Matar Sadeeq Hausa Novel Complete

7:21am, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: *Pherty馃懐*

*MATAR SADIQ*馃拺

*Na fertymerh xarah*馃挐

1 to 10

Zaune yake babban gurin hutawarsa na cikin gidansa wnda dama an ware wurin domin hutawa, yar bukka ce gwani shaawa irinta turawa, wurin shirye yake da kujeru na hutawa irin gidajen masu kudi, an shirya wurin da fulawoyi masu kyau da tsada,kallo daya xakayiwa wurin ya nishadantarda kai domin gurin ya tsaru dole yayi dadin hutawa, sojoji ne birjik a wurin kowane dauke da bindigarsa suna gadinsa,

a hankali ya janye jaridar dake hannunsa cikin qosawa da karatunta ya cillar da ita gefe bayan ya tashi lokaci daya duk suka qame hade da sara masa suka bashi hanya ya wuce,

yana tafe suna biye dashi, taku yake irin na qasaitattun maxan nan masuji da mulki da kudi, ynda yake tfy ma abin birgewane sanda ya iso qofar falonsa anan duka sojojin suka ja suka tsaya tare da sara masa, batare daya kulasuba yayi shigewarsa ciki….

xuhura na ganin shigowarsa ta taso da karairaya fuskarta dauke da murmushi ta rungumeshi hade da kai masa kiss a kumatu

welcome my beloved husband,

murmushi yayi hade da rungumota xuwa jikinsa

yace kishirya jibi friday xamuje gida gaida umma acan nakesonyin wk end dina…..

tayi shiru xuciyarta na bugawa abinda ta tsana kenan xiyarar mahaifiyarsa kasancewar bata qaunarta dalili kuwa shine bata haihuwa bugu da qari tana wulaqanta danginsa da nuna fifiko akansu shiyasa ummansa ta tsaneta…

ya tsuramata ido yasan dalilin sauyawar yanayinta duk bai wuce ummansaba, ummansa na matsa masa akan ya qara aure saboda haihuwa as his age 34 ace bayada yaro kuma shekara biyar kenan da aurensu,yana son matarsa sosai saboda auren soyayya sukayi shiyasa yake matuqar tausayinta cikin wani irin yanayi ya kaimata kiss a wuyanta yasan shine weakness dinta ya dago yana kallonta itama shi take kallo idanunta sun sauya

yace meke damun *MATAR SADIQ?*

tayi murmushi cikin qasaita jin ya ambaci abinda takeso kamar ranta wato ace mata matar sadiq,ko a gurin aikinta da wannan sunan ma’aikatan kecin galaba akanta, tariga ta yardarwa xuciyarta tasanya a ranta babu wata sai ita ita kadaice matar sadiq batajin xata jure jin wata na amfani da sunan matar sadiq……

tace ba komai mijina muje nayima tausa naga alamar gajiya a tare dakai…….

Dariya take tana qarawa xuciyarta fal cike da farin ciki batada sauran damuwa ko matsala a rayuwarta tunda tana samun gata a gun mahaifiyarta kasancewar ta taso tasami mahaifinta ya rasu tun tana qanqanuwa,

ta soma jidar kayan datasamu a jiya wurin bikin saukar Al’qurani da akayi masu tana zubawa sirf tana dariya,

ta juyo tana kallon mahaifiyarta

tace momy kinga umma bataxoba kuma bata aikomin gift dina ba,

tace gift din umma daban yake a wurinki ummy,she promise you kuma nasan xata baki inbanda abinki duk wadannan kayan dakika samu basu isheki bane,

ta tunxure bakinta bayan ta jefar da swiss les din dake hannunta wanda faruq(qanin sadiq)ya bata amatsayin kyautarsa ga qanwarsa data sauke da shekara 12 a duniya.

tace momy tor yaushe xnje inda take?

tace gobe xamuje sai ki dauki kayanki da uniform dinki dan acan xn barki kafin na dawo india matsalar qafafuna ta matsamin ummy….

abinka da qurciya sai ta soma murna tanajin dadi batare da ta damu da ciwon mahaifiyarta ba

tace momy sati nawa xnyi acan?
tace bnsaniba ummy duk ynda hali yayi…..

*
Washe garin ranar sukaje inda umma,sojoji biyu ne masu tsare da gidan abinda ta tsana kenan a rayuwarta haka kawai Allah ya sanyamata tsoron soja a xuciyarta ta kuma tsaneshi…

suna isa taje da sauri ta rungume umma da kyar ta cirata sama tana mamaki

tace ummy ta soma nauyi ynxu hajiya nan gaba kadan baxan iya cirata ba,

momy ta sanya dariya bayan ta xauna tace kema dai kin fada ummy ta wuce dauka ynxu,

umma ta sauketa tana kallon ummi data maida hankalinta ga wani qaton hoton sadiq dake manne a falo,yana sanye da farar shadda yayi matuqar kyau sai ta juya tana kallon momy hade da nuna mata pic din sadiq

tace look momy, he is beautiful as u are,(dayake kamanninsa duka na momy ne qanwar mamansa umma,idan bakasan ummansaba baxaka taba cewa ba momy ce ta haifesaba saboda kamaninsu)

umma tace shima yayanki ne sunansa sadiq,yayan faruq ne,koda yabar garinnan baa haifekiba kuma sanda yake xuwanan bakyanan shiyasa baki sanshiba,

tayi murmushi tana kallonta
tace yanada kyau umma ina sonshi

umma ta bude baki lalalala ai wannan ya haifeki ummi ba sa’ar aurenki bane keda nayiwa autana faruq kamenki ko bakyaso kixama matar faruq?

ta girgixa kanta
ni *MATAR SADIQ* ce banason yaya faruq yana da wata mai kyau munje ranar ya kaini tabani chocolate da yawa ko momy,ta fada tana kallon momy

mamaki da tsoro ya dirarwa momy,a shekarun ummy 12yrs bata tsammanin tasan so tasan abinda takeso sai ta kauda xancen da gaggawa hade da cewa kije ki kira talatu ta shigarmiki da trolley ciki,

momy ta juya tana kallon umma
tace Anty ina tsoron faruwar wani abu yau ummi tabani mamaki hrtasan tace tanason wani namiji, ko ina tasan wannan? taya tasan akwai wata dangantaka tsakanin namiji da mace?

umma tace kema da wani batu kike sadiya,kimanta yaran ynxu ballantana irinsu ummi dana bude idanuwa da kallon films bugu da qare kina xuwa da ita qasashe tana ganin ynda abubuwa k wakana,ranar a gabanki kinkaji tana karatun what is marriage?abinda an riga an karantardasu a skul kuma yau da gobe suna ganin ynda mutane k tfyr da rayuwarsu sannan kinji hr faruq k daukanta xuwa inda budurwarshi anan ma xata fahimci abubuwa,ki bar ummy akwai qurciya da yawa a tare da ita inbanda wannan baxata dubi faruk tace tana soba saboda kyawunsa kawai.

momy ta tabe bakinta tace Allah ya kare mana yaranmu, ni gobe xn wuce india xnje su qara dubamin qafafuna hr ynxu sunamin majirya tun wannan accident din damuka samu,bana iya tsayuwar minti biyar xuwa goma

tace tor Allah ya qara sauqi,gashi gobe sadiq xaixo da hatsabibiyar matarshi,inajin haushin kasancewarsa da ita yarinya inbanda iyayi da rashin mutunci bata ajiye komai ba duk ta rabashi da danginsa koda yaushe yana can manne da ita duk ta asircesa…

momy tace nima tunanina kenan babu haihuwa babu komai yakasa nemawa kansa mafita ya laqe mata kamar rai da ajali,rabona dashi tunkafin na haifi ummi kullum sai waya tun ina fushi hrna daina….

mtseww umma taja wani dogon tsaki cike dajin haushi tace wannan karon xnyi maganinsa dole ne nayi masa aure……

SATURDAY, bayan ummi ta wuce islamiya.

A hankali yake saukowa daga.matattakalar jirgin cikin wani irin taku na qasaita kamar bayason saukowa

wankan tarwadane dogo mai tsararren tsayi ma’abocin ingarman jiki,cikakkiyar fuska mai yalwar dara daran idanu da wadatar dogon karan hanci xurrrr

maabocin yalwar girar idanu kwantacce gami da gargasa na gashi a kowanne gaba mai buqatan haka

dogo ne sosai mai nitsatsen taku da ingarman jiki daka ganshi kaga babban mutum as d age of 34

idanuwansa masu sheqi fatar jikinsa shine bayyananen kyawun da Allah ya mishi hasken jikinsa mai nuni da gogayya cikin xurfaffen ilimin boko, dagani babu tambaya daga duba na farko kaga bazamfaren usuli.

xuhura a gefensa ta kwanto ta kafadunsa kamar mai tsoron wani xai amshe mata shi,

basu bata lokaciba suka shiga motocinsu suka bar harabar airport din,

tym din da suka iso harabar gidan xuciyarta na soma bugawa badan komai ba sai dan haduwarta da umma.

*Pherty novels*馃摎
[1:56pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [11:49PM, 6/15/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*馃拺

*Na fertymerh xarah*馃挐

11 to 20

Sanda suka isa cikin gidan umman na xaune a tsakiyar katafaren falonta, takardune xube a gabanta tana dubawa na campany, idanuwanta sanye da siririn farin glass, sallamarsu ta katse mata rubutun da take amma bata dago xuwa dubansu ba illah ta amsa sallamar a taqaice.

zuhura ta sami wuri ta xauna a takure hade da fadin barka da aiki umma ya gida, kanta a sunkuye har lokacin bata dago ba ta amsa, yayin da sadiq ya xauna kujerar dake fuskantarta

yace mun sameku lfy umma? sai alokacin ta dago manyan idanuwanta ta xuba mishi hade da xare madubin glass dinta

tace inace kaga alamar haka,baka sameni da wata matsala ba.

cikin dakewa da nuna jarumta irinta sa a matsayinsa na babbbn soja mai rank uku a riga

yace haka nake buri a koda yaushe na sameki lfy, ta tabe bakinta bayan ta kauda kallonta garesa tana kallon takardun gabanta

tace munyi dakai xakaxo jiya a friday ko miye dalilinka naqin xuwa sai yau saturday ko umarnine uwargidan taka bata baka bane?

ya juya yana kallon xuhura a raunane data tsurawa umman ido cike da takaici

yace ba haka bane umma,meeting ne ya tsaidani kan sojojin da xaa tura iraq aiki,a matsayina na babba dole ina wurin shiyasa yau nayi sammako nabiyo ta jirgi amma ayimin afuwa umma.

tayi shiru kamar baxatayi mgn ba sai kuma tace bansan dalilinka na qauracewa hajiya sadiya ba tun wasu shekaru da suka wuce ynxu haka bakasan yarinyarta alhali tana qanwarka

ya sauko daga inda yake xaune ya xauna dirshan gabanta

yace umma ke yakamata ki baiwa sauran mutane bayanin aikina kinfi kowa sanin banida lokaci na kaina akoda yaushe ina qasashe sannan ita kanta momy nayi mata bayanin haka sau da yawa mukan gaisa ta email ko a waya amma yau xnje na ganta faruq yaxo ya kaini.

tace itama yau tabar qasar taje india domin neman lfyr jikinta sai adduar Allah ya dawo da ita lfy.

ya amsa da amin yana kallon xuhura a fakaice ba annuri ko kadan a tare da ita duk sai yaji ba dadi duk sanda xasu xo kaduna hr su koma batada walwala,

mgnr umma ta katsesa wadda tayi masa dirar mikiya a kunne bashi dake xaune a qasa ba hr xuhura dake kishingide kan kujera sai data sumulyo qasa

tace aure xnyima sadiq……ya tsura mata idanunsa danayi jajir lokaci daya xaiyi mgn ta katsesa

bana son duk wata magiya da xakayimin wannan karon,domin baxasuyi tasiri a gareniba aure xnyima ko kanaso ko bakaso cikin wannan satin inaso naga jikokina,inaso naga jininka,inaso naji jikokina xagaye dani shekarunka a ynxu yaci ace kana da ya’ya uku ko biyu…….

yace umma haihuwa da kike gani nufin Allah wata qila matsalar da…….kul ta katse sa cikin tsawa

qarna qara jin wannan Abubakar sadiq, dangina da dangin mahaifinka ba inda mukayi wannan gadon,ko kanaso kanunamin kafini sanin Allah ne?ya girgixa kansa da sauri

tace alfarmar ce baxan samu ba kenan,
yace umma kitausayamin ki cnxamin da wani abu inason xuhura, xuhura *matar sadiq* ce itakadai baxan iya hada soyayyarta da wata ya’mace ba kome kikeso a duniyar nan kigayamin xnyi makishi

cikin daga murya da bacin rai ta miqe tsaye
tace jikoki nakeso xaka iya bani su nan da wata tara ne kome? ashe hr akwai ranar da xan nemi alfarma kaqimin ita sadiq kagayamin mena rasa a rayuwa,tun kafin na haifeka nakeda abina dan haka bbkada abinda xaka bani a duniya bayan biyayya da kulawa, duk soyayyyta gareka da kulawata gareka duk kamantasu yau sadiq,duk dawainiyar danayi dakai tun kana qarami hr kawo ynxu duk kamanta na tabbata da faruq naxowa da buqatata baxai musanyamin ba zai amincemin, ta fashe da kuka mai tsanani,

nan da nan hankalinsa na tashi jikinsa na kyarma ya tashi tsaye hade da riqo hannunta

yace noooo umma,meyasa xakimin haka meyasa xaki xubar da hawaye saboda ni din banxa kinaso duniya ta qini Allah ya la’anceni? tayi shiru tana cigaba da goge hawayen fuskarta

yace na amince umma na yarda da auren idan shine farin cikinki dan Allah ki yafemin hawayen da kika xubar akaina….dai dai lokacin faruq ya shigo dauke da ummy a kafadarsa tana barci, ganin halin da suke ciki bai tsaya jin baasiba ya haura sama da ita hr lokacin sadiq da xuhura basu lura dasu ba
[5:19PM, 6/17/2016] Pherty馃帳馃懐: cikin dakewa da nuna halin ko inkula garesu

tace xaa daura aurenku a wannan satin, xaka bata part daya acikin gidan da kuke xaune da matarka,kulawa nakeso kabata kuma kayi adalci idan ka cutar da ita sadiq Allah xai tambayeka, tana kawowa nan ta juya ta fice itama xuhura ta fice ranta a bace uwa tasa ihu shima hankalinsa a tashe yabi bayanta hr suka iso gidansu ba wanda ya tankawa juna

suna isa cikin gidan ta fashe da kuka mai tsanani gwani bn tausayi ya dawo gabanta ya tsugunna

ba’ason raina bane xuhura,bnda ynda xnyine umarnin mahaifiyata ne dan Allah kiyi haquri…..

hr lokacin kuka take ta kasa magana,ya janyota ya hada jikinsa danata hade da xira harshensa a bakinta….tsawon minti goma suna haka kafin ya dago yana kallonta a wahalce ganin duk jikinta yayi sanyi

yace ki kwantar da hankalin ki xuhura ba wata macce da xanso bayan ke,ke kadaice *matar sadiq* wannan batada amfani gareni..

tace idan hakane kayimin alqawari baxaka taba.kwantawa da itaba,baxaka taba yimata irin ynda kakemin ba kuma baxaka riqa xuwa.inda take a koda yaushe ba.

ya qara rungumota kansa a qirjinta
yace i promise you dis
tace idan ka saba alqawarinmu fa? ya dago yana kallonta a kasalance
yace kibarni……ta gyada kai hr lokacin xuciyarta nayi mata xafi dole ta dauki mataki akan umma,dole ta komawa qawarta ko akwai malamin da xata hadata dashi馃檮

*monday*

Kukanta ya tayarda umma daga.nauyayyen barcin da take ta fito da sauri ta nufi dakinta ta sameta tana rigima da talatuwa

tace ya akayi ne talatu?
tace hajiya wai batason wanka yau a hakan xataje skul, ta juya tana kallonta fuskarta jagab da hawaye,fitinar ta tashi kenan

tace ummy bakyason wanka?
ta gyada kai tana kallonta yatsanta a baki tana tsotsa..
tace tor meyasa,skul xakije kinaso aji kina wari ace maki qaxama?ta soma shessheqar kuka tana sauke numfashi
tace umma ai yaya faruq ne yace idan bakayin wanka qarfi kakeyi,

talatu ta soma dariya,umma taja tsaki

tace qarya yakeyi soyake.kije da dirty skul ayi maki dariya naughty girl,maxa kije kiyi wanka karkiyi late.

ta shagwabe fuska xatayi kuka idanunta sun kawo kwallah

umma tace kikace ke matar wacece ma?da sauri tace umma *matar sadiq*
tace yauwa kinga sadiq bayason qaxanta yanason matarsa tarinqa wanka kullum ke kuma idan baki wanka xaice bayaso

ta soma share hawayenta.bayan ta xame towel din jikinta
tace umma kice kartayimin da ciwo
tace baxatayi ba kanaata juya ta fice tana girgixa kanta.rigimar ummi sai ita.

sanda sukaje skul tabi qawayenta tana basu lbr ita matar sadiq ce sai sudingi dariya suna cewa ta xama yar iska馃槀

a class suna xaune malar masu na koyardasu jimla a hausa sai ta.bada misali biyu kamar haka
-Adnan yana wasa da kwallo
-Ummi matar abdul ce,
tana jin haka ta fashe da kuka malamar ta juyo tana kallonta

menene ummi?
tace anty ni banason abdul sadiq nakeso.

malamar tasaki baki tana kallonta da mamaki

k ummy waya sanardake haka,class din suka soma dariya hakan yasa ta qara fashewa da kuka,rarrashin duniya malamar tayi amma taqi shiru daman tasanta da kafiye sai tafita daga ajin tana mai mamakin shekaru irin na ummi hrtasan tanason namiji…

hr aka tashi kukan takeyi,driver da yaxo yayi tmbyr duniya taqi amsa masa yayi tashiga motar taqi shiga sai ya dauketa tana ihu yasanyata a motar, kafin suxo gida tayi barci hannunta a baki tana tsotsa sanda ya tallafota xai shigar da ita cikin gida ta soma wani ihu tana kuka,

faruq yafara fitowa ya karbeta da sauri yana tambayar meya sameta

yace wlhy nima tunda naje nasameta tana kuka

ya soma share mata hawaye yana fadin uncle ya dake kine a skul,ta girgixa kanta, kinyi fada da frnds dinkine nan ma girgixa kanta tayi tana kuka,ya shiga da ita cikin gida kai tsaye dakin umma suka nufa tana tsaye bakin sirf dinta ta juyo tana kallonsu

me kuma kayi mata da dawowarta,

ya ajiyeta yana fadin a’a fa umma nima haka na karbeta hannun driver,ummi ta isa da sauri ta rungume umma,ta dauketa tana kallonta

a’ah wannan wane kukane kikayi ya kumbura miki idanu,ko an dakeki ne,ta girgixa kanta,tace tor menene?

cikin kuka tace aunty make sentence…sai kuma ta fashe da kuka

metace cikin sentence din? wai ni matar abdul ce ba sadiq ba……..

faruq ya fashe da dariya
lallai ma yarinyarnan, shine kike wannan kukan tor angayamaki yaya sadiq din yasan dakeni,mema xakiyi dashi kixo gani sabon jini dan saurayi dani…

umma ta xauna bakin gado rungume da ita
forget about ur aunty,inajin example ne tayi,inbanda abinki ummi ita ina tasan wani sadiq

tace umma nagayawa frnds dina in the mrng

tace karki sake gayawa kowa,indai sadiq ne kingama xama matarsa kidaina wahalarda kanki kina kuka kinji,

ta gyada kai tana kallonta kafin tasanya yatsanta a bakinta ta lumshe idanuwanta kafin kace me barci yayi awon gaba da ita.

See also  Wayyo Gindina Uncle Hausa Novel

faruq yace ummi hukuma,da tanada wayo fa baxatace tana sonsa ba,sannan ta dauka wasa ne kamar ynda sukeyi na tedys suna ga matar wannan ga matar wannan,ko ta dauka shi sadiq din toy ne?

umma tace koma dai menene xata aureshi hrta girma tayi wayo xasu xauna da talatuwa ita xata kula da ita sosai.

yace umma idan ta girma tawayi gari bashi takeso bafa

tace baxama ayi hakaba tunda dashi xata girma,mijintane xai koya mata ynda xata soshi,sannan xata xauna dashi dan tanasone a ynxu amma bn yrda wani abu na auratayya ya hadashi da itaba a matsayin shekarunta.

faruq ya jinjina kansa yana mamakin wannan abun saboda confrontation ne like a chase game da yakeson ganin ynda xai qare.

*_DEDICATED TO UMMY AYSHER_*

*Pherty* Novels馃摎
[1:59pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [8:35PM, 6/19/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*馃拺

*Na fertymerh xarah*馃挐

21 to 30

Da gudu tafito cikin gidan ta nufi inda baba kebawa flowers ruwa

tace baba itama tanajin yunwane
yace a’ah
tace tor meyasa kake bata ruwa?
yace saboda karta bushe,kuma tayi girma ta qara kyau idan baa bata mutuwa xatayi.

tace tor meyasa baa bata abinci?
yace ruwa kawai ake bata ummi
tace inta girma xatayi kamar umma
yace aa, wake hada shuka da mutum ummi
tayi shiru tana kallonsa yana cigaba da xuba mata ruwa,ta sanya hannunta a baki tafara tsotsa,ya juyo yana kallonta

yace bakibar shan hannu ba hr ynxu,ta cire hannun tana murmushi

yace haka xaki girma kinashan hannu kowa yaqi aurenki,ace waccan matar bansonta hannu takesha..

ta kyalkyace da dariya tana boye hannunta

yace idan kowa yace bayaso qila faruq ya taimaka yace inaso kotana shan hannu

tace aishi yanada matarsa anty bebi,tana da kyau tana bani chocolate

tor ai sai yayi ta biyu dake,ta soma dariya batare data fahimci abinda yake nufi ba

yace a’a wayaga su ummi angirma anxama manyan mata kuma *matar faruq* ta tunxure bakinta

ni *matar sadiq* ce
yace wane sadiq badai yallabai ba, tayi shiru tana kallonsa
yace inaaa, waneke yarinya ai sadiq sai manya mata
tace baba in dauko paper ka rubutamin *matar sadiq*
yace aini bn iya boko ba ummi wannan sai ku,ta juya ta fice hade da sanya hannunta a bakinta

tana isa dakinta ta dauko pencil da paper ta nufi dakin faruq, ya fito yana shiryawa

yaya faruq yau xaka goyani?
yace ke yau axumi nakeyi karki dameni
tace tor waya tayarda kai sahur?yayi mata banxa
tace azumin ka nawa?
a taqaice yace hamsin,ta soma dariya tana fadin my own is hundred,nawa yafi nashi yawa馃槢
yace ke kixo ki fita pls karki qaramin ciwon kai,
tace tor rubutamin *matar sadiq* anan
yace baxan rubuta ba
tace pls yaya,
yace kije kijirani falo ina xuwa,ta juya ta fice

a falo ta xauna ta tsurawa t.v ido tana kallo hannunta a baki tana sha,yazo ya zauna kusa da ita,ta cire hannun hade da miqa masa takardar,ya karba ya rubuta mata matar faruq,ta karbi paper tana dubawa she is good in english,bata iya hausa sosai ba amma for her own understanding tunda ance sadiq dole *s* tayi appearing a rubutu amma bata gani ba,tayi rau da fuska kamar xatayi kuka tana kallonsa

tace ba haka bane,ya murtuqe fuskarsa
yace tunda ba haka bane sai ki rubuta yanda yake,ta cillar da paper sai ta fashe da kuka,irin kukan nan na yara mai sauti wanda yafito da umma da talatuwa a kitchen

tace kai dai faruq baka gajiya da sanya yarinyar nan kuka ban saniba ko dadin kukan kakeji

yace umma nifa bn mata komai ki tambayeta na daketa?

tace menene ummi?
tace wai nace ya rubutamin matar sadiq shine ya rubutamin wannan, umma ta dauki paper tana dubawa kafin taja tsaki

tace ance baa sonka basai kabar wannan naci ba,
talatu tace a’a hajiya da dai kin barta da ubangidana akan yallabai faruq yafi dacewa da ita.
faruq ya tashi yana fadin barsu talatu sunyi sugama yaya baxai sota ba yafi qarfinta, nima nafasa ynxu banasonta,inada budurwata tafita kyau da komai mema xnyi da wannan,

talatu ta fara dariya,umma ta dauketa da paper a hannu,ta karbi pencil hannunsa ta wuce tana fadin ummi dan tana choco baxaka kirata mummuna ba,tunda tace bataso baxaa mata dole ba,shaqiqinka da takeso shi xata aura.

faruq ya juya yana kallon talatu
yace wai taya xaa dauki yarinya with d age of 12 abawa mai 34, xaa fa cuci qurciyarta tunda ita ba rainon qauye bace,she x j.s2 now a barta ko skul ta qare..

talatu tace ni abinda na fahimta ummy batasan so ba,sadiq birgeta ne yayi dan taganshi mai kyau bayaga wannan baxaisa a aura mata shiba.

yace Allah ya sauwaqa.

*washe gari*

Tunda sassafe kafin tayi brkfst ta subuce batare da sanin masu gadin gidan ba ta fice hannunta dauke da paper da qaton prem na hoton sadiq xataje nemansa
[8:57PM, 6/19/2016] Pherty馃帳馃懐: Tfy take batare da tasan inda ta nufa ba,

duk wanda tagani xata nuna masa pic din wai tana nemansa,

da yawa mutane ke mata kallon mamaki yarinya da ita take neman wani,dan me baxaa turo wani ba,

yunwa na soma damunta sai ta rasa hanyar da xata koma gida tafara kuka tana tfy rungume da pic din da paper adai dai wannan lokacin talatu taje yimata wanka dakinta bata sameta ba sai ta sauko qasa bata nan,bata harabar gidan, taje dakin umma dataga batanan sai ta sanarwa umma ummy fa bata gidan

haba dai talatu,ina ummi xataje da safiyarnan,yama kike tunanin xata fita gidannan da securities haka wadda ke tsoron soja?

Wlhy hjy duk inda kike tunani batanan hr lambu naje,naduba dakin da suke wasar game batacan,

tace ki dubata dakin faruq mana, ta fita bada jimawa ba ta dawo hankalinta a tashe

shima tashinsa barci kenan bai gantaba kiyarda bata gidannan fa

umma ta fito da sauri tana kiran faruq, sanye da kayan barci ya sauko yana yatsina fuska

yace umma saboda wannan kwailar duk sai ku tada hankalinku dana jamaa

tace kai dai sakarai ne wlhy,kaje muje nemanta

ya xaro idanunsa
yace a ina kuma duk inda taje xata dawo

umma tafice ranta abace batare da tayi magana ba ganin haka yabi bayanta

sajan kabir tafara tmby
ummy ta fita kuwa?
yace banajin tafita bnga fitar kowa anan ba
tace tor bata gidannan dole tafita,
ya juya yana kallon qofar tabbas ta fita ga alamar bude gate nan

ya juyo a raunane hankalinsa a tashe
yace kiyimin afuwa kada yallabai yaji hjy wlhy bnsan fitar taba naxagaya bayi ne inajin shigata toilet ta fita,

hankalinta ya qara tashi
tace tor ina sauran securities din duk kutaru anan kafin nadawo tabbas idan ummi ta bata zakuyi xaman cell hr sai anganta,ranta a bace tace faruq ya dauko mota sufita…

duk ta firgice tafita hayyacinta idanunta hr sun kumbura daga gefe ta tsinkayo wani soja tsaye sanye da kayansa duk tsoronta da soja sai ta nufeshi tana kuka ta riqo hannunsa

gida!!! ummana!!! help me out pls,(captain jabir kenan yaron sadiq,tsayin da yake anan wurin sunyi waya da uban gidansa sadiq kan yaxo xasuje wani gari aiki shiyasa ransa yake a bace, )a fussace ya daka mata tsawar danayi matuqar gigitata

yace kijaye min kada na lallatsaki ynxu,gida nine ubanki ko nasan hanyar gidanku ne,idan iyayenki sun damu dake sufito nemanki mana, ya shiga motarsa yajata fuuuu a fusacce

saboda tsoro da kidimar tsawarsa sai da tasaki fitsari a wando馃槙,nan take taji tsana da tsoron soja sun qara darsuwa a xuciyarta taja ta xauna nan gurin hade da sanya hannunta a bakinta tana sha,

tana kallon ynda motoci ke gudu a titin da mutanen dake wucewa ba wnda yayi qoqarin taimakamata,tana nan xaune idanunta na fara lumshewa sai ta xube wurin tana barci abinta馃槀

*Pherty Novels*馃摎
[1:59pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [8:09PM, 6/21/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*馃拺

*Na fertymerh xarah*馃挐

*31 to 40*

Tana gurin kwance taji ancirata sama,ta bude idanunta da sauri hade da sanya kuka,wanni dattijo ne dauke da ita, yayi saurin ajiyeta yana fadin yar’nan badai fitsari kikayiba,mekikeyi anan?

cikin kuka ta soma magana
gida..gida….
yace inane gidanku?
ta juya gabas da yamma kudu da arewa tana kallon hanya kafin ta qara maida kallonta garesa tana girgixa kanta
yace baki sani ba?ta gyada kanta
yace baxan iya daukarki da fitsari a jikinki ba tunda rigarki ta sauko ga gwiwa kicire dogon wandon,da sauri tacire ta ajiye nan qasa,yace ki dauko abinki mana,ta girgixa kanta,

yace ai baxaa wulaqantarda suturaba,bara na samo leda,yanufi wani shago dake kusa ya karbo ledar juyowar da xaiyi sai yaga mota tayi parking guring,da sauri ta nufi motar sanda umma tafito taje ta rungumeta tana kuka,

ta dauketa hade da sanya hannunta qasan rigarta wayam babu pant aciki,a tsorace take kallonta

tace ina pant?waye yacire maki pant,me akayi maki?

ta nuna mata dogon wandon dake qasa
tace pant din yana ciki

tor wayace kicire?
dattijon ya sanya kayan cikin leda yana fadin fitsari tayi dasu shiyasa nace ta cire kuma taxo nan hanya ta kwanta tana barci,dan Allah adaina sakaci da yara musamman ya’mace baa san inda xasu fada ba

talatu ta karbi ledar tana godiya itama umma tayi godiya hade da qirgo kudi 10k tabashi ya soma godiya.ba kakkautawa abinda baiyi xato ba.

hr suka shiga motar faruq bai tankaba,umma tace meya fito dake ummi,meyasa zaki fito bakya gudun a saceki?

ta nuna mata pic din sadiq dake hannunta, iya quluwa ta qulu ranta yayi matuqar baci ta bata fuskarta tana kallonta

tace shi sadiq din xakije nema?abinki ya soma isana masu soyayyar gsky basuyi irin ynda kikayiba ballantana keda bakisan komai a soyayyarba,

ta fisge pic din ta ajiye agefenta kana ta amshi paper ta yaga

tace sabodashi kina neman xautar da rayuwarki ki tadamana hankali,tunda abin hakane xn daura maki aure dashi gobe sai kije can kitare anasa gidan,tashi kibarmin jikina shashashar banxar da batasan rarrashiba,

ta tashi daga jikinta tana irin kukannan na xuciya marar fitar da sauti kamar numfashinta xai dauke,talatu ta janyota xata rarrasheta ta fisge tana cigaba da kuka, uffan dai faruq baiceba hr suka iso gidan

securities dana taru suna jiranta bata tsaya saurarensuba tafice ranta a bace,itama ummi tafito motar ta jingina tana cigaba da kuka

talatu taxo ta dauketa da qarfi tana wuntsile wuntsile tana kuka ta haura da ita sama kai tsaye toilet ta nufa da ita tayi mata wanka ta shiryata hr lokacin kuka take idanunta duk sun kumbura tayi juyin duniya da ita kan tasha tea taqi,ta dauketa ta sauko da ita,umma na duba takardunta datake dubawa kullum

tace hajiya taqi karban tea kuma da alama tana jin yunwa,

tace ajiye tea din kiyi tfyrki karta sha dan kanta.

ta email umma ta tura yan uwa da abokan arxiki auren sadiq gobe,kana ta tura ta contacts dinta, ta dago tana kallonta ta rakube sai sheshsheqa takeyi hannun ma ta kasa sanyawa a baki tasha,sai taji tausayinta ya kamata musamman data tuna saboda yaronta take wannan,

tace xoo ummina *matar sadiq*
ta make kafada baxata jeba hawaye nacigaba da xubar mata

yi haquri gobe xnkaiki inda sadiq kihuta,ki tabbata dashi hr lokacin da xaki fara haifamin jikoki, nan ma taqi xuwa, ta tashi ta nufeta dan tasan halinta da kafuwa ta dauke ta ta rungumeta tana shafa bayanta

sorry sorry,umma tayi laifi tayiwa ummy fada,gashi hr kin janyowa kanki ciwon kai

tasamu da rarrashi da ban baki hrta bata tea din ta shanye kana ta dauko xani da niyar goyata talatu ta karbeta tana fadin

haba hjy inake ina goya ummi,kin tsufa baxaki iyaba
tace duka ummi nawa take batada jiki xn iya goyata xaxxabi naji ke neman rufeta

talatu tace bara na goyata idan tasha magani,sai tafita da ita…

*Abuja*

Tana kwance jikin sadiq lokacin da txt din umma ya shigo wayar sadiq

ta ware idanuwanta sosai tana kallon rubutun kamar idanunta basu gani sosai Auren Sadiq da Ummy Aysher

ta jefar da wayar bayan ta fashe da kuka mai tsanani

yace menene haka meyafaru
tace gobene aurenka fa gashi umma ta turo
[8:36PM, 6/21/2016] Pherty馃帳馃懐: ya dauki wayar ya duba kafin ya kira umma

yace barka da gida umma……
batare da ta amsa ba tace ina fatar kaga saqona nariga nagama sanarwa hr abokanka gobene daurin aure inkaga dama kaxo koba da kaiba xaa daura auren,kuma inaso a gyara mata dayan part din anan xata xauna hr lokacin da xata haifamin jikoki, sa’anan lefenta bn yafe masu ba dole kayisu kamar ynda kayi na xuhura, kudi xaka turo dasu aje dubai ayi mata ko kuma kai kaje ka hado mata da kanka zabi ya rage naka ta tsinke wayar,

kamar ya dora hannu aka yasaki ihu ya rasa ta inda xai fara rafrashin xuhura ko kuma xafin xuciyarsa,bai taba ganin irin wannan aurenba,tor wacece wannan Aysher da xaa aura masa?

Washe garin ranar kuwa kamar da bakin kwarya aka taru gidan dayake babban gidane duk da abin yaxo ba shiri haka aka daura auren ba ango, abokan ango sunyi mamakin wannan auren dan koda wasa sadiq bai taba gayamasu yana neman wata ba saboda sunsan ynda yake da xuhura, suka soma kiranshi a waya suna son su xolayesa wayarsa a kashe kuma gashi baixo auren ba hr aka gama aka watse

fannin ummi kuwa farinciki fal axuciyarta badan komai ba sai dan yau ana biki gidansu taga mutane da dama Allah ya sanya mata son jama’a gashi an sanyamata sabbin kaya

sai tabi umma dake fama da jamaa tana fadin
umma waye ya haihu?bikin wa akeyi?
tace bikinki
tace umma wannan bikin ne na sauka danayi kike qarayimin?
tace a’a wannan daban ne na aurenkine da sadiq
tace umma menene aure
tace kin xama *matar sadiq*

sai ta soma tsalle
tace umma yaushe xaixo muyi wasan ango da amarya inada tedy da kayan wasa

tace wannan ba abin damuwa bane ummi xakuyi wasa hr sai kin gaji anjima kadan xaku tafi keda talatu ita xata riqa kula dake…..

umma tayi kiran wayarsa bata samesa ba hakan na qara qullar da ita tunda ko auren bai xoba, da yamma tasa driver ya dauki ummy da talatu bayan sun cika booth din da kayansu

tace talatu ga amanar ya’ta kinsan ynda take gareni ki kula da ita sosai kuma kiyi haquri da ita saboda yarinyace ummi, ban yarda kibari sadiq ya kwana da ita ba hr sai xuwa wani lokaci ta mallaki hankalin kanta, sannan ban amince kije inda xuhura ko kibarta taje sashen xuhura ba haka kuma inaso kisamin ido kan takun sadiq idan yana kula da ita kamar ynda Allah yace kowane miji akan matarsa.

mgnr skul dinta kuma faruq yariga ya nema mata admission acan tun jiya nxtwk xata fara xuwa,uniform dinta na nan ciki,islamiya kuma ki bincika ko nawane kudinta sai ki sanardani Allah ya kiyaye ya kaiku lfy

tace amin hajiya insha Allah xn kiyaye xn kula da ummy kamar nina haifeta….

umma tayi murmushi bayan ta loda tedys din ummi bayan motar ta kalleta

tace my ummy is happy today xataje ta barni

cikin murmushi tace i will miss u umma,yaushe xamu dawo
tace in d nxt one month
ta soma dariya itama umma tayi dariya kafin ta rufe masu motar taja kadan tana daga masu hannu itama ummy ta leqo ta window tana daga mata hannu tana murmushi.

*Pherty Novels*馃摎
[1:59pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [10:00AM, 6/26/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*馃拺

_*Na fertymerh xarah*_馃挐

*41 to 50*

Gab da magrib suka zo gidan,bayan dogon bincike daga sojojin duk da sunsan da xuwansu kana suka shiga gidan,

harabar gidan sukayi parking ummy tafara fitowa da murnarta tana qarewa gidan kallo sama da qasa

ta ware hannuwanta tana dariya, _what a nyc house,_wannan gidan waye mama talatu?

tace gidanmu ne wancan ta nuna mata dayan part din,
tace tor yaushe momy da ummy xasu dawonan muxauna ni baxan koma kaduna ba…

taja hannunta tana fadin surutunki baxai qare ba suka shiga ciki,anan kallo yadawowa ummy falon yayi matuqar birgeta ta hau _seater_ tana tsalle

_new house new lyf,i lyk it_
tace ki sauko ummi kada ki fadi kiji ciwo,ta sauko da gudu ta haura sama ta shiga dakunan tana fitowa na qarshenne tajishi a rufe ta sauko ta zauna nan talatu kuwa na shigar da kayan da suka zo dashi, ta rungume tedy dinta hannunta a baki idanunta na kallon pics din sadiq da faruq dake xube a falon hr barci ya dauketa….

talatu ta sauko tana fadin
badai hr kinyi barci ba ana magrib,ta cirata bayan ya janye hannu daga bakinta

da lumsassun idanunta take kallonta ta bata fuskar kamar xatayi kuka
tace xo muje kiyi sallah kici abinci tukunna….

See also  Hukuncin Allah Hausa Novel Complete

bayan ishai,ya fito office kenan kiran umma ya shigo kamar baxai dauka ba ya dauka jikinsa a sanyaye

tace ka kyauta ABUBAKAR SADIQ, ka nunamin kai dan halaq ne,ka nuna xuhura tafini gareka baxan ma baki ba sai dai nace Allah yayi ma albarka,

da ban isa nasaka xuwa auren naka ba kaga ai an daura kuma amarya ta tare,duk wani _duty da responsibility_ dinta ya dawo kanka idan kaci amanarta koka fifita xuhura akanta Allah baxai barka ba……ta tsinke wayar,yabi wayar da kallo kamar xaiga fuskar umma akai….

_tym_ dinda ya dawo gida duka sojojin suka firfito suka tsaya suna jiran fitowarsa, basusan meke damun ogansuba kwanakinnan ya sauya damuwa tayi masa yawa

ya dade xaune a motar yana kallon part din ummi kafin ya girgixa kansa baxan iya cutarda xuhura ba alqawarine itace kadai *matar sadiq* yafito daga motar da sauri ya nufi part din xuhura…

ganin dare yaja sosai bai shigo ba yasanya talatu rufe gidan,ta dauki ummi suka haura sama data dade da yin barci,ta sauya mata kaya xuwa kayan barci kana ta kwantar da ita saman gado.

Kwanansu uku gidan basu sanyashi a ido ba kuma duk lokacin da umma xata kira basu taba gayamata sai yau da akabawa ummy wayar

tace _how did u feel my daughter,_gidan da dadi kuwa?
tace _yesss_ umma amma ba _games ba cartoon just watching NTA_
tace _how comes?_bari na kirashi naji ta tsinke wayar takirashi

tace ummy tana son _games_ kuma tagaji da kallon nta, _her favourite channel mbc3_ aje agyara mata

yace umma _game_ kuma,wace irin _game?_
tace idan kaje ka tambayeta irin wadda takeso ta tsinke wayar

yayi shiru yana tunani game kuma sai kace yarinya,me matar aure xatayi da _cartoon_ da _games_ toh fa,tor ita wannan matar wace irice sai ya tabe bakinsa……

ta kira talatu tabawa ummy wayar
tace _feel free my dear_ anjima xaixo maki da game din,amma kisani nxtwk da kinfara xuwa skul ba batun _game ryt…_
tace ok umma yaushe xakixo kiga _our new beautiful house?_
tace _very soon_….ummy tayi dariya.

bayan gama wayar ta dauki tedy dinta talatu na kitchen ta fito nan harabar gidan tana wasa, ta ajiye tedy taje dibo flowers lokacin aka hangame gate,mota na shigo tana ganin haka taxo da gudu xata dauki tedy motar na bigeta ta fadi sai dai bataji ciwo sosai ba illah kwaljewa kawai datayi a gwiwa,tana ganin jini gurin tasaki kuka

xuhura ta gyara parking dinta ta fito ta nufeta da sauri
tace inbanda ganganci kinga na shigo xaki wani xo daukan toy bakida hankaline inane gidanku waya baki ixinin shigowa

da hannu ta nuna mata part dinsu,sai tayi tunanin ko qanwar amaryarce馃槀ganin taji ciwo a gwiwa kuma rigarta ta lalace yasa ta dauketa馃槀

badan inason yaraba ba abinda xaisa na dauki keki kima jidadi nakulaki kina dangin kishiyata ya sunanki?

tace ummy..
suka shiga part din sai ummy taga na xuhura daban ne nata yafi nasu kyau da tsaruwa ta xaunar da ita tana duba qafar

bari nayi maki wanka jikinki yariga ya lalace da dirty馃檮ta soma cire mata doguwar rigar taje da ita toilet tayi mata wanka,haka kawai taji yarinyar ta shiga ranta Allah ya sanyamata son yara a xuciyarta amma Allah bai bata ba.
[8:13PM, 6/26/2016] Pherty馃帳馃懐: ta dauko ta tadawo da ita nan bedroom dinta ta shafa mata mai ganin rigar ta talalace yasanya ta warware dan kwalin kanta ta daura mata, suka dawo falo ta zaunar da ita

bara na dafa maki indomie,kullum ki riqa zuwa kina tayani hira kinji ummy, ummi ta gyada kai tana kallonta bayan tasanya yatsanta a hannu tana sha, baqaramin birgeta tayiba dantayi mata kyau sosai da shan hannu sai ta nufi kitchen

talatu kuwa jin ummi shiru ba motsijta yasanya ta fito hankalinta a tashe take duba harabar gidan babuta babu alamarta sai takalmanta sai ta nufi gate take tambayar sojan dake tsaye gurin koyaga fitar qaramar yarinya

yace tana tare da hajiya tare naga sun shiga sashenta

dam gabanta na fadi sam bataji dadin hakan ba tadawo part dinsu ta zauna ranta a bace…

sanda xuhura ta gama indomie koda taxo ummy ta dade dayin barci
tace toh fa hr kinyi barci ynxun nan, xata juya kenan sadiq ya shigo ta ajiye plate din taje ta rungumeshi tana yimasa welcoming kiss, da kyar ya iya maida mata martani cos a gajiye yake idanunsa akan yarinyar dake kwance a seater duk da baiga fuskartaba yaji ta birgeshi saboda gashinta daya xubo a bayanta, yana son gashi xuhura batada gashi馃檮kanta cunkus yake sai cika ya ajiye bindigarsa da sauran kayan dake hannunsa

yace mushiga ciki nagaji kuma inaso na leqa amarya kamar ynda umma ta umurceni yau

nan da nan xuhura na bata fuska sai ta wuce fuuuuu,yabi bayaata shima ransa a bace

yace meyasa kike abu kamar bakya tunani,ke burinki kullum na faranta maki amma baki damu da halin daxan shiga ba _for ol most three to four days_ aka kawo yarinyarnan bnje na gantaba bnsan yanda take ba bnje naga metake cikiba bnsan damuwartaba _ol becos of u_ saboda kawai na faranta maki nikuma na bata lahirata,kin manta itama tana da haqqi akainane _or what?_ Alqawari nayi maki _i will not sleep with her an ofcourse i will not_ tor ni danme baxaki tayani riqon amana ba danme baxakibarni nayi adalci na sauke nauyin dake kainaba?

ta soma share hawayen fuskarta duk hankalinta ya tashi takasa dagowa takesa saboda tsoronsa da takeji a ynxu daya rikice mata,muryarta na rawa ta furta

_am..am so sorry pls…_ yaja tsaki ya shige toilet din yabarta xaune wurin.

tym din da ummy ta farfado jin kakkausar murya na magana cikin fushi yasa ta nufi hanyar fita bata qara tsorataba sai dataga bindiga da hular soja agurin hankalinta ya qara tashi karya gamata fada yaxo kanta sai ta fice da gudu

kicibis sukayi da talatu ta qanqame idanunta sun firfito tace _i c gun mama talatu_

tace waye yace kishiga wannaan part din meyasa ma kika fita daga nan duk bai isheki wasa bane ynxu xn kira umma nagayamata tunda bakya ji ta turo amaidaki kaduna,

ta soma tsalle tana qoqarin kuka
tace nabari mama,itace ta daukeni data bigeni a mota kinga ta jimin ciwo,ta nuna mata,tace kiyi haquri baxan qara ba

talatu ta juya tabi bayanta tana dingirsa saboda qafar na mata xafi hr lokacin

tace kiyi haquri nabari banason kaduna

ina rigarki waye ya cire maki?
tace tayimin wankane,
talatu taja tsaki
tace kika qara fita hr kikaje part dinta sai nagayawa umma kuma dole xaki koma kaduna kinji ko,ta gyada kanta,ta haura sama ta dauko mata doguwar rigar atampha ta sanya mata

tace kijirani anan falo kada ki fita ko ina ina xuwa….

tana xaune falon ta tsuwarawa tv ido hannunta a baki ya shigo da sallamarsa

bata amsa ba illah ta juya tana kallonsa hr yaxo ya zauna a seater yana kollonta shima ko wacece wannan yarinyar mai yanayi da faruq oho?

ta tsuramasa ido ba kakkautawa tanaso ta tuna inda tasan fuskar sai ta daga kanta tana kallon pics din dake falon kafin ta tuna ko waye ashema yafi kyau a fili tace a zuciyarta, ta cire hannunta tana kallonsa da murmushi abinda yabashi mamaki kome yabata dariya?

yace ke baki iya gaisuwa bane?
tace ina wuni.
bai amsa ba
yace ina anty ki?
tayi shiru tanason tuna waye antinta ta soma girgixa mashi kai

a ransa yace tir kodai ba atinta bace mamantace yake aure kada dai baxawarace daman umman ta aura masa, a raunane yace ya sunanki
tace ummy
yace jeki kiramin amarya gidan,
ta tashi da sauri ta haura sama bata jimaba sai gata tadawo da gudu
tace ban gantaba
da mamaki yake kallonta
baki gantaba tor ina taje?
tace ai babu amarya nan gidan
yace kedawa kike xaune
tace nida mama talatu
cikin ransa yace badai talatun dana saniba _how comes umma xata aura mashi tsohuwa_ sannan ai ance sunan matar ummy aysher, gabansa ya fadi daya tuna wannan tace sunanta ummy

da sauri yace miye sunanki _complete_
tace *_Matar sadiq_*
cikin tsawar danayi matuqar tsoratata
yace inji uban wa?馃槀sunanki nace kigayamin,cikin kakkaura
tace _ummy Aisha_ hr hawaye sun fara kwaranya a idanuwanta

yace _i wonder ynda xaace na kawo games da cartoon a gidana ashe yarinya aka kawomin ashe raino xnyi ba aure aka minba_

ya fita ransa a bace yana dialling number umma yayinda ummy ta tsorata da shi ta haura sama tana kuka tana kiran mama talatu

yace barka da wuni umma
tace barka ansiyamata game dinne?

yaja numfashi yace umma ynxu wannan yarinyarce kika auramin xaman aure xamuyi ko xaman reno?

tace _look son_kana nufin sai yau kaga ummy kome?anya kana nemawa kanka rahamar ubangiji kuwa sadiq? _and u ar asking me xaman aure xatayi ko xaman reno kaima kasan renonta xakayi hr xuwa wani lokaci inaso kaji tsoron Allah ka kula da yarinyarnan sadiq_ ummy aysha qanwarkace jinin kace kobaka ganeta bane?

yace _as in how umma?_
tace Aisha ce yar wajen momy…..
yace da gske umma?amma meyasa kika xabar mata hakan auren wuri sannan momy tasan da auren ne?

tace ba damuwarka bane ynxu dai kaji qanwarkace idan ka wulaqantata kanka kayiwa duk abinda xakamata xaka iyawa faruq shi kuma xaka fuskanci fushina mai tsanani ta tsinke wayar

yabi wayar da kallo yana fadin ai umma kidaina bata ranki ba aure kikamin ba qanwata kika kawomin ta debemin kewar qananan yara danakeso

ya juya ya koma falon talatu na dauke da ita hr lokacin kuka take taqi mgn

suka gaisa da talatu daman sunsan juna ummy na ganinsa ta qara sautin kukanta hade da qanqame talatu tana boye fuskarta

yace wai ashe ummy ce *_matar sadiq_*
talatu ta gyada kai kawai
ya soma sosa kansa yana fadin ayimin afuwa tsohuwa aikine yake riqeni office shiyasa ban sami damar shigowa ba

tace ba komai duk wnda yayi nagari kansa

ya miqa hannu xai karbi ummy ta qara qanqame talatu tana kuka

talatu tace kije yayankine bakince kece *_matar sadiq_* ba toga sadiq din

ta qara sunne kai bata ankaraba taji ya karbeta yayi hanyar waje da ita

tana kuka tana fadin banso mama dukana xaiyi ni _matar faruq ce_.

*_Pherty Novels_*馃摎
[2:00pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [8:31AM, 7/11/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*

*Na fertymerh xarah*

*51 to 60*

Suna fita part din motarsa ya nufa da ita,ya sanyata gidan gaba kana ya xagaya hr lokacin dukan qofar take tana kuka

umma banso,ni banso baxanjeba,bai kulataba ya tayarda motar ya fita gidan ganin sun dauki hanya ya sanyata yin shiru ta sanya hannunta a baki hade da langabar da kai tana kallon hanya…

ya juyo yana kallonta kafin ya maida hankalinsa gun tuqin da yake,yarinyar tana matuqar kyau da shan hannu,baisan meyasa duk abinda tayiba yake mata kyau….yayi parking din motar ya fita, tana xaune hannunta a baki tana kallonsa ya fice bai jima ba yafito dauke da kaya ninke ya bude bayan motar ya sanya kana ya qara shiga ya dauko wasu kayan duk tana kallonsa sai da yagama jide kayan saanan ya shiga motar ya tayar

ta cire hannunta daga bakinta bayan ta juya tana kallon kayan daya xube bayan motar can ta tsinkayo sabuwar game new design ba irin wadda tasani bace ta dubeshi da murmushi karo na farko cikin jindadi

tace game ditace yaya? ya gyada kai yana kallonta, ta tashi ta haura baya tana dariya sai yaji dadi a ransa ganin tasaki ranta ta soma bude kayan tedys ne kala kala da kayan wasa ta tashi tsaye hade da sunkuyowa tana kallonsa

tace duka wancan kaya nawane?ya gyada kansa
tace tor waye ya baka kudi?
yace Allah
tayi shiru tana kallonsa kafin ta qara xauna tana kallon kayan

sanda suka iso gidan ya fito hade da daukarta da hannu yayi alamar su jido kayan xuwa cikin gida, tana ganin sojoji ta qanqameshi,baisan daliliba amma yayi mamakin boye fuskarta a qirjinsa a falo ya sauketa ta soma tsalle tana kiran mama da gudu ta haura sama tana kiranta

cikin lokaci qanqani ya hada mata komai kana ya fita.

*
washe gari ya kasance monday talatu ta shiryata saboda skul ta fito da ita tana goye da skulbag dinta yayin da talatu ke riqe da foodflask dinta suka nufi mota, tana ganin soja ya nufi motar ta cire hannunta daga bakinta ta qanqame talatu hadd da fashewa da kuka

mama bana son shi banaso yakaini pls kice ya tafiyarsa ke xaki kaini,

tace amma kinsan bn iya mota ba

tayi shiru idanunta hr sunyi jawur, talatu tace ikon Allah ta dago tana kallon sojan yace wai meyasa bata son nayi driving

tace tana tsoron soja tun fil’azal haka take.
ya bude baki da mamaki

yace tor ya takeyi da yayanta oga

talatu ta tabe baki inaji bata taba ganinsa a cikin uniform dinsa bane shiyasa, taja hannunta xomuje mushiga taxi karkiyi late, suka fice yabi yarinyar da kallon mamaki wannan fa sangartacciyace wlhy ba wani yarinta mtsew.

Washe gari ma sunfito suna niyar fita saiga sadiq ya fito cikin shirinsa na uniform xuhura na bayansa, nan da nan duka sojojin gidan na taru gabansa

cikin muryarsa marar sauti ya kira talatu dake neman fita
yace ina zakuje haka?
sai alokacin ummy ta lura da yawan sojojin dake tsaye gurin, nan da nan ta rikice tayi hanyar part dinsu tana ihu abinda ya janyo hankali sadiq gareta da mamaki ya baiwa xuhura cap dinsa ya bi bayanta

tana shiga falo yana shigowa cikin tsoro ta juyo taga kowaye suka hada ido,cikin tsananin tsoro da firgice dan bata taba ganinsa in uniform ba ta soma ja da baya idanunta a rufe bata son ganinsa tana juya hannuwanta

_pls yaya..pls dont touch me plssss_

yanda take kuka abin yabashi tsoro da mamaki tor meke damuntane ko tanada matsalar aljannu ganin xata fadawa dianing table batare da tasaniba yasa yayi saurin tarota ta fada qirjinsa dai dai lokacin talatu ta shigo

kabarta sadiq kada ka tabata,bai kula talatu ba ya dago ummy yana kallonta tuni numfashinta ya dauke,a razane yake kallon talatu kafin ya maida kallonsa da ummy dake kwance ragwaf a jikinsa hankalinsa yayi matuqar tashi

yace bata numfashi talatu,meke faruwa?

da sauri ta cillar da kayan dake hannunta ta karbi ummy hannunsa tana jijjigata
[9:21AM, 7/11/2016] Pherty馃帳馃懐: Yace wai menene meke damuntane meya ruda ta haka,

talatu tace ina zuwa kajirani anan ta haura da ummy sama, saman gado ta kwantar da ita kafin ta shiga toilet ta debo ruwa a cup tazo tana shafa mata a fuska

ta dauki kusan minti biyar kafin tasamu numfashinta ya dawo amma a firgice ta tashi tana ganin talatu ta qanqameta,tace kiyi shiru suna waje da sunji kukanki xasu shigo su tafi dake

nan da nan ta sanya hannunta a baki ta rumtse idanunta tana hawaye talatu na shafa mata baya hrta samu tayi barci ta ajiyeta

tana saukowa ta sameshi nan falon sai safa da marwa yake cike da tunani iri iri
tace baka tafiba sadiq? batare da ya amsa tmbyrtaba
yace kigayamin meke damun ummy talatu?

tace meke damunta ko illah tsoro,kai bakasan tana tsoron soja bane,ganinkune ya firgitata musamman ma kaida takeda kusanci dakai bata taba ganinka a uniform ba inaji shine ya qara firgitata

da mamaki yake kallonta
yace tana tsoron soja meyasa?
tace Allah ne yasan gaibu,ya jinjina kansa kawai
yace toh fa matar soja na tsoron sojane ikon Allah
tace karka tsaya mamaki katafi office karkayi late,yayi murmushi ya fice hr yaje office abin na bashi mamaki da tunaninta ya yini yau hr ya dawo gida, inda zuhura ya shiga uniform kawai ya cire ya zura jallabiya ko wanka baiyiba yana son ganin ummy a ynxu ta zamemasa wani bangare na xuciyarsa bai iya zama batare da itaba yana son shagwabarta da yarintarta, xuhura tabishi da kallon mamaki tana harararsa itadai ta rasa gane masa tsakaninsa da yarinyarnan,ita ko amaryar hr yau bata saniba, gab da zai fita falon taja dogon tsaki bai juyoba ya fice yana murmushinsa

tun kafin ya shiga falonsu yake jiyo ihunta tana dariya sosai da sauri ya shiga ya sameta zaune qasan carpet tana buga game ta tseren motoci sai dariya take,tanajin sallamarsa ta tashi a firgice ta juyo tana kallonsa a tsorace

yace menene haka,shine yau baki ganniba kuma baki nemeni ba,
ta make kafadarta tana neman hanyar tserewa,ya gane nufinta yayi saurin riqo hannunta jikinta ya fara rawa ya zauna yana kallonta

_have i done something wrong?_ ta gyada kai tana qoqarin kwace hannunta daga riqon da yayi mata

yace tor tsaya kigayamin menene,inba haka ba xamu fada kuma baxan sake fita dake ba sannan xan dauke game din danasiyo maki naje na kyautar…

See also  Amatulmaleek Hausa Novel Complete

ta soma share hawayen fuskarta

yace tor gayamin,ya zaunar da ita kan qafafunsa ke nake saurare

da kyar ta tsaida hawayenta tana kallonsa da manyan idanuwanta
tace _ar u a soldier_
yace _nooooo am not_waya gayamaki haka
tace _but i saw u in uniform today_
yace _not me ummy,its a dream_ kinyi mafarkine,
tayi shiru ta tsura masa ido alamar bata gamsu ba ya ajiyeta ya tashi yana fadin bara naje nayi wanka ummy
tace yaya xnje,
yace shikenan,
ta dauki pringles dinta tabi bayansa suka nufi part din xuhura tana zaune falo ranta a bace

ya dubeta shima fuskarsa a daure
yace madam xnyi wanka ko xaa taimakamin? batare da tayi mgn ba tashi fuuuu tayi cikin dakinta,yabita da kallo kafin ya juyo ga ummy
yace kizauna anan kijirani kada kije ko ina kinji, ta gyada kai tana kallon t.v ya fice

shiru bataga fitowarsuba sai tatashi tabi dakinda taga sun shiga ta zauna bakin gadon tana kallon yanayin dakin,cikin toilet taji motsinsu suna dariya suna wasa da ruwa ta tashi hrxataje sai kuma tadawo ta zauna tana cigaba da cin pringles dinta

tana nan xaune suka fito dukansu daure da towel ya rungumo xuhura a jikinsa bai taba tunanin xata shigo dakinba gabansa yayi mummunan faduwa lokacin da suka hada ido da ita

tsananin mamaki yasanya ummi bude bakinta hade da kai hannunta a bakinta tana fadin

lahhh ashema yan iskane…..!馃檴

*Pherty Novels*馃摎
[2:00pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [8:31AM, 7/11/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*

*Na fertymerh xarah*

*61 to 70*

Suna fita part din motarsa ya nufa da ita,ya sanyata gidan gaba kana ya xagaya hr lokacin dukan qofar take tana kuka

umma banso,ni banso baxanjeba,bai kulataba ya tayarda motar ya fita gidan ganin sun dauki hanya ya sanyata yin shiru ta sanya hannunta a baki hade da langabar da kai tana kallon hanya…

ya juyo yana kallonta kafin ya maida hankalinsa gun tuqin da yake,yarinyar tana matuqar kyau da shan hannu,baisan meyasa duk abinda tayiba yake mata kyau….yayi parking din motar ya fita, tana xaune hannunta a baki tana kallonsa ya fice bai jima ba yafito dauke da kaya ninke ya bude bayan motar ya sanya kana ya qara shiga ya dauko wasu kayan duk tana kallonsa sai da yagama jide kayan saanan ya shiga motar ya tayar

ta cire hannunta daga bakinta bayan ta juya tana kallon kayan daya xube bayan motar can ta tsinkayo sabuwar game new design ba irin wadda tasani bace ta dubeshi da murmushi karo na farko cikin jindadi

tace game ditace yaya? ya gyada kai yana kallonta, ta tashi ta haura baya tana dariya sai yaji dadi a ransa ganin tasaki ranta ta soma bude kayan tedys ne kala kala da kayan wasa ta tashi tsaye hade da sunkuyowa tana kallonsa

tace duka wancan kaya nawane?ya gyada kansa
tace tor waye ya baka kudi?
yace Allah
tayi shiru tana kallonsa kafin ta qara xauna tana kallon kayan

sanda suka iso gidan ya fito hade da daukarta da hannu yayi alamar su jido kayan xuwa cikin gida, tana ganin sojoji ta qanqameshi,baisan daliliba amma yayi mamakin boye fuskarta a qirjinsa a falo ya sauketa ta soma tsalle tana kiran mama da gudu ta haura sama tana kiranta

cikin lokaci qanqani ya hada mata komai kana ya fita.

*
washe gari ya kasance monday talatu ta shiryata saboda skul ta fito da ita tana goye da skulbag dinta yayin da talatu ke riqe da foodflask dinta suka nufi mota, tana ganin soja ya nufi motar ta cire hannunta daga bakinta ta qanqame talatu hadd da fashewa da kuka

mama bana son shi banaso yakaini pls kice ya tafiyarsa ke xaki kaini,

tace amma kinsan bn iya mota ba

tayi shiru idanunta hr sunyi jawur, talatu tace ikon Allah ta dago tana kallon sojan yace wai meyasa bata son nayi driving

tace tana tsoron soja tun fil’azal haka take.
ya bude baki da mamaki

yace tor ya takeyi da yayanta oga

talatu ta tabe baki inaji bata taba ganinsa a cikin uniform dinsa bane shiyasa, taja hannunta xomuje mushiga taxi karkiyi late, suka fice yabi yarinyar da kallon mamaki wannan fa sangartacciyace wlhy ba wani yarinta mtsew.

Washe gari ma sunfito suna niyar fita saiga sadiq ya fito cikin shirinsa na uniform xuhura na bayansa, nan da nan duka sojojin gidan na taru gabansa

cikin muryarsa marar sauti ya kira talatu dake neman fita
yace ina zakuje haka?
sai alokacin ummy ta lura da yawan sojojin dake tsaye gurin, nan da nan ta rikice tayi hanyar part dinsu tana ihu abinda ya janyo hankali sadiq gareta da mamaki ya baiwa xuhura cap dinsa ya bi bayanta

tana shiga falo yana shigowa cikin tsoro ta juyo taga kowaye suka hada ido,cikin tsananin tsoro da firgice dan bata taba ganinsa in uniform ba ta soma ja da baya idanunta a rufe bata son ganinsa tana juya hannuwanta

_pls yaya..pls dont touch me plssss_

yanda take kuka abin yabashi tsoro da mamaki tor meke damuntane ko tanada matsalar aljannu ganin xata fadawa dianing table batare da tasaniba yasa yayi saurin tarota ta fada qirjinsa dai dai lokacin talatu ta shigo

kabarta sadiq kada ka tabata,bai kula talatu ba ya dago ummy yana kallonta tuni numfashinta ya dauke,a razane yake kallon talatu kafin ya maida kallonsa da ummy dake kwance ragwaf a jikinsa hankalinsa yayi matuqar tashi

yace bata numfashi talatu,meke faruwa?

da sauri ta cillar da kayan dake hannunta ta karbi ummy hannunsa tana jijjigata
[9:21AM, 7/11/2016] Pherty馃帳馃懐: Yace wai menene meke damuntane meya ruda ta haka,

talatu tace ina zuwa kajirani anan ta haura da ummy sama, saman gado ta kwantar da ita kafin ta shiga toilet ta debo ruwa a cup tazo tana shafa mata a fuska

ta dauki kusan minti biyar kafin tasamu numfashinta ya dawo amma a firgice ta tashi tana ganin talatu ta qanqameta,tace kiyi shiru suna waje da sunji kukanki xasu shigo su tafi dake

nan da nan ta sanya hannunta a baki ta rumtse idanunta tana hawaye talatu na shafa mata baya hrta samu tayi barci ta ajiyeta

tana saukowa ta sameshi nan falon sai safa da marwa yake cike da tunani iri iri
tace baka tafiba sadiq? batare da ya amsa tmbyrtaba
yace kigayamin meke damun ummy talatu?

tace meke damunta ko illah tsoro,kai bakasan tana tsoron soja bane,ganinkune ya firgitata musamman ma kaida takeda kusanci dakai bata taba ganinka a uniform ba inaji shine ya qara firgitata

da mamaki yake kallonta
yace tana tsoron soja meyasa?
tace Allah ne yasan gaibu,ya jinjina kansa kawai
yace toh fa matar soja na tsoron sojane ikon Allah
tace karka tsaya mamaki katafi office karkayi late,yayi murmushi ya fice hr yaje office abin na bashi mamaki da tunaninta ya yini yau hr ya dawo gida, inda zuhura ya shiga uniform kawai ya cire ya zura jallabiya ko wanka baiyiba yana son ganin ummy a ynxu ta zamemasa wani bangare na xuciyarsa bai iya zama batare da itaba yana son shagwabarta da yarintarta, xuhura tabishi da kallon mamaki tana harararsa itadai ta rasa gane masa tsakaninsa da yarinyarnan,ita ko amaryar hr yau bata saniba, gab da zai fita falon taja dogon tsaki bai juyoba ya fice yana murmushinsa

tun kafin ya shiga falonsu yake jiyo ihunta tana dariya sosai da sauri ya shiga ya sameta zaune qasan carpet tana buga game ta tseren motoci sai dariya take,tanajin sallamarsa ta tashi a firgice ta juyo tana kallonsa a tsorace

yace menene haka,shine yau baki ganniba kuma baki nemeni ba,
ta make kafadarta tana neman hanyar tserewa,ya gane nufinta yayi saurin riqo hannunta jikinta ya fara rawa ya zauna yana kallonta

_have i done something wrong?_ ta gyada kai tana qoqarin kwace hannunta daga riqon da yayi mata

yace tor tsaya kigayamin menene,inba haka ba xamu fada kuma baxan sake fita dake ba sannan xan dauke game din danasiyo maki naje na kyautar…

ta soma share hawayen fuskarta

yace tor gayamin,ya zaunar da ita kan qafafunsa ke nake saurare

da kyar ta tsaida hawayenta tana kallonsa da manyan idanuwanta
tace _ar u a soldier_
yace _nooooo am not_waya gayamaki haka
tace _but i saw u in uniform today_
yace _not me ummy,its a dream_ kinyi mafarkine,
tayi shiru ta tsura masa ido alamar bata gamsu ba ya ajiyeta ya tashi yana fadin bara naje nayi wanka ummy
tace yaya xnje,
yace shikenan,
ta dauki pringles dinta tabi bayansa suka nufi part din xuhura tana zaune falo ranta a bace

ya dubeta shima fuskarsa a daure
yace madam xnyi wanka ko xaa taimakamin? batare da tayi mgn ba tashi fuuuu tayi cikin dakinta,yabita da kallo kafin ya juyo ga ummy
yace kizauna anan kijirani kada kije ko ina kinji, ta gyada kai tana kallon t.v ya fice

shiru bataga fitowarsuba sai tatashi tabi dakinda taga sun shiga ta zauna bakin gadon tana kallon yanayin dakin,cikin toilet taji motsinsu suna dariya suna wasa da ruwa ta tashi hrxataje sai kuma tadawo ta zauna tana cigaba da cin pringles dinta

tana nan xaune suka fito dukansu daure da towel ya rungumo xuhura a jikinsa bai taba tunanin xata shigo dakinba gabansa yayi mummunan faduwa lokacin da suka hada ido da ita

tsananin mamaki yasanya ummi bude bakinta hade da kai hannunta a bakinta tana fadin

lahhh ashema yan iskane…..!馃檴

*Pherty Novels*馃摎
[2:00pm, 7/30/2016] 鈽凞EENY鈽凷HOMAR鈽�: [5:00PM, 7/14/2016] Pherty馃帳馃懐: *MATAR SADIQ*馃拺

*Na fertymerh xarah*馃挐

*71 to 80*

Sanda suka shigo da sauri wasu sukayi kanshi wasu sukayi cikin gidan binciken abinda k faruwa

xuhura na tsaye hannunta aka sai hawaye ke kwanrowa a idanunta fadi take nashiga uku

suka kamashi suka fito dashi hr lokacin ummy na qanqame dashi taqi sakinsa yanayinta ma xai nunama a rude take tunda yau gata acikin sojoji amma bata tsorataba

sanda aka sanyashi mota ummy ta zagaya xata shiga motar taji wani furucin xuhura datace yau na bani na illata mijina da kaina *subutar bakine*

ta shiga motar aka fita dashi da sauri anan sauran sojojin suka shiga cikin gidan suna bincike sosai wai ko wani ya shigo tawata hanya yayiwa yallabai wannan rauni

captain jabir yace madam wai ya haka ta faru ko barayi suka shigo gidanne?

tayi shiru hade da xamewa nan qasa ta xauna dirshan hannunta daya akan kanta tana kuka sosai dai dai lokacin sojojin na qaraso

sukace bamuga wata alamar an hauro bafa akwai dai dalili ajira yallabai Allah yasa ciwonsa bayada nasaba da aikinmu

suka amsa da amin lokaci daya duk jikinsu a sanyaye……

Sanda suka isa asibiti hr lokacin tana maqale a jikinsa aka nufi *trauma accident an emergency* dashi, shigarsu keda wuya Dr.Merah ya shigo duba wani friend dinsa danayi accident jiya hanyarsa ta kaduna, suna hada ido da sadiq suka nufi juna cikin tsananin mamaki da farinciki suka rungume juna batare da maina merah ya damu da jinin dake xuba goshin sadiq ba

cikin murmushi yace long time, ashe akwai rabon xamu hadu

sadiq ya dafe goshinsa cikin qarfin hali
yace ikon Allah kenan prince, ina sarautarmu

maina ya tintsire da dariya ya juya yana kallon fadawansa

yace _a friend indeed_
ku gaida best friend dina a skul sanda muna pheonix bayan bilal

lokaci daya duk suka zube qasa suna kwasar gaisuwa, sadiq ya jinjina hr ynxu mulki da qasaitar tana nan ashe….tunaninsa ya katse lokacin da yaji ummy na cewa abokin yaya ni baxasu gaidaniba nima *matar sadiq* ce

duk suka tuntsire da dariya hr fadawan kai tsaye merah ya tsura mata ido kafin ya maida kallonsa ga sadiq

yace qanwarka x beautiful,inason kalar fatarta chocolate

sadiq yayi jim kafin yace yau kaizaka dubani kenan wannan raunin xafi yakemin sosai

merah ya yatsina fuska yana kallonsa
yace _sorry as i can see_ yana damunka zomuje likita ya dubaka kasan _my own is based on *cardiothoraxic*_

suna tafe suna hirar yaushe gamo hr suka iso inda likitan, ganin dr.merah da kansa yasa likitan yayi gaggawar amsarsa kai tsaye suka fara yimasa dressing hrda dinki sai da suka masa likitan na mamakin ko miye ya shige masa a goshi tabbas mai tsinine ganin ynda wurin yayi xurfi

duk inda likitan yayi ummy na biye dashi
tace dr. shi wannan me akeyi dashi, waye ya koyama allura,amma baxakayiwa yaya alluraba ko?sai dai anti xuhura _she x a wicked woman i hate her_ lokaci daya duk suka juyo suna kallonta cike da mamaki

likitan yace wacece xuhura ummy? hr yasan sunanta lokaci daya

tace matar yayace, tana dukana kuma tajiwa yaya ciwo

cikin tsananin mamaki da faduwar gaba
yace waye ya gayamiki xamewa nayi na fadi

tace but yaya meyas……….ya katseta cikin hanzari

_shut up ummy_ banason wannan surutun

hr lokacin merah bai tankaba yadai xuba mata narkakkun idanuwansa yarinyar tayi matuqar birgeshi

yace sadiq kabani aron ummy injewa affiya da ita _i knw she will be happy with sultan_

kafin sadiq yayi mgn tayi saurin make kafadarta hade da fadawa jikin sadiq

ni bazanjeba yaya
yace tor shikenan….ta dago tana kallon merah
tace abokin yaya xaka koyamin likita in gyarawa momina qafafunta, ingyarawa talatu teeth dinta danayi baqi sannan in dinkewa umma bakinta ta daina fada

gabaki daya office din na dauki dariya, merah ji yake kamar ya saceta, ynda take mgnr cikin kalar tausayima abin dariyane _cos she mean it da gske takeyi_

sanda akagama dressing din likitan hr mota ya rakasu shida merah badan komai ba sai dan ummy hr fadawan sunji dadin xama da ita, suna shiga motar ta kwanto a jikinsa hade da sanya hannunta abakinta tana sha ya sunkuyo ta kunnanta yace menene merah ya gayamiki a kunne

tayi murmushi _wai yace he lyks my childish_ yaya meyake nufi?kuma shine yasanyamin wannan xoben馃拲

ya cire xoben a yatsanta fuskarsa ba walwala yace kibari xn ajiyemaki kada talatu ta karba

ta jinjina kanta tana kallonsa kafin ta sanya hannunta a baki ta kwanta a qirjinsa…

kusan awa biyu sukaji kukan jiniyar motarsu da sauri aka hangame gate din tun kafin isowarsu, tashin xuhura yayi dai dai da shigowarsu, anayin parking duk suka qaraso suka bude motar sunayimasa sannu

sanda suka riqosa xasu nufi part din xuhura da hannu ya nuna masa part dinsu ummy kai tsaye suka wuce dashi

talatu na zaune taga shigowarsu dashi ta miqe tana salallami sai fadi take subhannallah meya samesa
[5:21PM, 7/14/2016] Pherty馃帳馃懐: sojojin sukace muma haka muka sameshi

yallabai me ya faru ne? akwai matsala idan oga yaji xaiga kamar bamu aikinmune hr aka shigo akayima wannan illar

sadiq ya dafe kansa
yace karku damu xamewa nayi na fad….kafin ya qarasa ummy ta tashi taja baya tana fadin

lah馃檴 yaya yayi qarya, a islamiya malam yace qarya na daya daga cikin alamomin munafiki

duk suka zuba mata ido, gabansa na faduwa yake kallonta cikin mamaki

yace nine nayi qarya ummy? kenan ni munafikine?

tayi shiru ta dauki tedy dinta ta haura sama tana waiwayensa sai da tayi nisa
tace yayaaaa, ya juyo yana kallonta
yace karkice komai pls ummy jeki kawai, ya kalli sojojin yace idan ta qara mgn ku kamata ku daureta, duk suka amsa da yes sir cikin murmushi tanajin haka tasha jinin jikinta tsoronsu yadawo jikinta tayi shiru tana kallonsu

yace su fice yanaso ya huta,kai tsaye suka sara suka fice,talatu tace meke faruwa saddiku meya sameka haka

yace wlhy xuhura ce duk saboda ummy

tace amma ko anyi yar banxa,so tayi ta illatakane kome?amma batayi hankaliba anan,

ummy dake tsaye tanaji ta sauko hannunta aqugunta
tace yaya meta jima ciwo dashi
yace kije ki xauna,wai meyasa bakyajin mgn ne ina ruwanki,

ta zauna gefensa ta daga kai alamar tunani馃ya zuba mata idanu yana kallonta kartaje ta caba masa wata mgnr
yace karkiyi mgn pls ummy banaso
tunani take a duk sanda suke kallo da faruq india film tana ganin boss na kashe mutane shima ana kashe shi,kenan duk mutum yajima wani ciwo shima sai anjimasa tunda tana gani a film in hakane xata ramawa yayanta tunda anti xuhura taxama boss itama mai qarfice,ta dubi hannunta馃挭馃徑tanada qarfi xata ramawa yayanta

ikon Allah ya kamasu basusan metake tunaniba kuma basusan dalilin ta na tayarda hannuntaba gani kawai sukayi ta tashi ta fita hr lokacin xuhura bata shiga sashentaba abin duniya duk ya isheta

ummy tayi tsaye gabanta hade da dora duka hannayenta a qugunta ta daure fuska kamar yadda taga sunayi a film, ta kira sunanta anti xuhura

xuhura ta dubeta da mamaki,bata ankaraba sai jin dutse tayi a goshinta gap, aikuwa xuhura ta saki qara

ummy ta juya xata fice saiga sojoji da gudu dauke da bindigarsu,tuni hr sadiq yafito dafe da goshinsa…….

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top