Mijin Babata Hausa Novel Complete

Mijin Babata Hausa Novel Complete

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Zaune take ta tisa kayan wanke-wanke gaba sai famar tunani take akan abinda yake faruwa tsakanin Babarta da mijin ta ita abin har mamaki yake bata irin yadda Babarta ta rufe ido sai soyayya takeyi da mijinta ko kunyar ta bata ji, duk abinda yake so zatayi ko a gabanta ne koda hakan baiyi mata daɗi ba, in dai shi zaiji daɗi to baruwanta da ita.

 

Kuma gashi har ga Allah yanzu burgeta abinda yake ma Babarta keyi, saɓanin kwanan baya da abin ke bala’in bata haushi, musamman idan ta dube mijin Babarta, taga ko ita yayi mata ƙarami da aure bare ace Mumy tah, amma yanzu duk ta daina jin tsanar da take mishi a zuciyar ta.

 

Tana cikin wannan tunani ne taji salamarshi, da sauri ta dawo duniyar tunanin da ta tafi cikin hanzari ta ƙarɓa mishi sallama haɗi da tashi ta ƙarɓi kayan da ke hannunsa jiki na karkarwa, tunda ta tashi ya kife ta da ido yana kallon yadda take tafi komai na jikinta rawa yake lokaci ɗaya ya rufe idonsa yana tunanin wani abu a ransa.

 

Yana cikin haka sai ga Babarta ta fito cikin ɗaki sanye da wasu riga da siket na atamfa, waɗanda suka kama jikinta sosai suka fito da sifar jikinta, tayi kyau iya kyau idan ka ganta zaka rantse da Allah ba ita bace mai wannan budurwar ba, ƙofar ɗaki ta tsaya tana kallonshi cikin so da ƙauna, shikuma tsaye yake waje ɗaya yakasa gaba kuma ya kasa baya, kallo ɗaya tayi mishi ta gano cewa so yake tazo ta tarbeshi, kuma tabbas idan har bata zo ba, tabbas bazai shiga ɗakin ba, ita kuma da kunya ace taje ta tarboshi gabsn ƴar ta, amma ya ta iya dole sai taje ta tarboshi, dan tasan ida bata jeba zaiyi zuciya yayi tafiyarshi kuma shi da dawowa sai tasha wuya, tana kaiwa ƙarshin wannan tunanin ta fara ɗaga ƙafarta a hankali cikin jan hankalinshi har ta kai gab dashi, tunda ta fara ɗaga ƙafa ya sauke wata sassanyar a jiyar zuciya, kana ya kifeta da ido yana mata wani kallo kamar ya haɗiye ta.

 

Tana ƙarasowa gab dashi ƙamshinta ne yayi masifar bugun hancinsa har ta buɗa baki zata gaisheshi cikin azama yayi saurin jawota jikinshi haɗi da haɗiye bakinsu waje ɗaya, dai-dai wannan lokacin Hansa’u ta ɗago idonta sukayi ido huɗu da mijin Babarta, aikuwa yana ganin haka yayi sauri ƙara shigar da bakinshi cikin nata yana mata wani kiss mai kashi jiki.

 

Ita kuwa tana ganin haka tayi saurin kwar da kanta ƙasa ta fara wanke-wanke jiki na karkarwa.

 

Aikuwa yana haɗa bakinsu waje ɗaya jikinta ya ɗau karkarwa, lokaci ɗaya ta manta da ƴarta na kusa da ita, shikuwa yana ganin haka ya cigaba da kissing ɗinta son ranshi har ya kai da ko tsayowa ta gagaresu, ba kunya ba tsoron Allah ya ɗauketa yayi ɗaki da ita, duk abinda yakeyi yana kallon ƴarta tagyafin ido.

 

 

************

 

Tun a ƙofar gida ta ɗaura hannu a kai tafara ihu tana faɗi,

 

‘Wallahi bazan koma ba, ko da Babata zata ƙasheni”.

Haka tariƙa faɗa har tashigo cikin gida.

 

Babartace dake kwance tana saurarin rediyo can taji muryar ƴarta, cikin hanzari ta tashi tafito ɗaki, dai-dai lokacin da ƴar ke ƙarasuwa cikin gida.

 

Inna Rabi ce da Inna ladi dake zaune tsakar gida ne sunan ganinta suka buɗa baki tare suka ce,

 

“Sababba, ina dawo hutun da aka saba?”.

 

Alhaji Abu ne yafi cikin hanzari saboda yaji kamar ana hayaniya, Hauwa ya gani tsaye sai sharar hawaye take, lokaci ɗaya yaji wani sanye ya rufemishi zuciya dan haka cikin hanzari yace,

 

“Hauwa lafiya kuwa kika tsaya ki ƙarasu ciki ɗaki mana…..tun bai rufe baki ba sai Babarta tace,

 

“Wallahi ba a gidannan ba, saboda nagaji kullum itace da tayi faɗa da miji sai ta ɗauro kaya akai tace tazo yaji, gaskiya nagaji sai dai ta koma gidan ubanta?”.

 

A harzuƙe Alhaji Abu yace,

 

“Wato kina nufin ni ba ubanta bane, to wallahi ba inda zata je nan gidan zata zauna kuma wallahi kowace daga cikin ku tagaya mata wata magana wadda bata da daɗi wallahi sai tabarmin gidana”.

 

Ya kai ƙarshin zanci rai a ɓace.

 

Duban Hauwa yayi yace, “zo ƙarɓi ga makullin ɗakin can nawa da ban cika shiga ba ki zauna har mijin naki yazo”.

 

Inna Rabi da Inna Ladi ne su dube juna dan bawanda Alhaji ya taɓa yarda yashigar masa ɗaki amma ace a gola yabari tashiga ɗakin.

 

 

Baki ta washe haɗi da karɓar makilli tashiga abinta sai murna take, daman tana so ta haɗu da samarin ta shiyasa tayi yaji, dan tabbas tasan mijin Babarta ne kawai zai taimaka mata ta haɗu dasu kuma itama sai ta taimakeshi…….

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

_Kuci gaba da kasancewa dani domin jin yadda zata kaya, ina yayi muku daɗi muci gaba idan kuma saɓanin haka kowa ya huta_

 

*SHAFI NA UKU*

 

 

Domin samun littafan Hausa guda 10000 masu dadi se ku danna nan

A hakali ya kwanta batari da ya motsa ba bare har ta farka, hannu ya ɗauko a hankali ya fara shafar kanta har izuwa sassan jikinta, a hankali ta fara miƙi alamar zata tashi, cikin sauri ya janye hannusa a hankali ya tashi ya bar ɗakin kafin ta buɗe idonta, ita duk atunaninta mafarki ne takeyi aikuwa koda ta farka da wata muguwar sha’awa , wayar ta tajawo taga dare yayi sosai dan haka ta fara tunanin mafita da ita har ga Allah bazata iya bacci a haka ba, shiyasa wani lokacin bata son tayi yaji saboda tasan kanta da jaraba, haka dai tayi ta tunani bata samu mafita ba dole yasa tayi kwanciyar ta, can bacci ya fara ɗaukar ta sai taji kamar ana shafar jikinta, bata wani mutsaba saboda bata son a daina abinda ake mata, shiko Alhaji Abu yana gani taki farkawa ya ƙara azama wajan abinda yake mata, sosai suka shiga wani hali har ya manta cewa wace yaki tare da ita, sai surutai yake mata, ita kuma a dai-dai wannan lokacin natsuwa ta zo mata dan haka cikin hanzari ta janyeshi daga jikinta haɗi da faɗin,

 

“Wazan gani ɗaki na?”.

Ta faɗi haka haɗi da hasku masa fitila.

 

Lokaci ɗaya jikinshi ya fara karkarwa haɗi da tattaru kayanshi yana sawa, kana ya buɗa baki yace,

 

“Daman nazo ne na sanar dake abinda mijinki yace, to koda nazo kinyi bacci shine bansan lokaci da na kwanta ba wajan natasheki, wallahi ni bansan ma nayi ba, dan Allah ki rufamin asiri wallahi gobe duk yadda zanyi sai nasa mijinki ya baki takardar saki”.

 

Ya faɗi haka jiki na karkarwa.

 

Dubanshi tayi sama da ƙasa kana tace,

 

“Ni Baba mizanyi da kai, yanzu duk wani abu najim daɗi wanda ke jikinka ya mutu, ko su Inna maneji ne sukeyi da kai bare ni sabon jini, kuma ni yara nake so masu jini aji waɗanda zamu ji daɗi dasu, kai bari ma kaji abinda yasa nabar gidan mijina kuma uban ƴaƴana saboda naga ya fara tsufa kuma ni yanzu sabon jini nake so waɗan da basu wuce shakara ashirin ba, to kai ko ai ko mijina ya fika bare har kasa ran zan buɗe maka ƙafa, amma duk da haka kai ɗan duniya ne, dan ba abu kaɗan ke sa nasamu natsuwa ba, amma kai gashi ko ina ba’aje ba naji natsuwa ta zomin, amma karka damu idan ka amsumin ta kardar saki wajan mijina zan yadda ko wasanni ne muriƙayi ai ko a haka aka tsaya zaka rage ko?”.

 

Ta faɗi haka tare da kanne ido ɗaya.

 

Baki ya washe kana yace,

 

“Sosai kuwa ƴar albarka, ai nasan ki da jaraba tun bakiyi aure ba bare yanzu daki kayi aure”.

 

 

“To naji yanzu tashi kabar ɗakin nan kuma gobe kayan tea nake so a sayo min”.

 

Tashi yayi haɗi da faɗin,

 

“Karki damu gobe za’a sayi miki harda Babarki itama zata ci albarkar ki”.

 

Murmushi tayi yana fita ta rufe ɗaki tayi kwanciyar ta hankali kwance.

 

Koda gari ya waye Hauwa tayi wanka ta fito tsakar gida ta aza kujera ta zauna haɗi da kunna waya tana saurarin waƙoƙi haɗi da dage ɗan kwali duk wanda ya wuce tana masa kallon mai saman ruwa.

 

Tana cikin haka Inna Rabi da Inna Ladi suka fito dan su ɗaura ɗumame yara suci sutafi makaranta, kallo ɗaya sukayi mata suka kauda kai, saboda yanzu da sun mata magana Alhaji nacewa su bar masa gidanshi, tana zaune aka kammala ɗumame har Babarta tafito ta ɗeba nata, yara na tsaka da ci sai ga Alhaji Abu ya shigo da leda a hannu, yana ganin Hauwa ya washe baki haɗi da ƙarasawa wajanta ya miƙa mata ledar, yara na ta gaisheshi amma bai jisuba har sai da ya bata ledar kana ya ɗago yace to ya amsa su daina gaisheshi hakan.

 

Cikin murna Hauwa ta karɓi ledar kana ta buɗe ta duba, baki ta washe lokacin da taci karo da biredi da masar kwai da tea kulle ga leda fara, godiya tayi masa haɗi da kashe masa ido, shiko sai wasar baki yake yana faɗar

 

 

“ƴar Babarta”.

 

Tashi tayi ta ɗauko kofi da faranti ta zube ta fara shan abinta yara sai kallonta suke suda iyayensu, ita kuwa Babar Hauwa ranta ne ya ɓace sosai da wannan abu da Alhaji kemata shida ƴarta.

 

 

 

******** Saida ya ciyar da ita har sai da ta ƙoshi sannan yace ta kunna masa tv kallo yake so yayi, tashi tayi ta kunnan masa tv yagaya mata tashar da zata samishi, aikuwa tana sawa dai-dai lokacin da ake wani fim na isakanci, dan ba abinda ake in ba lalaci ba da taɓi taɓi ba, jawo tayayi ta dawo saman jikinshi kuma gashi lokacin ruwa ake kamar da bakim ƙwarya, Hansa’u naganin haka ta tashi har ta kama hanya zata bar ɗaki dai-dai lokacin da akayi wata tsawa wadda ta gigita ta, aikuwa bata san lokacin da ta faɗa jikinsu ba, lokaci ɗaya wani abu ya ziyarci sassan jikinta, kasa tashi tayi sai da Mumy ta tayi sauri ta tureta ta faɗi ƙasa kana tace,

 

” wannan wani irin iskanci ne ke damunki da zaisa ki faɗo saman jikinmu?”.

Ta faɗi haka cikin kakkausar murya.

 

Hansa’u mutuwar tsaye tayi dan har wannan lokaci bata daina jin wannan abu na tafiya cikin jikinta ba.

 

Mumy da taga Hansa’u sai kallonsu take, aikuwa lokaci ɗaya ta ƙara hasala, har ta buɗa baki tayi magana sai yayi sauri ya haɗe bakinsu waja ɗaya, daga baya ya ɗau Mumy suka tafi bedroom bawani ɓata lokaci Hansa’u ta fara jin ihun su, ranar haka suka kwana suna ihu ita kanta a ranar batayi bacci ba..

 

Koda gari ya waye ta makara, amma duk da makarar datayi ta riga su Mumy tashi dan har ta haɗa abin kalaci basu farka ba, gyara gida tayi sannan ta koma ta kwanta amma basu tashi ba, ta jima kwance sannan suka tashi, tare suka fito sukayi wanka sannan sukayi sallah kana suka ci abinci.

 

Bayan sun kammala ne ya dube ta da kyau kana yace,

 

“Baby kuɗi nake so, kinsan za’ayi aurin auta kuma komai ban bayar ba yanzu haka”.

 

Ya faɗi haka cikin kashe muryar haɗi da jawota jikinsa.

 

Ashe gwaɓe tace,

 

“Tau Baby kamar dubu hamsin zasu ishe ka?”.

 

Sai da yaɗan ɗau lokaci kana yace,

 

“Bani hakanan zanyi maneji”.

 

Tace,

 

” tau idan nasamu ƙari zan ƙara maka, yace taje ta ɗauko masa, bayan ta ɗauko masa ya ƙirga yaga sun cika cika cif sannan ya shirya ya bar gidan, ya ɗan jima da barin gidan sannan na tashi, baki na wanke sannan nayi kalaci kana nazo wajan da mumy ke kwance na gaishe ta, da sakin fuska naga ta karɓa, dan haka na samu waje na zauna kana nace,

 

“Mumy dan Allah ki ƙoƙarta wannan hutun na koma makaranta, wallah duk abokaina sun koma ni kaɗaice”.

 

Fuska ta haɗe kana tace,

“Hansa’u in har ba ɓacin raina kike son gani ba, to daga yau kar nasaki jin kinyi min zanci wata makaranta inhar ba islamiya bace…..tun bata rufe baki ba Hansa’u tace,

 

“Mumy dan Allah kibarni koda secondary school na kammala”.

 

Ta faɗi haka idonta taf da hawaye.

 

Cikin hargowa Mumy tace,

 

” wallahi ni ban da kuɗin da zan bayar ki koma makaranta, amma idan kina dasu tunda kina son makarantar kina iya komawa da kanki, amma kisani wallahi nirata biyar bazan bayar ba”.

 

Tana faɗar haka ta tunkuɗe Hansa’u kana ta bar wajan rai ɓace, ya zata bar Hansa’u ta koma makaranta ko Baby yace idan ta bar Hansa’u ta koma makaranta can zata haɗu da ƙawaye su lalatamin ƴa, ko basu lalatata ba malamai ma zasu lalata ta, musamman idan suna kallon kirar jikinta…..

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.