keÉ“e shi ga Yarima kaÉ—ai saboda gata da kulawar da ake bashi sakamakon mummunar larurar da yake fama da ita, idan kuka zauna kuna ma’amala da shi ba za ka taÉ“a tsammanin yana da wannan ciwon ba har sai ya motsa za ka tabbatar da haka. Tun daga bakin Æ™ofar gidan har zuwa Æ™ofar É—akin Yarima Maza ne suke gadinsa sakamakon mummunar lalurar da yake tare da ita, wannan dalilin ya sa hatta masu yi masa hidima maza ne don gudun abin da kaje-ya-zo. Saboda kafin a farga da lulararsa a baya mata ne suke yi masa hidima wani abin mamaki duk ranar da aka wayi gari sai an samu gawarwakin Æ´anmata waÉ—anda ya yi musu fyaÉ—e, waÉ—ansu su galabaita gudun Æ™arin wahala Sarki ya sa a Æ™onne su ko a binne su da ransu. Ba wannan ne dalilin da ya sa Sarki Damina ya kwashe mata ya sa aka zuba masa maza ba, saboda duk wani abu da zai faranta ran Yarima shi ya ke so bai da mu ba ko da matan yankin za su Æ™are. A lokaci wata jarabta ce ta same su matan daular suka daina haihuwar Æ´aÆ´a mata sai maza, wannan ne ya fargar da Sarki Damina ya taka tsibirin Boka mai zamani ya tuntuÉ“e shi game da haka, nan take ya sanar masa da matuÆ™ar Yarima zai ci gaba da salwantar da rayuwar Æ™anana yara mata tabbas za su wayi da Æ™arewar Æ´aÆ´a mata a gabaÉ—aya yankin. Idan kuwa haka ta kasance Sha-kundum za ta yi fushi da su fushi mai tsanani. Wannan dalilin ya sa Sarki yake saka ake zaÉ“ar cikakkun mata da Æ´an matan da suka isa ake kaiwa Yarima duk lokacin da larurarsa ta motsa.

 

Shigar Sarki É—akin ya tarar da Yarima na ta wani irin kakari tamkar wanda yake gargarar mutuwa, hakan ce take faruwa a duk lokacin da larurar Yarima ta tashi idan ka ga yana wannan halin sai ka rantse ba zai Æ™ara rayuwa ba. Cike da tausayawa Mahaifinsa ya Æ™arasa gabansa yana zura masa ido, duk dakiya irinta Sarki Damina sai da ya zubda masa Æ™wallah. A haukace Yarima ya cakumo Mahaifinsa cikin fitar hayyaci da É—imauta yana yunÆ™urin haike masa, da sauri Sarki Damina ya fara yunÆ™urin Æ™watar kansa amma tsananin Æ™arfi irin na Yarima ya sa ya kasa, a kan dole dogarawan da ke kewaye da É—akin suka runÆ™uro suka taimaka wa Mai martaba. A wahalce Sarki ya ke sauke ajiyar zuciya sannan ya furta, “Ku É—ebo masa Æ´an mata biyar don ba na son na rasa yarima, shi kaÉ—ai na mallaka ko matan garin nan za su Æ™are sai an nemo masa wasu a faÉ—in duniyar nan.” Tun bai kai ga rufe baki ba wata gihitacciyar tsawa ta ratsa ciki da wajen ma’adanar sautinsu. A razane Yarima ya rungume mahaifinsa don wannan ita ce tsawa karo ta biyar da suka sake riskar irinta. A baya duk ranar da aka yi musu tsawa irin wannan lokaci É—ayamatan Daular suka riskar kansu cikin É“allewar jinin Al’ada har tsofaffi waÉ—anda lokacin yin su ya gushe musu, a gaggauce ya fita don isa ga bukkar babban Dodo don ya sanar musu wannan tsawar da wacce irin masifa ta zo musu. A daidai Æ™ofar keÉ“antaccan gidan Yarima ya tsaya ya É—aga kansa yana kallon sararin samaniya, kururuwar dattijuwar ce ta dawo da shi daga duniyar harsashen da yake yi. WaÉ—ansu manyan barada ne riÆ™e da gashin wata mai tsohon ciki da alama naÆ™uda take jini na bin Æ™afarta, É—ayan yana riÆ™e da wani matashin saurayi da fuskarsa ke fidda habbon jini daga hancinsa. Tsohuwar na riÆ™e da su ana jan su tare tana kururuwa da roÆ™on Dogaran akan kar su aiwatar da abin da Sarki ya umarce su, gyaran murya ya yi lokaci É—aya Dogarawan suka tsaya cak kamar waÉ—anda suka haÉ—iyi taÉ“are nan take. Bawan da ke tsugunne a gabansa ne ya lura da inkiyar da Sarki ya yi don haka ya furta musu, “Sarki na buÆ™atar ganin ku a gabansa.” A gaggauce suka Æ™arasa gabansa bisa lura da yanayinsa suka fahimci Æ™arin haske yake nema game da busasshiyar tsohuwar da take riÆ™e da mutanen da ya bayar da umarni a binne su. Wani narkeken Dogari mai Æ™irar samudawa ne ya kwanta a gaban Sarki Damina, sai da ya lashi saman Æ™afarsa sau bakwai sannan ya yi sujjada a gabansa yana faÉ—in.

 

“Abar bauta ta ja da zamanin adalin Sarki mai cikakken iko. Wannan tsohuwar mahaifiyar baiwarcen ce, muna Æ™oÆ™arin cika umarninka ta nemi…” Bai Æ™arasa maganarsa ba Sarki Damina ya É—aga masa hannu tare da faÉ—in, “A kawo min ita.” Tun Sarki bai gama maganar ba Tsohuwar ta yunÆ™ura cikin tsananin firgici, ganyen da ke maÆ™ale a Æ™ugunta wanda ya kasance shi ne tufafin da suke rufe al’aurar su, tuni ya samu matsuguni a Æ™asa. Tun daga sama har Æ™asa gudawa ce take bin Æ™afafuwanta, jan ciki ta fara yi cike da tashin hankali da nadama tana cewa. “Ya Abar bauta ki yi gaggawar kawo min mafita daga wannan baÆ™in zalincin azzalumin bawan na ki.” Da Æ™arfin gaske Dogarin ya Æ™arasa ya fisgi Æ™afarta É—aya wacce nan take ta yi Æ™ara Æ™aras! Da alama ya karya ta ya fara ja bai dire ta ko ina ba sai a gaban Sarki Damina. Sandar da ke hannunsa ya saka ya dokare wuyanta nan take ta fara kakari sannan ya miÆ™a hannu zuwa idanunta, zaÆ™wa-zaÆ™wan faratansa ya saka ya zaro Æ™wayar idanunta nan take ta Æ™walla wata gigitacciyar Æ™ara jini ya wanke fuskarta. A cikin wani Æ™anÆ™anin Æ™oÆ™o ya jefa Æ™wayar idon sannan ya yi gaba, Fadawan da ke take masa baya ne suka bi shi sannan ya juyo ya ce, “Kada a binne ta a kaina É—akin zuma ta Æ™arasa tsokar jikinta.” Daga haka kai tsaye ya wuce Bukkar babban dodo don lamarin tsawar da ta saba haddasa musu tashin hankali ba Æ™aramin tsinka hantar cikinsa ta yi ba.

 

Tattakawa ya yi har ya shige gidan ƙasa wanda a nan ne bukkar babban dodo ta samu matsuguni, sai da ya yi sujjada sau bakwai a gaban bukkar sannan ya zura idanun tsohuwar a wata ƙanƙanuwar ƙoramar da ke gefen bukkar. Ta gefen tagar ya fara zayyane buƙatar da ke tafe da shi, sai da ya gama bayanin matsalolinsa daga cikin bukkar aka fara magana da wani irin yare cikin murya mai matuƙar ban tsoro. Ga wanda zuwansa ne na farko a lokacin da ya saurari muryar za ta iya kurumta sauraronsa, sai da aka yi yare sama da goma sannan aka fara maganar cikin harshen hausa.

 

“Tabbas jinin sarauniya Sha-kundum ne yake zuba a daidai wannan lokacin, hasalima rayuwarta tana cikin wani hali. Rasa rayuwarta a karo na biyu tamkar rushewar daular na ne gabaÉ—aya, na yi rantsuwa da tsabbun da na gada a wurin iyaye da kakannina matuÆ™ar sakacinku ya sa kuka sake rasa Sha-kundum shakka babu kun rinÆ™a ganin masifu kala-kala kenan har Æ™arshen rayuwarku.” Hankalin Sarki Damuna ya fi na kowanne lokaci tashi, ga rabuwar shawarwari da ya samu daga wurin Boka mai zamani da babban dodo. Cikin damuwa ya furta, “Ya babban Dodo mai share mana hawaye kai ne mai ciyar da mu da shayar da mu a wane yanki wannan Sarauniya tamu take saboda na…” A tsawace aka furta, “Idan za ka zagaye faÉ—in duniya babu wanda zai tabbatar maka a nahiyar da take. Hasali ko da za ka yi tozali da ita ba za tantance fa ba sai dai alamu su nuna mana da isowarta ga mahaifarta, a kaf faÉ—in duniyar nan Boka Mai zamani ne kaÉ—ai ya san kalar surar Sarauniya Sha-kundum kasamakon abin da ya faru a shekara É—ari biyar baya da suka shuÉ—e, kuma ko da ta Æ™araso daular nan ba na jin jinin da ta sake wanzuwa a ciki na Maharba da Mafarauta zai bar jinin daular nan ya yi tasiri a jikinta. Sarainiyarku ta sake wanzuwa a cikin jinsin Maharba da Mafarauta, haka kundin Æ™addarar yake don haka ba mu da damar ninke babin Æ™addararta. Game da lalurar matan Daular nan ka É—auki Mahaifiyarka mai babbar turaka kai ta wurin Yarima ya mu’amalanceta ni nake gaya maka ciwonsa zai daÉ—e bai sake tashi ba kuma munanan al’amura za su jima ba su sake faruwa ba. Idan ya gama ka kawo min dattin al’aurarsu zan taimaka muku na yi wani aiki da shi amma idan na gama haÉ—a shi wajibinka ne ka sadu da Mahaifiyarka domin kammalar aikin bakiÉ—aya.”

 

Ajiyar zuciya Sarki ya sauke sannan ya furta, “A duk lokacin da aka ambaci wannan jinsi na Maharba zuciyata da raina na matuÆ™ar É“aci, amma babu komai haka shafin Æ™addarar yake za mu karÉ“e shi hannu bibbiyu. Ya kai babban dodon mai azurta wannan daular ka yi sani ko jinin Mahaifiyata ka ce na bawa Yarima zan bashi matuÆ™ar sarautar nan ba za ta kuÉ“uce daga ahalina ba.” Yana gama maganar ya sake yin sujjada sau bakwai sannan ya fice daga bukkar, kai tsaye ya wuce gidan mahaifiyarsa da suke yi mata laÆ™abi da mai babbar turaka. Yana shiga bayin da ke yi mata hidima suka fice don haka suke yi a duk lokacin da Sarki Damina ya ziyarce ta duk da sun fahimci a mafi yawan lokuta zuwansa ba alheri ba ne. Mahaifiyarsa Ladi na ganinsa gabanta ya faÉ—i tana shirin yin magana ya ce, “Ta so mu je na sadaki fa yarima.” Idanunta ne ya ciko da Æ™walla ta ce, “Har gobe ba zan daina dana-sanin haihuwarka ba Damina, Mai martaba ya cuce ni shi da baÆ™on bafulatani…” Bata rufe baki ba Sarki Damina ya fisgi hannunta daga wurin da take zaune ya furta, “Saboda kin ci darajar Mahaifiyata shi ya sa na tako da kaina, wannan girma ne da daraja na baki da a cikin bayi ne Dogarai zan aika musu. Ki gode wa Abar bauta da ba dauwama za ki yi da Yarima yana mu’amala da ke ba, babban dodo ya kawo mana waraka ko ki taso ko na sa dogarai su fitar min da ke.”

 

Hmmmm Wace ce sha-kundum kuma meye alaÆ™arta da Æ´ar maharba? Waye baÆ™on Bafulatani? Kuma Æ´ar maharba na mutuwa ko yaya? Me ye silar ciwon yarima kuma yaushe zai warke? Amsoshin na gaba ku dai kar ku bari a yi babu ku🏂💃🏼

 

Na gaishe ku kyauta Cau cau cau cau, Allah buÉ—a mana fans🏂

 

*KU MATSO KU TAHO*💃🏼

 

Wannan labarin salonsa na daban ne💃🏼 cike yake da sarÆ™aÆ™iya da tsananjn ban tausayi😰 ku dai kar ku bari a yi babu ku.🏂

 

Littafin kuɗi ne idan kina buƙata 400 ne ta Account 3090957579 Aisha Adam, First bank. Za ki turo evidence ta wannan lambar 0706 206 2624 Idan kati ne MTN. Idan kika bari na kammala cmplt 700 ne.

 

Idan kin san kin sayi É—aya daga cikin litattafan nan *AN YA BAIWA? KO DUBU JIKAR MAI CARBI KO ZAUJATU JINNUL-ASHIQ* za ki biya 300 wannan ragin na waÉ—anda suka sayi wannan littafan nan ne kaÉ—ai.💃🏼

 

Na É—aga hannuwa riÆ™e da takobi da kwari da baka na salaÆ™e na sunkuyar da kai ina miÆ™a gaisuwa da kirari cau cau cau cau, sai ni Ameera ‘yar Alhaji Adamu Amiriyan Mamanta, uwar Aslam da Ayman Amanar Oganta turmi sha daka 🥰

Wiiiiiiihuuuuuuhuuuu mace mai kamar maza ko cikin maza sai an duba domin wuya ake yi wa lissafi daÉ—i sai an jinkirta. Allah dai ya biya wuya a Æ™ofar Na’isa, wuya a Æ™ofar Kabuga wuya a Æ™ofar Nasarawa wuya a doka wuya, wuya a Æ™ofar kansakali mun buga a dajin Jemagu mun buga a dajin Falgore ko dajin Sambisa albarka. Sai ni Æ´ar Kanawan dabo amanar mutanen Rigana, idan ka ga matsoraci ko rago a Rugana baÆ™o ne domin jarumi ba’a nuna masa hanya, sa’a dai ‘yar gaban goshin *FIRST CLASS WRITER’S* Amanar Marubuta La’ilaha’illahu. Sai ni ta hannun Matar Habibu ni ce dai Æ™awar Mum Amnash amanar Masoyanta, cau cau cau cau makaranta ku matso ku ji wannan kafcan don idan kika bari aka yi babu ke an barki a baya. Domin duk wacce ta bari aka yi wannan tafiyar babu ita ta fita daga cikin jaruman mata masu aji.🌚

 

*Ummou Aslam Bint Adam*🌚

[12/10, 2:17 pm] +234 813 916 3088: *BAƘAR DAULA*

 

 

©AMEERA ADAM

 

FIRST CLASS WRITER’S ASSO…

 

Tsokaci: ƘirÆ™irarran labari ne bai faru a gaske ba, ban rubuta don cin zarafin kowacce Æ™abila ko yanki ba. Daga sunayen garuruwa zuwa na abin bauta duk Æ™irÆ™irarru ne, kuma ban lamunce a sauya min littafi ta kowacce siga ba tare da izinina ba.⚠️

 

3

 

 

*KU MATSO KU TAHO*💃🏼

 

Wannan labarin salonsa na daban ne💃🏼 cike yake da sarÆ™aÆ™iya da tsananin ban tausayi😰 ku dai kar ku bari a yi babu ku.🏂

 

Littafin kuɗi ne idan kina buƙata 400 ne ta Account 3090957579 Aisha Adam, First bank. Za ki turo evidence ta wannan lambar 0706 206 2624 Idan kati ne MTN. Idan kika bari na kammala cmplt 700 ne.

 

Idan kin san kin sayi É—aya daga cikin litattafan nan *AN YA BAIWA? KO DUBU JIKAR MAI CARBI KO ZAUJATU JINNUL-ASHIQ* za ki biya 300 wannan ragin na waÉ—anda suka sayi wannan littafan nan ne kaÉ—ai.💃🏼

 

Na É—aga hannuwa riÆ™e da takobi da kwari da baka na salaÆ™e na sunkuyar da kai ina miÆ™a gaisuwa da kirari cau cau cau cau, sai ni Ameera ‘yar Alhaji Adamu Amiriyan Mamanta, uwar Aslam da Ayman Amanar Oganta turmi sha daka 🥰

Wiiiiiiihuuuuuuhuuuu mace mai kamar maza ko cikin maza sai an duba domin wuya ake yi wa lissafi daÉ—i sai an jinkirta. Allah dai ya biya wuya a Æ™ofar Na’isa, wuya a Æ™ofar Kabuga wuya a Æ™ofar Nasarawa wuya a doka wuya, wuya a Æ™ofar kansakali mun buga a dajin Jemagu mun buga a dajin Falgore ko dajin Sambisa albarka. Sai ni Æ´ar Kanawan dabo amanar mutanen Rigana, idan ka ga matsoraci ko rago a Rugana baÆ™o ne domin jarumi ba’a nuna masa hanya, sa’a dai ‘yar gaban goshin *FIRST CLASS WRITER’S* Amanar Marubuta La’ilaha’illahu. Sai ni ta hannun Matar Habibu ni ce dai Æ™awar Mum Amnash amanar Masoyanta, cau cau cau cau makaranta ku matso ku ji wannan kafcan don idan kika bari aka yi babu ke an barki a baya. Domin duk wacce ta bari aka yi wannan tafiyar babu ita ta fita daga cikin jaruman mata masu aji.🌚

See also  Saji Kawu da Aunty ne sanadi Hausa Novel

 

Takunsa mai girgiza hankulan Æ™ananan dakuru ne ya karaÉ—e majiyar sautina, haniniyar dokinsa ta musamman ce a duk lokacin da ya ziyarce ni don ya kasance zara a cikin dubbannin taurari. A kodayaushe na kan rasa wane ne shi da yake faÉ—o wa cikin duniyata har ya kawo mata agaji a duk lokacin da nake yunÆ™urin sare wa da miÆ™a wuya ga mutuwa. Idanuwan suna kan fuskarsa ya yin da na faÉ—a duniyar tunanin samuwarsa, ban yi tsammani ba na riski sautinsa ya karaÉ—e dodon kunnena yana faÉ—in. “Sare wa da rashin nasara ba taki ba ce, a kullin ina gaya miki ke É—in mai nasara ce! Ke ta daban ce don haka rayuwarki ma ta daban ce! Don haka kada ki sallama wa mutuwa rayuwarki don ba ki cancanci mutuwa yanzu ba, ki taimaka ki cika muradi da burinki. Surarki, nasabarki, tsatsonki, zuciyarki da asalinki ba sa daga cikin jerin masu rauni.” Nutsuwata da hankalina gabaÉ—aya na sallama masa ina sauraron maganganun da yake furta min, ba yau na saba jin haka daga gare shi ba sai dai kalaman yau sun sha bambam da waÉ—anda yake sanar min. Ina yunÆ™urin yi masa magana cikin tsawa na ji ya furta, “Ki tashi na ce ki aiwatar da Æ™udurunki cikin jarumta domin ke ba ki kasance gajiyayyiya ba.” Tamkar wacce aka Æ™arawa Æ™aimi haka na ji wani masifaffan Æ™arfi ya mamaye ilahirin jikina, a zabure na waiga wurin Barde da ya yi yunÆ™urin kawo min duka sai dai É“arin makauniyar da na yi masa a fuska ne ya azabtar da ruhinsa. Ƙaraji yake tamkar wanda ake zare wa rai saboda azaba, kamar yadda na Æ™udura a zuciyata haka na sake jadaddawa. Daga jikin Æ™uguna na zaro wata Æ™anÆ™anuwar wuÆ™a na Æ™arasa gaban Barde kafin ya yi wani yunÆ™uri na kauda kai gefe haÉ—e da tsige al’aurarsa daga gangar jikinsa. MaÆ™arrabansa su baÆ™i-baÆ™i na ganin haka kowannensu ya cika wandonsa da iska saboda sun lura a yunwace nake da su ina iya tsalle na dira a gabansu na yi musu makamancin abin da na yi wa Barde, saboda duk tafiyarsu É—aya hallayarsu É—aya duka tare suke aikata kowanne irin É“arna sai dai Barde ya fi su yin Æ™aurin suna wurin aikata badaÆ™ala.

 

Ina yunÆ™urin juya wa wurun tawagar da ke farmakar rayuwa na neme su na rasa tamkar É—aukewar ruwan sama, jinin da ke ci gaba da zuba daga jikina ne ya haddasa min raunin garkuwar jikina, na fara takawa ina layi ga idanuna da suke yi mini dishi-dishi har ta kai ba na iya bambamce takamaimar hanyar da zan bi na koma ga muhallina. Kwatsam! Ban yi aune ba na ji na faÉ—a jikin makamanciyar halitata ta bil’adam wanda hakan ya haddasa min sakin ragowar jikina a jikinsa. Muryarsa ba baÆ™uwa ba ce a gare ni hasali ma takan faranta zuciyata domin shi É—in wani É“angare ne daga tsakin zuciyata, ya kasance jini da tsokata ta yadda a kowanne hali nake ciki ina iya tabbatar da siffarsa mai cikar haiba da kamala. Idanuwana ne suka fara lumshewa, na riski ya huro min iskar bakinsa akan fuskata yana faÉ—in, “Abar bauta ta dafa miki a duk lamuranki ya ke sarauniyar maharba amanar Goje, ba kyau ba daÉ—i murucin kan dutse baki fito ba sai da kika shirya. Wane Mutum wawan mutum rana mai haske duniya kowa ya Æ™arasa a bar shi ya kawo Æ´ar tsatson maharba. Cau cau cau cau sai ke Damisa amanar Duna, da wuya a dajin GurÉ“u da wuya a dajin Dagumba wata wuyar sai mun tsallaka dajin Bagege. A lafiya shawarar Goga a lafiya amanar Goga, a lafiya wakiliyar Goga ko yau ko gobe kwarankwatsa dubu ko bakya nan ina yi miki yaÆ™i.” Kirarinsa ne ya sake Æ™arfafa zuciyata na É—ago a wahalce na jingina kerena (ÆŠaya daga cikin makamin maharba ne.) A jikin Barandaminsa cikin amsa gaisuwa irin tamu ta Maharba na furta, “Sa’a dai mai dawa amanar Shamuwa amana sai É—an amana, amana ta kai maka har dajin Gaduru.” Ina rufe baki ya cicciÉ“e ni ya É—ora a kafaÉ—a sannan ya wuce gida da ni. Tun a cikin dajin na ji yana yagar ganyayen magunguna da zan yi amfani da su, muna Æ™arasawa gida aka kwantar da ni akan fatar kura wacce ta zame mana mashinfiÉ—in da muke hutawa. Hayaniya ce ta fara tashi a wurin matasa maza da mata suka cika damÆ™am, ganin halin da nake ciki ya sa Mahaifina ya sallami sauran mutanen da ke tsaitsaye a kaina, cike da takaici ya tsugunna a daidai kaina ya yin da ya yi tozali da irin jini da yake fita daga jikina sakamakon mummunan saran da Barde ya yi, yanayin fuskarsa ne ya bayyana min É“acin ran da ya ziyarci zuciyarsa. Runtse ido ya yi ya furzar da iska mai zafi sannan ya furta, “Abar bauta ta ci gaba da dafa wa lamuranki ya ke sarauniya. HaÆ™iÆ™a ina baÆ™inciki raunin da yake ziyartar ruhinki, wanda dalilin haka yake sa a yi yunÆ™urin yin galaba a kan ki.” Hannunsa na kama da hannuwana biyu, ina jin hawayen baÆ™inciki na neman É—iga daga idanuna. Sarewa da karaya ba hali ko É—abi’ata ba ce amma a wannan karon ina jin Æ™warin gwiwata ta yi rauni fiye da kullin, Mahaifina na lura da halin da nake ciki don haka ya shafa kaina tare da furta, “Namiji ba ya sarewa da Æ™arfin magauta. A zahiri ke macece amma ni nasan nagartaccen jarumin namiji na haifa. Kada ki taÉ“a bari wani ya lura da rauninki, ko da wasa kar na sake ganin ruwan hawaye a Æ™wayar idonki domin zai ba wa magautanki Æ™warin gwiwa a kan ki har su yi nasara su kai ruhinki kushewa.” Daga wurin da nake kwance na dube shi sannan na furta, “Wuya bata raunata zuciyar ‘yan maza koda kuwa a tsakiyar rundunar mayaÆ™an maÆ™iya ne, raunina ya dogara a kan É“oyayyan lamarin da yake faruwa da ni ta yadda ba na iya mallakar gangar jiki da ruhina. Na yi rantsuwa da abar bautar da ke raya dare zuwa rana ta samar da yalwatacciyar ni’ima da kyautata noma, ba zan sake bayyana raunin da zai bawa magauta dama akaina ba koda kuwa rikicitaccen al’amarina zai ci gaba da farmakar rayuwata.” Mahaifiyata ce ta miÆ™o masa Æ™aron marke da ganyen zaÆ™ami, ya saka su akan fatar zomo ya Æ™wanÆ™wasa su da dutse sannan ya fara shafa min a wurin da yake zubar da jini. Ba a É—auki lokaci ba jinin ya tsaya na riski muryar mahaifiyata tana faÉ—in, “Baushe me za a yi wa yarinyar nan a kan karyewar asirin jikinta, tun da abar bauta ta wanzar da ruhina ban taÉ“a bada maganin Æ™arfe ya karye ba. Amma yarinyar nan babu abin da ba a bata ba duk lokacin da wannan al’amarin zai same ta sai ta rasa duk wani tsarin jikinta.” Da kansa ya É—auke ni ya kaina cikin bukkar mahaifiyata sannan ya tsaya a bakin Æ™ofar bukkar yana faÉ—in. “Kyauta ita kaÉ—ai gare ni a faÉ—in duniya, don haka ba zan yi Æ™asa a gwiwa ba don sake roÆ™ar mata abar bauta akan ta shiga lamurunta idan akwai zunubin da ta aikata ta shafe mata shi. Ban san zunubin da ta aikata ba da farauta take yi mata gudun mutuwa, ban san ya aka yi tsatson maharba yake son bijirewa zuri’arsa ba. A duk binciken da na yi babu tasirin tsafi ko asiri a jikin Kyauta, rauhanai sun sanar mini akwai wani É“oyayyan al’amari game da ita sai dai sun garara sanar da ni komai daga cikin al’amuranta. Zan ziyarci abar bauta da mataimakanta ta taimaka min domin ita ce madogararmu mai taimaka mana da kawo mana mafita, ba zan rasa ki ba Kyauta domin lokacin mutuwarki bai zo ba har sai mun shiga Dajin Mugazu ta karÉ“o kambun sarauta da hannunta.” A hankali na yunÆ™ura na tashi zaune azabar da nake ji ta sa na cije bakina sannan na furta, “A taimaka a sada ni da Abar bauta akwai maganar da nake son tattaunawa da ita.” Da mamaki É—auke a fuskokinsu na ga sun kalle ni, Mahaifiya ta Æ™araso wurina ta É—ago ni tana cewa. “Abar bauta za ta saka miki albarka ziyararki babbar nasara ce albarkacin tsafi da farauta.” Mahaifina ne ya kama ni muka wuce tsaunin Abar bauta ya yin da Mahaifiyata ta ci gaba da ba wa Kandala kulawar da ta da ce tana gasa ta da ruwan zafi don warkewar raunin da ke Æ™asanta.

 

Daular Sarki Damina.

 

Duk yadda Mai babbar turaka ta kai ga Æ™in amince wa da buÆ™atar Sarki fir ya Æ™i sauraronta, da Æ™arfin tsiya ya fisge ta ganin tana son kunto masa matsala ya cicciÉ“e ta ya É—ora a kafaÉ—a. Ciccila Æ™afa ta rinÆ™a yi tana dukan kafaÉ—arsa bai saurari roÆ™onta ba ya fice da ita, a tsakar gidan keÉ“aÉ“É“an gida ya dire ta sannan ya kalli waÉ—ansu Æ™osassun dakaru masu siffar adawa ya Æ™wala musu kira, tun bai rufe baki ba suka Æ™araso wurinsa sannan ya ce, “A gaggauta sada ta da Yarima almuru ya Æ™arato zan kai gaisuwar ibada da roÆ™on ruwa.” Kuka Mai babbar turaka take rusawa kamar ranta zai fita, yana shirin tafiya ta rarrafa tana jan ciki haÉ—e da ruÆ™o Æ™afarsa tana faÉ—in, “Damina ni ce fa mahaifiyarka wacce ta É—auki cikinka tsawon lokaci yanzu da kanka za ka sada ni da Yarima ya haike min ina ji ina gani?” TaÉ“e baki Sarki Damina ya yi ya tsugunna sannan ya ruÆ™o haÉ“arta ya furta, “Ban fiya son ja’inja da ke ba don ina matuÆ™ar ganin mutumcinki.” Ya É—ago yana kallon dogaran tare da furta, “A yi gaggawar wuce wa da ita.” Daga haka ya fisge Æ™afarsa mai babbar turaka ta faÉ—i gefe haÉ—e da kifa kanta a Æ™asa tana ci gaba ta rusa kuka mai cin zuciya. Da Æ™arfin gaske suka fisge ta duk irin magiyar da take yi musu bai sa sun saurara mata, saboda sanin kansu ne matuÆ™ar suka saÉ“a wa umarnin Sarkin Damina tabbas za su tsinci talatarsu a laraba domin na su hukuncin sai ya ninka nata sau dubu.

 

Suna gab da shiga É—akin, Mai babbar turaka ta dubi Nalami dogari cikin karayar zuci ta furta, “Ka taimaka ka bar ni ko na taÆ™i kaÉ—an ne zan bar musu wasiyyar da ba na son ku buÉ—e ta har sai bayan babu rayuwata. Jikinsu ne ya yi sanyi duk da kasancewar ba sa daga cikin masu tausayi, ganin tausayi na neman tasiri a zuciyarsu ya sa suka fisge ta da Æ™arfin tsiya. Kamar mayunwacin zaki haka Yarima ya kurma wata uwar Æ™ara haÉ—e da janyo Mai babbar turaka da Æ™arfin tsiya, ganyan da ke maÆ™ale a Æ™ugunta da Æ™irjinta ne ya faÉ—i gefe Yarima ya haÉ—e ta da jikinta tare da sauke buÆ™atarsa a haukaca akanta. Cikin fitar hayyaci ta riÆ™a ambatar sunan Damina tana tsine masa da aibanta shi da miyagun kalamai marasa daÉ—in saurare, sai da Yarima ya dawo cikin hayyacinsa ya fahimci Mai babbar turaka ta galabaita. A wahalce ta dubi Yarima yana faÉ—in, “Yarima mahaifinka ya yi min abin da ba zai taÉ“a albarka ba, akwai laÆ™anin da nake son taimakon wannan daular da shi amma yana cikin turakata…” Da sauri Yarima ya tallafo kanta yana faÉ—in, “LaÆ™anin me ye kar ki tafi ba ki gaya min ba.” Cikin kakari ta furta, “Ka tabbatar da ka yi tozali da sabuwar sarauniyarmu kuma ita ce za ta É—auko…” Daga haka harshenta ya sarÆ™e idanunta suka Æ™afe ta faÉ—i matacciya.

 

Zuwanmu tsibirin keda wuya muka samu dubbannin jama’ar yankinmu sun yi dafifi akan tsiribirin, da yake duk ranar talata da daddare muna taruwa akan tsibirin domin miÆ™a buÆ™atunmu ga abar bauta. Mun yi amanna akan duk wanda ya faÉ—i buÆ™atarsa a kan tsibirin tabbas buÆ™atarsa za ta biya. Kasancewar sun lura da halin da nake ciki ya sa suka buÉ—e min hanya muka wuce don isa ga abar bauta saboda akwai Æ™udurin da nake son sanar da ita duba da rikitattun al’amuran da suke baÆ™untar rayuwata. Muna gab da Æ™arasawa muka riski sautin wakiliyar Abar bauta, ba mu sake tsinkewa daga lamarin ba sai da muka yi tozali da ita ta fito matsayar da ko a tarihin rayuwa ban taÉ“a jin ta fito harabar wurin ba. Kamar É—aukewar ruwa sama haka wurin ya yi tsit kowanne ya baje majiyar sauti da maganansa, ko a mafariki ban taÉ“a tozali da siffar wakiliyar Abar bauta ba sai dai labarin da magaba suke ba mu akan samuwarta da tasirinta ga rayuwarmu.Tun bayan kafuwar yakinmu a tarihin da muka taÉ“a fuskanta, abar bautar wancen yankin bata taÉ“a fito wa ba sai a ranar da wani mummunan al’amari ya faru da su wanda sanadin haka ya sa aka kafa tarihi har muka mayar da ranar Talata a matsayin ranar karÉ“ar addu’a kuma ranar biyan buÆ™ata, domin a cikinta ne al’ummar Maharba suka samu Æ™arfin iko da nasara akan BaÆ™ar Daular da ke gaba da yankinmu. Sannan mahaifina ya tabbatar min a bisa al’ada duk lokacin da Abar bauta ta bayyana akwai wani mummunan al’amari da zai faru wanda zai hargitsa al’ummarmu. Ban gama dawo wa daga duniyar tunani ba na riski sautinta tana faÉ—in, “Ya waÉ—annan al’aumma yau na bayyana kaina ne domin na shaida muku mummunan al’amarin da yake tunkaro mu kwatankwacin mummunar Æ™addarar da ta faru a baya. Kogon bincike ya Æ™one Æ™urmus! Hasken wutar abar bauta ta É—auke. Buzun zakin abar bauta ya miÆ™e yanzu haka yana cen yana fidda aman wuta.

 

A yau na tsaya a gabanku domin na tabbatar muku da bala’in da yake tunkaro rayuwarku, ga taron rundunar baÆ™ar inuwa tana tunkaro mu don haka ya zama wajibi mu haÉ—a Æ™arfi da Æ™arfe mu sake tserartar da yakinmu domin gujewa abin da ya faru É—aruruwan shekarun da suka gabata, a zahiri dukkan alamun da suka bayyana a baya sune suke sake bayyana a wannan lokacin domin yanzu haka tazarar da ke tsakaninmu da wannan baÆ™in yaÆ™in bai fi taÆ™i kaÉ—an ba. Ina jin tsoron kada farmakin BaÆ™ar Daula ya wanzu a gare mu duk da muna da tsarin da ko tsuntsu ba za su iya gani da idanunsu ba matuÆ™ar ya kasance É—aya daga cikin ahalinmu na Maharba.” Ras! Na ji gabana ya faÉ—i musamman da na tuna Kandala bata daga cikin zuri’ar Maharba, hasalima tsarinmu ya katange da ita.” Ina tsoron kar wani mummunan al’amari ya faru da ita. Hankali a tashe na furta, “Ba zan bari ba Kandala! Ba zan taÉ“a bari a cutar da ke ba tun da kaina na É—auki alÆ™awarin kulawa da rayuwarki. Zalincin baÆ™ar Daula ba zai taÉ“a É—arsuwa a kanki ba koda zan rasa rayuwata tun da ni ce sillar salwantar iyayen da suka haifo ki don haka zan bada jini da ruhina akan ki.

 

*Ummou Aslam Bint Adam*🌚

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top