Matar Nura Hausa Novel Complete

Matar Nura Hausa Novel Complete

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Matar Nura Hausa Novel Complete

 

 

Mallakin

Ummus-Salma Abdulkareem AUTAR DOZIN.

 

JARUMAI WRITERS ASSOCIATION

 

 

Shafi na 1

 

 

A hankali take tafiya tana dafe kanta cikin ƙarfi hali take tafiyar, jikin ginin take dafawà tana takawa a hankali, da haka ta fito daga ajin su zuwa harabar makarantar, ko kafin ta isa in da take son zuwa bata san lokacin da ta zube ƙasa ba a sume..

 

Da gudu mutane suka yo kan ta ana salati wani daga cikin su ya zuba mata ruwa ta farfaɗo, kowa sannu yake jera mata ya yin da ita kuma take bin su ta kallo sai yanzu ta gane ashe suma ta yi.

 

Tana nan a zau ne sai ga direba ya iso ganin ta a wannan yanayin ya sa ya nufo ta tare da ɗaukar jakar makarantar ta yana jera mata sannu kana suka bar school ɗin…

Karanta Littafin Yarima Ashaman

Dareba ne yaɗauki wayar shi ya dan nawa lambar Mami kira bugu uku taɗauka da sallama ko gai sawa basuyiba

yasa narda ita Hafsat balafiya Mami salati tayi tana cewa ”kuntaho? eh yace ya ka she wayar yana ƙarayi mata sannu. bata jinza ta iyamagana dankan nata na wani irin sarawa ya keyi.. Dasauri Mami tashiga neman lambar dakta Salim Bugu ɗaya yaɗaga yana cewa “Barka darana”..

 

“Gwaggo ce tace kazo kaduba.Hafsa” to yace. takashe wayar tana sauke a jiyar zuciya..

 

Suna ƙarasowa megadi ya buɗe get sukashugo. Mami dake harabar gidan taƙarasa inda ya yi fakin tabuɗe ƙoafar motar hannu tasaka tarun gumo Hafsa dake jin jiki tanufi. ciki da ita,ɗakinta ta kaita taƙwan tar da ita ta nacewa sannu. Zama tayi agefan gadon…

 

Dakta ne Salam ne ƙaraso ɗaya daga cikin ma’aikatan gidan ce tace “Ka tsaya naje na sanar da ita” Tashi ga ɗakin tana faɗin “Ranki shi daɗe dakta yaƙaraso “To kishigo da shi”

 

“To” tace. tafita tace “Za ka iya ƙashiga” to yace ya nufi ɗakin ya ƙwan ƙwasa ƙofar ɗakin. Mami ce tace shigo. Yashiga yana sallama. Abba dake tsa ye ne ya amsa hannu yabashi suka gaisa Abba yace “Bisimillah. kafara dubata toyace yafara Aikin shi….

See also  Mayya Ce Hausa Novel Complete

 

Cikin ƙasaita yaketa kawa. yana kurɓan sha yi zama ya yi”akan kujera ya harɗe ƙafa yana kallon tibi…

 

Dakta Salim ne yamai da kallonshi kan Mami. yana cewa”Agaskiya tana da da muwa sosai kudinga bata kulawa. kudena bari tana tunani kudinga ma tsa mata tana cin”abinci ku kula sosai da ita..Abba yace “To dakta Salim mugode” Dakta salim yace “Allah ya bata lafiya” Amin mami tace. Abba neya taka masa zuwa harabar gidan…

 

Ammi ceta shigo ɗakin tana cewa “Sannu ƴata ya jiki” Hafsa daƙarfin halita ce “Dasauƙi Mami” “waini meyake damun Hafsa? Ammi cewa tayi “karkidamu Allah zebata lafiya” Taɗariƙe hannun Mami.wasu hawaye meɗumi sukafara zubowa Hafsa. bataso su Ammi sugani hannutasa ta goge…

 

Ammi ce tace wa Mami mujeko? suka fita.

 

 

MUHADU A GABA.

: *MATAR NURA*

 

 

Mallakin

Salma Abdulkareem *AUTAR DOZIN*

 

JARUMAI WRITERS ASSOCIATION📚

 

 

Shafi na 2

 

 

 

 

 

 

Suna fita taɗauki wayarta takunna, wani marmushi tasaki, kafin kuka yakwa cemata,aranta tana cewa, yaushe nezan samu soyaiyarka, nashiga wanihali a kanka, shigowar Hamra, cetadawo da ita haiyacinta da sauri taɓoye yawar..

 

Hamra cewa tayi me’akeyi daga gani na aka ɓoye waya? ganin hawaye a fuskarta neyasata, cewa meyafaru? kifaɗamin, dan ‘Allah Anty Hafsa”

 

“Bakomai”

 

Sanye yake cikin ƙananun kaya kanshi aƙasa yanafitowa da ka mota, ma’aikatan gidan kowa yana kawo gaisuwa hannu kawai ya ke ɗagamusu yashiga cikin gidan ganin bakowa’afalo yasa ya nufi sashinsa wanka ya yi, yaɗaura’alaula yafara gabatar da sallar magrib..

 

Abbu yashigo da sallama ya na ce “wai ina Hafsa?

 

“Tana sama” inji Ammi Abbu yace “kukirata” to Mami tace tanata shi sama tanufa da sallama tashiga ɗakin tarar da ita tayi tana sallah zama tayi akujera tana jira ta idar Hamra ce tace “Mami meyake da mun Anti? “Nima bani da tabbas” Sai’a lokacin ta idar tayi addu’a tace..

 

“Barka da dare Mami” “yauwa ya ƙarfin jiki ?

 

“Dasauƙi. ki je inji Abbu”

 

Da sauri tace “Ni? Mami

 

“Eh ke”

 

Gaban tane ya yi wata irin faɗuwa tadafe ƙirji. Mami cewatayi “Lafiya?

See also  Abinda ka shuka Daga Prof Malumfashi Ibrahim 

 

“Bakomai ganinan zawa”.Mami tatashi tana cewa “kihan zarta” wani’a jiyar zuciya tasaki tare da kallon Hamra tace “Zo muje”. to muje hijabi tasaka sukanufi falo suna ƙarasawa suka haɗa ido da yaya Nur kanta ne ya yi wani irin sarawa da sauri ya kaudakai zamatayi’ akusa da Ammi “Abbu ina woni?

 

“Lafiya lau, ƴata ya jikin?

 

“Da sauƙi Abbu gani Abbu” yanisa sannan yace “Dama ina so nasan wakika tsayar’ amatsa yin miji? agigice taɗago tace “Abbu mijifa? “Eh mijina ce” Tagigice tace “Abbu kayimin afuwa bani dame sona” Abba neya gyara zama yace “mun baki kwa nabi 2 kifitar da miji” Ya tashi ya fice Abbu yarufa mai baya. Ammi ceta ce “kiyi haƙuri kiyi’abin da sukace” da gudu ta tashi tanufi ɗaki tafaɗa gado tanawani kukame tsuma zuciya.

 

Yan ashiga ɗaki ya rin tse idon shi yana cewa’ “Ai gara haka damani banason ganinta mummuna kawai”

 

 

MUHAƊU A GABA

 

MASOYA MABIYA

 

KUKASAN CEDANI DOMIN JIN YADDA ZATAKAYA

*MATAR NURA*

 

 

Mallakin

Salma Abdulkareem *AUTAR DOZIN*

 

JARUMAI WRITERS ASSOCIATION

 

 

Shafi na 3

 

 

 

 

 

Wani irin kuka take yi tana cewa “Nashiga uku wayo! Ammi kice, Abbu ya yi’afuwa Ammi” Didi ce tashigo tana cewa”yau naga ta kaina sunaso sukashe, min jika wani kuka Hafsa taƙara saki tana tiƙe Didi, jinshi gowar Abbu neyasa Didi cewa “Nagaji da zaman gadannan” Dasauri kowa yamai da kallon sa kan Didi dakekuka Abbu ne yace” Didi’ a’lawarki tana gurin Nura kijeyabaki dasauri Dadi tace “Nama tafi nakarɓo” sashin

shi tanufa zaune yake a’kujera yana karatu har tun tuɓe take yi tanari ƙezani tace “Ina’alewata? ganin ya yi shiru neyasa tace kanafaji mutum kamar’aljani

sai ‘alokacin yaɗago yakalleta da idanunsa masukaifi da sauri Didi tace dama zuwanayi naga kaci ‘abinci? to ‘ai inagakaci natafi tajuya zani yana faɗuwa “Didina bataki bace zo ki karɓa jikiya narawa ta karɓa’a tana faɗin “Natafi”

 

 

 

 

washe gari misalin ƙarfe goma na safe ya tashi yashiga wanka

yafi towa yanufi gurin da ‘a katanada domi karin kumallo

san ye ya ke ciki yadi milik anyimai ‘ai kibaƙi ahankali yake tahowa kujera yaja ya zauna kafin ya ce, “Barka da safiya Ammi, Mami kin tashi lafiya?”

See also  Doctor Maryam Hausa Novel Complete

 

A tare suka amsa Mami ta ce “lafiya lau ɗana”

Ammi ta ce, “barka kadai”

 

Ya ɗan murmusa ya ce “Didi ke fa?”

Kauda kai ta yi gami da cewa “Ban sani ba wannan gaisuwar taka ai gwara babu”

 

Ta ƙarasa maganar tana galla masa harara.

 

Ƙasa ya yi da idonsa a hankali ya ce, “kan ki na ke ji gaisuwar ta ƙara afki”

ta yi saurin cewa, “wallahi ƙarya ka ke ba abin da ta ƙara dan sai na amsa, lafiya lau na tashi”

 

VYa yi ƴar dariya ba tare da ya ƙara cewa uffan ba.

ɗaya ba yan ƙannensa suka gaishe shi ya amsa cike da kulawa sannan suka fara cin abinci.

 

Aliyu ne ya ɗan kalli Nura sannan ya kalli Sabeer a hankali ya ce “wai ina Hafsa?”

 

Hamra ta buɗi baki za ta yi magana Nura ya dakatar da ita ta hanyar kasheta da idanu a dake ya ce “Dan shirmen banza ana cin abinci kunawa mutane magana”

 

ƙasa su ka yi da kai cike da shakkarsa.

 

Ammi ce ta ce “a’a fa Nuraddeen suna da gaskiya tinda baka tambayi lafiyarta ba ai su ya kamata su tambaya”

 

miƙewa ya yi gami da cewa “Mami a tashi lafiya zan fita”

 

Da sauri Didi ta ce “wannan me halin sojoji Allah ya shiryeka in za ka gyaru, ana maka maganar yarinya kana ta fita??”

 

bai kulata ba ya yunƙura da niyar barin gurin, Ammi ce ta dakatar da shi da cewa “Noor!! kafin ka fita ina so ka je ka duba lafiyarta, Mami haɗa masa da abincinta, idan ka je ka sa ta tasha magani”rai’a

ɓace yaɗauka yanufi sama kwankwasa ƙofar ɗakin yayi jin’a nakwan kwasa ƙofarne yasa ta ce waye? jinshu rune yasa ta tashi tana cewa kukan maba za’abarni nayiba buɗa ƙofar tayi gaban taneyayi wani mugun faɗuwa’a diririce tace baɗakin Ammi bane gaya tsa re ta da idanu yasa tasun kuyarda kai” fuska’ahaɗe yace baniwa” raɓewa tayi’a gefe wocewa yayi zama yayi batare daya ce komai ba

 

 

 

 

 

MUHAƊU A GABA

 

MA SO YA MA BI YA

 

KU KASAN CE DO MIN JIN YAD DA ZA TA KAYA

 

GODI YATA MUSAM MAN GA MAMA DA BABA

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top