Mijin Yayata Hausa Novel

Mijin Yayata Hausa Novel

 

 

 

 

 

 

 

 

Alhaji kabir Dan garin gombe ne kamar yadda matarsa haj.maryam itama yar cen ce.

 

Aneesah Hausa Novel

 

Yaransu Uku Hamra wacce Allah yayi mata rasuwa sai Irfan da kuma qanwarsa suhaima wacce 2016 ta kammala ss3 dinta shikuwa Irfan SOJA ne me ji dakansa budurwarsa daya khaleesat ya sota sosai amma daga baya iyayenta suka rabashi da ita suka bama wani Alhaji ita.

 

Mijin Yayata

Sonda yake ma khaleesat ne ya hanasa syy da wata..mum kuwa fama take dashi kullun amma yaqi dad ma yayi yayi amma yaqi jinsa dan haka mum ta yake shawarar zataje gombe ta dubo masa YARINYA.

 

Mijin Yayata

Astsarin mum batason wacce tayi boko hartakai degree indai mace tagama secondary toh agidan ta ta qarasa degree din Amma ra’ayinta yasha banban Dana Irfan Dan shi cikakkiyar yar boko yakeso sosai yafiso yana aiki matarsa ma na yi.

 

 

 

lkcin da yake tare da khaleesat shi yabiyanata kudi tacigaba sa karatu Wanda take karantar law hakan yasa yaji dadi sosai da sosai kuma takeson khaleesat.

 

A shekararta ta karshe ne na gama makaranta iyayenta suka badata ga wani attajiri alhaji ibrahim.

​

 

 

Name: [ MIJIN YAYATA HAUSA NOVEL]
File Type: Download Novels as .TXT .PDF .DOC .HTML
Uploaded By: www.mynovels.com.ng
Category: Hausa Novels Documents
Tags: Hausa Novels Documents, Hausa Novels Books, Complete Hausa Novels
Novel Price: Free
Last Modified: November, 2021

 


See also  Mijin novel hausa novel complete

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top