Cikakken tarihin Abale Daddy Hikima
CIKAKKEN TARIHIN ABAKE DADDY
HIKIMA
Tarihin daddy hikima
SUNA: Daddy Hikima, Abale, Ojo
CIKAKKEN SUNA: Adam Abdullahi Adam AIKI: Jarumi, Ma’aikacin Asibiti
AURE: Babu
MATAKIN KARATU : Koleji
GARI: kano
KASA : Nigeria
Daddy hikima abale
WANENE DADDY HIKIMA
Shahararren jarumi kuma fasihi
Adam abdullahi adam
Wanda kukafi Sani da
Daddy hikima ko kuma
Abale, ojo
Yakasance jarumi daya shigo masana,antar
kannywood da kafar dama da kuma
Sabon salon da ba,asaba gani a
masana,antarba
HAIHUWA
Anhaifi jarumin ne a sheka bus top dake
karamar hukumar kunbotso dake garin kano
a Nigeria
Karanata tarihin Adam a zango
KARATU
Adam abdullahi adam
Wato daddy hikima, abale
Yayi karatunsa na primary a sheka primary
school yayi secondary a government
secondary school dawakin tofah dake garin
kano
Sannan yacigaba da karatunsa na gaba da
secondary a makarantar koyan aikin likitanci
Wanda hakanne yabashi daman zama
ma’aikacin asibiti (nursing) bayan
kasancewarsa jarumi a masana’antar shirya
fina finan Hausa wacce akafi Sani da
kannywood
Daddy hikima ojo
JERIN FINAFINAI
Jarumin yafito a finafinai masu dogon zango bima’ana series film da dama
Wanda sune suka kasance sanadin
daukakarsa a masana’antar kannywood
finafinan sune kamar haka.
- -A duniya
- -Haram
- -Muneer
- -Duniyar so
- -Yan zamani
- -Na ladidi
- -Makaryata
- -Indaranka
- -Iyalina
- -Gidan dambe
Da dai sauransu
Sannan jarumin yayiwa masoyansa alkawarin zai fidda musu shirin daya shirya da kansa bada jimawaba.
Kana jarumin ya taka rawar gani a finafinai da dama kamarsu
-Matar mutum
-Aisha
Da sauransu
Saidai kafin Fara haskawar taurarin jarumin ya daulokaci yana aikin temakawa wajen shirya fim (script).
Jarumin akarshe yace ganin da akeyimasa na dan shaye shaye samba haka al’amarin yakeba kawai a fimne yake fitowa a haka amma a zahiri ba haka yakeba.
AURE
Saidai har ila yau jarumin bashi da aure
yayin da be iya cewa komai game da batuna uren nashiba.
Jarumin da ya fi kowa shaye-shaye a masana’antar fina-finan Hausa wanda ke tafe a kannywod kuma ya samu magoya baya da dama saboda yadda ya fito a fim. An haife shi ne kuma ya girma a karamar hukumar Kunbotso a jihar Kano, wanda “Abale” ya shahara da shi.
Maestro kuma shahararren dan wasan shaye-shaye mai hatsarin gaske ya tsallaka a kannywood wanda shahararriyar fuskarsa a yankin arewa ta Najeriya, fitaccen jarumin nan ke birgima a asibiti da masana’antar kannywood.
A cikin wannan sakon, zan raba muku mafi kyawun binciken tarihin rayuwar Daddy hikima, shekaru, aiki, aiki, da bayanin martaba. Da fatan za a karanta wannan labarin an tanadar muku.
Abale phone number
Adam Abdullahi Adam
Abale photos
Abale history
Abale Age
Abale Biography
Www dadi hikima tv
Abale A duniya
Inasonka Don Allah kabani number wayarka nafito nafadawa Kowa cewa ni Ina Zaria
Gsky kinaruwah er zaria
Muna godiya
To yayi abale amma to yaushe zaka sake sike sanda eposide 24 ko dai mutane suke ta labarin karya ko gaskiya wai ai zaka tafi soja?.to dadi inda rabana…, allah ya sare rai, nine peter simon daga taraba karmar hukuma sunkani ardo kola da take karka shin jalingo ta hanyan kudu nigeria a huta lafiya.abale my phone no:07040159123/09078796946
Babu rana
Abale
OK
Inda rabbana muna tare allah yja nisan kwana
Allah bada sa’a
Inda rabbana bawa wahala.
Inda rabbana bawahala.
Mazubi gaban yaya
Babu rana
In anbi rabbana bawahala
Munga andora zainab sambisashin matarkace
Allah yatsare mana kai amen
Allah yahaskamaka rayuwarka ya kauda idan makiya akanka ya jadanisan kwana ameen
Allah karemana kai farin cikin ka shine farin cikin darabbana ba wahala
ALLADI.YABIYA
I’m one of your lover in person of umar farouk I’m leaving in gombe and I’m watching sanda series and I’m enjoying it, please all what i need is your contact and i want you to involve me in that series cox i like it. 08142792002 i am from gombe have a successful end jaruma dan ammi
GODIYA Ta musamma Mukemaka Abale Allah ya Basira Kuma muna jiran Sabbi vidiyo Allah yatemaka
INDARABANA BAWAHALA NAMBAN ABALE KO
Slm barka da war haka me gida Abale ya fama da jama’a idan baxa ka damu ba xanso in samu nomber ka daga masoyin ka yaro ka abokin yakubu Abdullahi daga ogun state 09163054347
In darabbana bawahala
Allah yayi taimako u k daga bauchi
Babangida bangis dutse sai godiya.
Allah yakaimu bikin ka abale muzo nida abokai a mariyata
Abale gaisuwa da fatan alheri yauce za a sake mana season 4 ka huta.