Muradin Zuci Hausa Novel

Muradin Zuci Hausa Novel

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Muradin Zuci Hausa Novel

*MURADIN ZUCI…*💘

“`romantic story“

 

*MRS SADAUKI *

 

 

“`GA MASU BUƘATAR BOOKS ÆŠINA NA KUÆŠI ZA SU IYA YI MIN MAGANA TA WHATSAPP +22795045822 AKWAI RAGI GA WANDA YA SAYI BIYU LOKACI GUDA,TOBY ÆŠAN DAMBE DA BANGO NA BUÆŠE BONUS GA MAI SO ZAI BIYA 200 A MAIMAKON 300“`

 

Page 1-2

 

 

 

Kwance yake bisa ɗan madaidaicin gadonsa na ƙarfe daidai kwancin mutum ɗaya,hannun shi riƙe da malheci yana fifita domin kore gumin da ke feso mashi.Kwanciya ya gyara ya ɗora hannun shi bisa lafiyayen ƙirjin shi mai yalwatacen gashi, ya na shafa sa har izuwa shafafiyar mararsa yayinda idon shi ke lumshe kamar mai barci.

 

 

Jikin shi ne ya bashi kamar ana kallon shi hakan yasa ya buɗe ido, tsaye take bakin ƙofa ta leƙo ta jikin labule tana ƙare mashi kallo tun daga santala-santalan cinyoyin shi masu ɗauke da gashi baza-baza har izuwa ƙirjin shi mai yalwar gashi kamar wata ciyawa ya kwanta luf.

 

Karin wasu littafai da zaku so

Powered by: www.mynovels.com.ng
Rumtse idonta tayi ganin ya miƙe da azama wanda hakan yasa mazantakar shi kaɗawa kasancewar gajeran wando ne kawai jikin shi.

 

 

“Wane irin hauka ne ki shigo min É—aki babu sallama?ke wai tukunna ma uwar mi kika zo yi ba nace ki shafa min lafiya ba? Fitaaa !!!!”ya faÉ—a cikin É—aga murya yana nuna mata hanyar waje da yatsa.

Maimakon ta fita kawai sai ta ida shigowa tana mai fashewa da kuka “FARUK ka bar yin haka please duk lokacin da kake faÉ—a da fushi guguwar sonka Æ™aruwa take a raina”kallon bakida hankali yake mata kafin yace “FARHAT ki shiga hankalin ki ban son iskanci ni sa’an ki ne da har zan maki magana ki Æ™i bi?nace ki fita”ya faÉ—a amman awannan karin ya É—an sassauta murya,Æ™arasowa tayi dab da inda yake tace “toh zan tafi amman dan Allah ka so ni ko da É—an kaÉ—an ne kaji?Allah ina maka son so “ta faÉ—a tana kallon cikin idon shi ba tare da shakkar komi ba kamin ta ajiye wani É—an Æ™aramin nounous(Teddy) mai sarkaye da makulli.

See also  Maraicina Hausa Novels Complete

 

 

Bin ta yayi da ido yana mai kallon yadda Æ™ugunta ke kaÉ—awa ta jikin doguwar rigar da ta saka wacce ta matseta sosai,ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon inda ta ajiye makulin ko bata gaya mashi ba ya san makulin mashine ne🏍️.Fitowa yayi waje ya tsinkayi h kalar babur sabo fil cikin ledar shi,Æ™arasawa yayi murmushi É—auke da fuskar shi ya haye babur É—in.

 

 

 

💕💕💕💕💕

 

 

*UNIVERSITÉ ƊAN DUKO DE MARADI* ɗalibai ne ke ta shawagi a ciki wasu na shigowa wasu na fita yayinda wasu ke taɓa hira gungu-gungu.

 

 

 

Ƴan mata huɗu ne kyawawa,tafe suke suna cin abinci a leda tamkar wasu yara in ka fidda ɗaya wacce kanta ke ɗuƙe ledar abincinta ga hannu.

 

Gungun wasu samari suka kawo wanda ke dab da ajin su,muryar da suka tsinkayo yasa duk suka tsaya yayinda fuskar É—ayan ta fafaÉ—a da murmushi “chérie shine kika fita ba tare da kin nemi izini na ba ko?”wani É—an farin saurayi ya faÉ—a yana mai Æ™arasowa kusa da ita “BASIRA ki tardo ni classe dan hirar ku ba mai Æ™arewa ba ce kamar wasu mata da mijin na gaske”É—aya daga cikin Æ´an matan ta faÉ—a su kuma sauran suka yi dariya tare da wucewa.

 

 

“Ya zaman sa idon ne har kun fara tun yau?”ta faÉ—a tana É—an hararen shi, murmushi yayi yace “matata na gaya maki babu wani sa ido da muke kawai hira ce muke”

“Toh Allah ya sa mu tafi ka rakani aji tunda ka kore min Æ™awaye”bag É—inta da ke sarkaye da kafaÉ—a ya amsa kafin su doshi aji.

See also  Alkalamin Kaddara Hausa Novel

 

 

Ganin shigowar su yasa aka É—auki ihu ana “mijin hajiya Abdul mijin hajiya”ko ci kanku bai ce masu ba sai ma dariya da yayi tare da zaunawa kusa da ita suka fara cin dambu da ta sawo har suka cinye tare suka sha ruwa…

 

 

 

 

“BASIRA ni fa gani nike kamar dagaske ABDUL son ki yake”JAMILA ta faÉ—a tana kallon ta, murmushi tayi tace “babu wani so juste nous sommes des amis intimes ne kin fi kowa sani tun collège (,secondry)muke classe guda da shi har muka zo nan kinga doli mu saba da juna”BASIRA ta faÉ—a tana lalubo kuÉ—i daga cikin jaka ganin an kusa kawowa gidan su,a bakin É—an madaidaicin get É—in su mai adaidaita sahu ya tsaya ta biya shi harda na JAMILA tayi godiya suka yi sallama…

 

 

 

 

💕💕💕💕💕

 

 

 

Sanye yake cikin riga da wando na Indou farare ya ɗora jan ƙyale a wuya (cache cou) fitowa yayi yana mai ɗaura agogo a hannu kamin ya ƙarasa ƙofar ɗakin maman wanda yake ɗan nesa da nashi ,sallama yayi ta amsa hakan yasa ya shiga tun daga nesa take ƙare ma tilon ɗan nata kallo kyakyawar Chocolat coulor ɗin shi sai sheƙi take kayan ba ƙaramin karɓar shi suka yi ba.

 

 

Turo baki yayi gaba yace “Maman gaishe ki fa nike amman kallona kawai kike ko ban yi kyau ba?FARUK faÉ—a yana mai cire takalmin Æ™afarshi ya tako bisa tabarmar da aka shimfiÉ—a a tsakar falon wadda mamar shi ke zaune.

 

 

“Kayi kyau sosai kamar Amita Bacha na Indiya”Maman ta faÉ—a tana murmushi kafin ta fara motsa damamar furar da ta sha nonon shanu da Æ™anÆ™ara ta turo gaban shi.

 

 

See also  Cikakken tarihin Abale Daddy Hikima

Tanƙwashe ƙafafun shi yayi har yanzu murmushi bai fita daga fuskar shi ba na yabon kyawunsa da maman tayi,sai da ya sha ya ƙoshi sannan ya fiddo moton da FARHAT ta kawo mashi jiya.

 

 

Saurin fitowa Maman tayi jin Æ™arar mashine cikin gidan su,tsaye tayi shaye da mamaki ko kafin ta Æ™araso FARUK har ya fita a tsiyace addu’a tayi mashi ta koma É—aki tana mamakin yaushe ya sayi moto.

 

 

 

*I.S.B* can yayi tsinke yadda ya shigo a tsiyace yasa duk idon kowa ya dawo kan shi,wasu na yaba burgar shi yayinda wasu ke tsine mashi “wlh da ace a farin namiji ya fito da Æ´an mata sun shiga uku diba ki ga wani irin shiga da yayi sai kace wanda ya fito daga India mtsw…”wata ta faÉ—a tana mai kallon shi ta kusa da ita ta karÉ“e da cewa “ai kam sun mashi kyau kuma a haka coulor É—in shi tafi ta fararen mazan”,”ni kam sajen shi ke burge ni da gashin da ke kwance a Æ™irjin shi,shiyasa nafi so yayi shigar Æ™ananun kaya ta yadda zan dinga ganin komi”wasu gungun Æ´an mata ne ke gulmar shi.

 

 

 

 

Tun daga nesa ta kafe shi da ido duk takun guda da zai yi sai zuciyarta ta buga,Æ™amshin turaren shi sai Æ™ara dosota yake lumshe ido tayi tana mai jin daÉ—i har Æ™asan zuciyarta.Iskan da taji an hura mata a ido yasa ta buÉ—e su tarau kyakyawar fuskar mai zagaye da saje tayi mata maraba ido cikin ido suke kallon juna kafin ya gota ta ya wuce yana mai cewa “ki rinÆ™a adana maitarki dan ta fara fitowa fili”wata wawuyar ajiyar zuciya ta sauke tare da waigawa tana mai kallon takon shi na Æ™asaita,jin an wani fizgota da Æ™arfi yasa ta dawo da hankalinta , fuskarsa cike da É“acin rai kafin ta samu damar magana ya sharara mata mari tare da nunata da yatsa “last warning wlh ko kallon shi naga kin sake yi sai nayi Æ™asa-Æ™asa da ke na sa a É“atar da shi “NUR ya faÉ—a yana huci……

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top