Hausa Novels

Sanin Gaibu Sai Allah Hausa Novels Complete

 SANIN GAIBU

na maman ahmad

Bismillahir rahmanir rahim. 

Wato yau takama ranar monday go slow ne yahadu ma aikata sunason zuwa qurin aiki gashi sojoji suntare hanya can na hango wani mutum sanye da kakin soja idon nam yayi jajir shimadai inaga office yakeson zuwa wanda bazai wuce shekaru 32 ba yana cikin motarsa kirar morano baka nayi mutuwar tsaye nima danwga yafito motar fuskar nam ahade babu alamun wasa

Shiya hanani bayyano muku kyansa mutanen gurin duk kallon yakoma gareshi taku yake kamar wani zaki amma duk da haka abin yamasa kyau fari tas dogo badhida jiki sosai tsayawa infadamaku kyansa bata lokacine wasu yammata nagani su biyu a mota dayan tahurama dayan iska a ido ke khairat wannan wane irin zubarda ajine haka kintsaya kina kallon mutun kamar wanda yaga rotik rosha 

Khairat tace anisa wlh tallahi wannan yafi rotik roshan kyau ke in takaice maki wlh bantava ganin namiji maikyau da daukar hankali kai komai ma irin wannan anisa tace to wlh garama kinmayarda yahunki dan wannam bazai taba saurarankiba kuma shi dakike gani mace bata kabansa dan wayanda suka fiki iskanci da wayewama sun gwada basu samu saa ba wlh ke intakaice maki wannan uztazne ba irin mazannsn bane wayanda kikemasu dabaru kina amshe kudinsu bane idan zaki tuna nasan kinajin anafadin khaleed khabeer gidado ko?

Khairat tace ehh nasani anisa tace to shine wannam khairat to wlh kowaye shi sana dandani zumarshi idan banyi haka kicanzamin suna ni khairat toh fah tsawarda da khaleed yabugama sojojinne yadawo damu gurin dasuke what d hell u guys are doin here? Jiki narawa suka saramashi sir wlh bamusan kananamba sorry sir dan bakusan inanamba shine kuke wannam iskancin to duk mutanen dakenam su dabbobine dazaku tsayarda mutane kunsan uzurin kowane anan

To wlh sai kungane kurenku zamu hadu a barack fuuhhh yajuya nandanam naga sojoji nazufa suna bada hakuri amma ko kallonsu baiyiba yakoma mota khairat naga ancire gyale ansa hijab har kasa tafito mota tayi wurin motar khaleed assalamu alaikum yallabai ya amsa sallamarta da sakin fuska dama nazone naima godiya dabadon kaiba yau da bazan samu nakaima marayunnan sadakaba nagide da bakabari ladan yau yawuceniba yace nop kada kidamu allah zakiwa godiya saida yaji anatamai hon sannan yamata sallama yayi gaba yana tunanin matakin dazai daukama sojojinnam ita kuma ta koma mota

Anisa tace what do u think u are doin hahahaha ke yanzu bakigane menake nufiba wlh wannan gayen yatafi da imani na da ina magana dashi jinake jamar narungimishi har yasa naji ina bukata varima inkira alhj inji inda yake kozandan ji dama wlh kota galin kaka saina sameshi naji yanda abin nashi yake anisa tace shegiya bariki wlh wannan yafi karfinki dan ke baki isa kisashi zinaba eh naji ban isa insashi zinaba amma na isa insashi yasoni kuma ya aureni daga baya innaji abinda nakesonji sai inyi gaba koya kikagani suka tafa suna dariya nikuma nace allah yashirya

Khaleed nagani a office din genaral wato oganshi yana masa bayanin abinda yagani daxu suna tattaunawa dashi yanda zasu kunnawa matsalar wayar khaleed ce tayi kara yaga dad dinshine dasauri yace eccuse me sir, yace nop u can answer ur call, hello dad dayan bangaren dad yace son were are u? Am in d office dad any problems dad yace no ina airport ne kuma banason mum dinka tasan nadawo bcos I want suprise her dan ina tare da sister inkane khadeeja takare exams inta so dananaje america sai nabiya india nadaukota khaleed yace dad just give me 15 minute I will dere ok son I will b waiting.  

Khaleed nazuwa airport yayi hufin kanwarsa wanda yayima khairat ciwo dan tunda khaleed yafito office take biye dashi  tana gani wani dattijo wanda baiwuce shekara 55 ba taha yanda sukayi kama da khaleed yasa tagane babansane saitace dis is d ryt time to start my mission tana gani sunkamo hanya zuwa mota itama tafara tafiya tana wayar karya dagangan ta bankade khaleed wayanta yafadi yafashe khaleed yadago yakalleta yanason yatuna a ina yaganta bayan nam takatsemai tunani yallabai soja kayi hakuri ina saurine banganiba tanacwani make murya kanar ta kwarai sannanne yatuna inda yaganta yacs nine da bada hakuri ai nida namaki barna ganin kawai nayi yana cire layinsa yamikamata wayarshi tace gaskiya bazata amsaba sai yanuna mata bacinransa sannan takarba tace nagode tawuce shikuma kamar wanda aka dasa yabita da kallon yana yaba hankalinta da kyawunta da khairat akwai diri ammafa acuci maza nikuma nace su khaleed kodai anfada tarkone dad ne yace son kaifa muke jira sry dad suka shiga mota sai gida.

 3:35  SANIN GAIBU

               5-10

na maman ahmad

Suna isa gate sukayi hone maigadi yabudemusu sunayin parkin khaleed ya budema dad kofa yafito suka fito zuwa cikin gida khaleed ne yafara shiga da sallama mum ta amsa da cewa yaakayi yau kadawo dawuri ko ba aikine yace eh baki mukayi shiyasa nadawo mum to ina bakin suke naga kai kadai yace bari ince su shigo yana bude kofa saigasu dad mom tace khadeejah alhj shine ko fada bazakuyiba haka kurum gaskiya banji dadiba 

Khadeeja to hajjaju ko hugging dina baza aiba antsaya ana mita gudan yar auta bazaaiba din tunda wa kika gayawa zakizone dazai maki oyoyo khaleed yace yaudai munganku keda autanki mom tace kaikuma dansa idi autaba zonam khadeeja tasheka suka rungume juna mom nayi missin dinki sosai wlh aunty   balkisu nagaidaku itama taso zuwa so aikine yariketa   tace auren yaya kahaleed zatazo mum tace she kuwa tanada aiki don wannan kila inaga bazaiyi aurenba yan mata harnam suke zuwa amma yaki kula ko daya dad da yake tsaye bakin kofa anmanta dashi yace ni dana bama zaika shekara nan gaba baiyi aureba danni yau naga surukata a airport

mum tace kukukasani nidai suruki nake jira ba surukaba khadeeja tace wane surukin kuma bayan mijin aunty balkisu kuma mom tace auta mijinji ne surukina ni khadeeja tace kai mum dawata magana nifa bayanzu ba sai naqare karatuna hum yar nema sai kin kare amma kina soyayya dad yace kai ysowowarnan akwai sa ido a ina kikaga tana soyayya acam indiyan ko a ina koma inane aidabatayiba da bazan fadaba to dawa take soyayyan mom tace ina dan amina kawata wanda ke aiki a indiya dr ismail khadeeja cikin zuciyarta tace naboni waya gayawa mum zancen nida ismail mom tace dake nake magana auta karyane bakwa soyayya khadeeja tarufe fuska tayi dakinta da gudu 

Mon tace aminace take gayamin wai ismail nason anemamashi auren khadeejah dad yace masha allah yaron yanada batsuwa sosai kuma ga addini baruwanshi nayi murna kuma dagani itama tabaso mom tace saura kai kwauro don kawuce tuzuru banga me kake jiraba in rainin hakaliba kadubi abdul abokinka har mayarshi tahaihu ga kaninshi nam ismail shima auren yakesin yi amma kaiko budurwa bakada dad yace gaskiya son nabaka 1month kafitarda mata koni namaka kanajiba khaleed yace dad wlh banida amma zan nema karma kanema kaga ikon allah wayar khaleed ce tayi kara yaga new number yatashi yayimasu dad sallama yafito mum nakara jaddada mishi maganar dad khaleed kabadaya yarasa mekemai dadi wayarshice takara ringin yaga numbar daxuce yadaga abisa tsarinsa yayi sallama daya bangaren aka amsa yallabai soja ina wuni nakirane inkara godiya I hop banyi laifiba nakira bada orda ba khaleed yayi murmushi yace bakomai hjy khairat basai kinyi godiyaba tace yallabai yace basunana yallabaiba khaleed khabeer gidado khairat tace gaskiya yaya khaleed sunan yayi dadi kaga banida yaya namiji ko zan iya kiranka yayaba pls khaleed yace ba matsala kanwata can khairat tace yayana zan barka domin lokacin islamiya yayi yaji dadinjin  hakan yace to ayi karatu dakyau tana aje wayar suka tafa itada anisa tace shegiya kin iya abin wlh

Maman khairat ce tashigo to yan rainin wayo aisai kutashi zuwa islamiyya suka tashi da hijabaiyensu kamar dagaske suka wuce mama nasamusu alvarka suna fita suka cire hijab sukace saimu masu FUSKA BIYU suka sheke da dariya nikuma nace allah shirya.

 3:39 SANIN GAIBU….

na maman ahmad

                    10-15

Waiwaye akace adon tafiya shin wanene khaleed khabeer gidado

Asalin mahaifinshi alhj khabeer gidado haifaffen garin adamawane wanda fulanine na usuli mahaifinshi mallam gidado bawanda basanshi a garin adamawaba yanada mata biya hjy aisha itace babba sannan hjy maimuna wanda itace mahafiya alhj kabeer shi kadaine ke gareta wanda hjy aisha nada yaya uku duk matane saboda hakane suka dauki tsanar duniya suka daurawa maimuna da danta kabeeru aganinsu mallam gidadi yafison kabeeru bisaga yayanta tunda shine namiji alhj kabeer nada shekaru shabiyu a duniya mahaiyarshi tarasu baa dadeba shima malam gidado rai yai halinsa wanda sanadiyar bakincikin hjy aisha ne yabar duniya wanda shi yansan itace takashe mai mata wato maimunatu bayan rasuwarta kuma suka riga bawa kabiru wahala iri iri kafin rasuwar mahaifinshi yabashi kudi yace kabeeru ga wannan nasan ni bazankai wani lokacinba kuma zamanka anan gidan bazai yuwuba dan nasan halin aisha kaje ka kama sanaa duk inda kaje albarkarmu nida mahaifiyarka nanann tare dakai kuma kaji soron allah a duk inda kake haka kuwa akayi yatafi da kudin da mahaifinshi yabashi yafara saida yan atamfofi da takalma a garin kaysina haka ratuwa taci gaba kudi ko ta ina shigowa suke har yafara fita yana dauko kaya a wani zuwa da yayi sudan ne yahadu da nahaifitar khaleed wato hjy rabi yar sudan ce wadda kyawunta har yawuce kwatance shima dai alhj khaberr ba abyaba dan kunsan fulanima ba abaya ba haka suka sasanta kansu har sukakai ga aure sunfara zama agarin katsina dagabaya suka dawo garin abuja

Garin abuja bawanda baisan alhj kabeer gidado kai koina a kasarnan ba inda baa sanshiba sunada yaya uku balkisu itace babba sannan khaleed da autarsu khadeejah wanda basai nagayamaku kyan wayannan yayanba wanda takowane gefe sun gadoshi balkisu tayi aure itada mijinta umar suna zaune a undia wanda can khadeeja take zama tana karatu yan tana 200levels ne acan suka hadu da ismail yar suka fara soyayya wanda yanzu takai ga iyayensu wannan shine takaitaccen tarihin gidan alhj khabeer gidado

Wacece khairat?

Khairat haifaffar yar garin kebbi ce mahaifinta mallam audu malamin islamiyyane wanda talakane abincin cima watarana gagararsu take mahaifiyarta ta zuwaira matace mai tawakkili ga allah da hakuri ga biyyayya ga mijin sunyi iya kokarinsu dan suba yarsu kwaya daya tarbiya wato khairat tayi karatu sosai na addini dana boko tana primari 6 ne allah yayima mahaifiyarta rasuwa shine mallam audu yabama kanwarshi khairat hjy amina wato maman anisa wadda take zauna abuja inda khairat take yanzu tana iya kokarinta taga taba yayanta tarbiya saidai batasan yayan nata abin duniya baya isaisuba tanada yaya uku abdallah wato abokin khaleed shine babba sannan ismail wanda zai auri kanwar khaleed khadeejah sai aneesa abdalla yayi aure da dansa daya suna matarsa sadiya suna zaune ne a lagos shiyasama khaleed baisan khairat kanwar abdallah bace ba wannan shine

Cigaba

Khakeed nagani tsaye wurin motarsa yana murmushi tunda yakare waya da jhairat yake nam tsaye yana tunani gaskiya yarinyarnam tanason ta hargitsamin tunani humm yayi dariya yace dama wannan shi ake kira da soyayya lallai dadd yayi gaskiya saidai nakara ganin natsuwar yarinya tukun sai ingayawa su dad da mum…

 3:57 SANIN GAIBU……

na maman ahmad

                15-20

Yana gama fadar haka yashiga mota dan dama baigama magana da general ba akan yanda zasu bulloma al amarin yana zuwa office general yace canal khaleed dama akwai wani important work dazan turaka a nijer wanda sakone zaka amso gurin general audu jammare zaka amso wasu cameras ne wanda zaasa abarack innan dazasu riga recordin every thing zaa koyama yanda zaayi aiki dasu dan haka zakayi 3-4 month acam khaleed yace yess sir u can go zaa hadaka da sojoji uku 

Khaleed nafita yayi gida a hayarshi taxuwa gida yahadu da hjy amina kawar mum motarta tatsaya yayi parking yafito yagaidata mama ya akayine wlh son motarne kawai tatsaya nan da nan khaleed yakira mai gyara yace to mama muje inkaiki gida idan angyara motar zaakawo aa to son nagode aa mama ai bakomai suna isa gida mama tace sai yashiga yasha ruwa dagyar yashi koshi saida tace wato dan abdallah bayanam shikenam bazaka shigaba ko sannan yashiga tana shiga palo mezaigani imba khairat ba tasa wani mini sket pink da riga purple tajuya baya tanata tsalle tana cewa oya zomana kikamani din qarya nafada ba soyayya kikeba mama ce tace ke bakida hankaline bakyaji ana sallama tana juyowa suka hada ido da khaleed wanda yayi mutuwar tsaye mamace takatse masu tunanike dalla je kikawowa yayanki ruwa tawuce tana abu kamar mejin kunya wanda kuwa dadi takeji ko bakoomai taga tatadi da imaninshi haka ta isko aneesa ke quest what?  Tace meakayi kuma wlh khaleed khabeer ne a gidannam anisa tace what? I dont believe you how comes tace nima bansani amma dai da mom nagansu yanzu da bari naje nakaimasu ruwa ina katon hijabinnam mikomunshi tana shiga falo suka hada ido mama na lura dasu kawai ta kyalene ta aje ruwan tace yaya khaleed ina wuni mama tace au dama kunsan junane naga tunda yayansu yatati bakazoba kuma sanda yananam suna Malaysia wurin karatu nan khaleed yagaya mata yanda akayi sukasan juna mama tayi murna kuma taji dadin yanda taga suna kallon juna tace ke khairat ai wannan shi abokin yayanku abdallah sannan kanwarsace zamuje neman aurenta jibi da yayanku ismail sannan daga cam zamu rankayo nam kema ayi neman aunki keda khaleed khaleed ya zaro ido kardai har mama taganomu khairat kam kamar tatsala ihu saboda murna amma sai tayi kamar bata damuba khaleed kuma wayancewa yayi mama dama tana da mijine mama tace aikaine mijn kuma naganineva idanunku amma naji dadi wlh kaga sai ayi tuwona naina khaleed dai sosa keya kawai yake ita kuma khairat sai noke kai take wai kunya

Khaleed yace mama ni zantafi yana wani sunne kai mama tayi dariya tace khaleed yau kuma ni ake kunya oya tashi kirakashi allah yayi maku albarka yasa ace garada akayi suna isa bakin mota kowa yakasa cewa komai can kharait tace yayana sai snjima nizanshiga ciki khaleed yayi murmushi yace ni bayayankibane yanzu bakiji abinda mama tace bane yanzu ko bskyasona ne haka tarufe fuska tashrka da gudu tayi cikin gida wai kunya shikuma gogan sai murmushi yake yana fadin I like dis kunya of urs my angel baby  lallai yallabai soja daganin dan fawa sai miya tai zaki haka yatafi yana murna yana tuna yanda yaganta batada hijab yana wani murmushi daya tuna zuwanshi nijer kuma sai naga yasha mur yana isa gida yatarar da mum falo suna tattaunawa yanda zaayi auren yayi sallama yauwa son dama kai muke jira yanzu hjy amina takira maganarka da khairat gadkiya munji dadi kuma bazaa dau lokaciba koda ban da 2month ne sai ahada gabadaya ayi kome kace yace dad duk yanda kukace amman wani hanzari ba guduba yanzu aka turani wani aiki a nijer kuma its very important dan allah dad abari saina dawo dad yace to me zaihana ayi kafinkaje mum tace gaskiya alhj kabari kawaividan yadawo sai ayi aibakomai allah dai yakaimu dad yace ameen 

Khaleed ya haye sama ya isko khadeeja taba waya da ismail tana gayamai yanda su dad sukayi yace lallai auta ashe kim matsu kibar mum ko to nima zanje ingayawa matata tunda haka ake lah yaya wlh bahaka bane  to yayane inba hakaba kedai cigaba da abinda kike yaudai nakamaki yana shiga dakinshi ya haye gado yajawo wayarshi yakira khairat tana ganin kiranshi tace qnisa khaleed ne yau bakisan irin dadin danake cikiba wlh jinake kamar a dauramana aure yau I just want to fill him anisa tace to sarkin zumudi matsa har yaganeki ya raibaki kindaisan halin soja whl wayar gar ta tsinke kiranne yasake shigowa suka sheke da dariya saimu masu FUSKA BIYU suka tafa sannan ta dauki wayar sallama tayi da cewa yayana ina wuni khaleed yace haba babyna yana kira baki daukaba tace sorry ina kan sallayane yace ok injin dai ansakani cikin addu ar dan kinsan adduar mata ga mijinta karbabbace tace hum yayana kenam banace vanason kinacemin yayana ba kodai bakison yayan nakine am asking u pls just say u love bcos u are my heart if u reject me I will definitely diet just say it baby khairat tayi mutuwar tsaye tana wani lumshe ido can tace I love you too takashe wayar wai alamar kunya tana kashe wayar tayi wani tsalle wlh anisa kadan inkwafsa kinsan wani abu bantaba hadu da guy irin khaleed ba he just special I swear khairat I still can’t believe that khaleed I gating marriage to you u are such a loky girl cewar anisa shikuma gogan yana aje waya ya lumshe ido yana tuna kharait dinshi da kunyarta nikuma nace koya zaa kaya? 

Soyayyace mai karfi tashiga tsakanin khaleed da khairat wanda idon basuga junansuba vasajin dadi su dad dai anriga angama magana ansa rana da khaleed yadawo da 2 week’s zaayi biki kowa sai murna yake yana jindadi zaayi auren zumunci yaudai saura kwana biyu khaleed yatafi kharait sai zubamai shagwaba take bataso yatafi cikin zuciyarta kuma sai cewa take garama kati kazi kana tadamin hankali abanza ko dan rungumarnam bakayimin waiyazu billa wannan ne nake kira da yammata ayi hattara dan wannam ba wayewabace allah yasa mugane…………kubiyo kuji yadda zata kaya zaman khaleed a nijer

 4:01  [8:39pm|13/07/2016]

SANIN GAIBU…..

Na maman ahmad

                  20-25

A kwana atashi ba wuya yaune khaleed zaitafi wanda khairat ce takaishi airport tana kukan qarya shikuma sai lallashinta yake yanayimata kalamai masu dadi har suka tafi tana fitowa filin jirgi kawai direct tawuce hotel wurin alhajinta suka sheke ayarsu shikuma yanacan yanana tunanin khairat dinshi suna sauka nijer aka tarbosu zuwa masaukinsu suka huta sukaci abinci dauko wayarshi yayi yakira khairat hello my love inata kiranka bana samu eyyah baby network dinsune sai ahankali yakike inanam ina missin dinka wlh ko babyna kada kidamu inanam tare dake kinji tace nidai kada akalli kowa dan naji ance yan nijer sunada kyau sosai yayi dariya yace su kishi manya nibba wata mace da zankalla inji ina sontaba saike hum naji ok bakima yardaba ko shikenam nikuma bazandawo nijerba saida mata kingani shikena nazama mijin mata biyu ai wlh saidai kazama mijin mace daya koni ko ita kazabi daya to nazabeki tayi dariya nidai kadainamin irin wannan maganar pls banaso ok madam sai nakira zamu fita aiki ok bye

Ya kashe wayar yashir fita aiki suka fita khaleed yace gaskiya ba laifi yan nijer sun iya tarbon mutane sunkoya yanda zasu hada cameran wanda yayi magana da general yace sir ai naga kamar abin bawuya fa may be ma bazamu wuce 1month ba ok das gud shiyasa naturaka dan nasan zakayi saurin koyo but pls kada asamu matsala insha allah sir ok take care satinsu khaleed biyu sunkare aikinsu kamar gobe zasu koma khaleed yace yanason yashiga gari yadan zaga da yan kauyuka dake kusa haka aka bashi mota da sojoji biyu suka fita yanata masu tambaya inda baiganeba cam sukashiga wani daji mai itatuwan mangoro da kayan marmari yace su tsaya yanaso yadau hotuna agurin yana zuwa guri sai yaji kamar motsin mutane yakasa kunne yana sauraro sai yaji mutanen nacewa yau da dare ai kwananshi zai kare tunda shi dantaurinkai ne inashi ina takara da oga jimmaleri wlh dole yau ya bakunci lahira

Khaleed yarasa yanda zaiyi gashi suna rike da bindigogi gashi dagashi sai wayarshi dabara tafado mashi yayima ogansu text  abinda yaji suna fada kiran da ogan yayi mishi sai wayar tayi qara nan da nan khaleed ya ari takare suka biyoshi da gudu dayake gurin fili yafi yawa khaleed yamasu nisa saita bindiga kawai sukayi sai ga cikin khaleed nan yafadi suna zuwa sukaga baya motsi kuma gashi da kayan soja nan da nan suka watse wanda duk abinda suke a idon wani mafarauci yazo yadauke khaleed yaaza kan dokinshi wanda da alama kamar bashida rai sukuma sojojin da suke jiran khaleed dasukaji karar bindiga suka shigo dajin amma basuga khaleed basuga alamarshiba nan suka kira oganshi suka gaya mashi ga abinda ke faruwa ogan yace shikenam sun halbeshi suntafi da gawar inaso kudubushi a duk inda sukatafi nasan yanzu basuyi nisaba ok sir

Nan da nan sojoji suka bazama cikin dajin amma basuga komiba illa wayar khaleed nan suka rantaya gidan alhj jimmaleri dan sunsan wayanda sukayi wannan ta addancin zasuje gidan shikuma mafaucin yanazuwa gidanshi yasauke khaleed yasamo wata yar wuka yacire bullet din wani ganye yadauko yadaka yasa agurin duk da baisan ko khaleed nada sauran numfashiba wasu ruwa ya dauko yashafa a gurin yashaf ga kirjin khaleed yakuma bude bakin khaleed ya kwarara ruwa da zafinsu ya koma gefe yana tausaya mishi wata yarinyace yar kimanin shekara 11 farace tas batada jiki saida akwai hips dukda yarinyace amma zaka gane irin kyan da take dashi ga gashi saidai rashin tsafta da wayewa sheke damunta kata dakun dakun tasheko da gudu baffa!! Baffa! Shine kindawo klbaki gayaminba tana ganin soja tahaye kafafun baffa wayyo baffa zanmutu meyakawo soja gidanmu baffa harbin mitanefa suke ni wlh yatashi yafitar mana gida tsoranshi nakeji baffa yace ke hooda wannam baya harbi harbeshi akayi shine nataimakashi yanzu haka bansan ko shina rayeba  tace gaskiya baffa yabani tausayi allah yabashi lafiya kwanan khaleed uku kwance bai farkaba  kullun baffa nabashi magani baffa na bayi hooda kuma tana zaune a tsakar gida khaleed ne yakama tari hooda tace baffa soja na tari baffa yanashiga dakin yaga khaleed zaune nan da nan yadauko ruwan magani yace yaro gashi kasha hannu hannu hoda ce tashigo tace hannu soja khaleed dai binsu kawai yake da kallo yana tuna abinda yafaru baffa yace yaro kana iya tuna abinda yafaru khaleed yadaga kai me yahadaki da wannan mugayen

Khaleed yabashi labatin komai yayi baffa godiya ba adadi baffa yace aiko naji ace ankama wasu agida alhj jimmaleri ashe sune suka halbeki hannu hannu kinji khaleeda yace yanadon zuwa bariki baffa yace yaro kibari kikarajin sauki mana khaleed yace baffa kada kadamu nasan yanzu sundamu sosai shiyasa nakeson inkoma hooda dake labe gurin baffa tace baffa kibarshi yatafi ni tsoranta nikaji khaleed yace a ranshi ke baaji tsoronki ba ke kikejin tsoron wani mtssw maikamada aljanu baffa yace sikenan yaro kazo mutafi inkaika.

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                 25-30

Suna isa barrack sojojin suka gane khaleed dan yana sanye da kaki nandanan suka rikoshi suka kaishi nan asibintin barracj baffa yace kada kubashi maganin asibiti dan zai iya yimai illah dan baa hadasu da maganin gargaji oga yace tsoho mungode yaba baffa kudinda baisan adadinsuba khaleed yace akai baffa gida dan yanason kafi yatafi yakaina baffa ziyara haka kuwa akayi khaleed yace injin dai baa fada Nigeria abinda yafaru ba sukace aa oga yace kada afada sai anga yanda abin zai faru yce ok das gud suka mikomai wayarshi yana budewa massages ne kala kala su dad da khairat kowa da abinda yake fada khaleed yayi murmushi yace alla sarki dasaidai kuji na rasu baffa yanda kataimakeni allah yataimakeni allah yanunamin nima na taimakama

Dad yafara kira son yaakayi wayanka baya zuwa khaleed yace dad inda mukajene ba network amma yanzu ai munkusa karewama insha alla iyakama muyi 1weak ok son allah yabada saa zangayawa mum dinka don duk tabi tatashi hankalinta danta nanan lfy ok son sai munyi waya ko bye dad yana kashewa yakira khairat tana dagawa yace uwargida ran gida amaryarki nagaidaki tace idan abinda kakira kafada kenam to sai anjima yace allah yahuci zuciyarki gudaliyya tace ba wannanba sweetheart I have been calling ur number since last week but switch off why abinda dai yagaywa dad itamashi yagayamata tace I missed you a lot dear yace me too zandawo nanda 1weak tayi tsalle tace waw amma naji dadi kace infara shiri angona zai dawo nan takashe wayar khaleed yace wannan kunyar saina fiddata

Kwanan khaleed hudu ya murmuje kamar komai bai sameshiba saidai yar rama da yayi nan yace sojojin sukaishi gidan baffa haka kuwa akayi yanashiga gida yaga baffa kwace hooda kuma nazaune tana hannu baffa tana ganin khaleed taruga da gudu wayyi baffa kataimakeni zai harbeni baffa katashi dan allah baffa awahalce yace hooda wannan sojan ba mugu bane baki ganeshiba shine wannan wanda aka halbe sannan tadawo tazauna bayan baffa tana jallon khaleed wanda jiyake kamar yahabeta din baisam meyasaba yatsani yarinya ko daon kazantartane oho

Ya tsugunna yace baffa lafiya kake kwance yaro wallahi macijine yasareni yau kwana biyu kenam khaleed yace subhanalla sannu baffa bari akaika asibiti baitsaya yaji me baffa zaiceba yadagashi cak sai mota yace ke kuma zakizo mutafi ko yaya tayi sumui sumui tabiyo bayanshi suna zuwa ta wasu sojojin dabata saniba kawai tadaka tsalle tana ihu khaleed yace wai ita wannan jakar meke damunta keeeeeehhh yayi mata tsawa saida hajin cikinta yakada tashiga mota tana makarkata suna kan hanya dai dai wani masallaci baffa yace yaro inason kamin wata alfarma dannj nasan tawa takare banda kowa anan mahaifiyar yarinyarna tarasu tun tana shekara uku dan shine nakeson ko bayan raina ibason karike hooda amana kacikamin burina khaleed yace haba baffa aibasai ka rokaba komai zan iya yimaka idan har zan iya baffa yayi dariya idan dai hakane to inason zamvaka auren hooda khaleed da saida cinkinshi ya mirda yakalli hoda yakalli kanshi ya tuna kharait ya kalli baffa dakeson dauke numfashi idonshi kafe kan khaleed to fahhhhh khaleed yace baffa indai wannan zaisa kaji dadi zanyi koma miye baffa yace mushi wannan masallacin akasai goro hamsin khaleed yfitar aka liman shine waliyin ango aka daura auren khaleed da hoodallah akan sadaki naira dubu 20 ana gama daurin aure baffa rai yayi halinshi khaleed kuka yake kanar karamin yaro wanda nakasa tantance kukun mutuwa yake ko kukun aure oho hooda dai tana mota haka aka fito da baffa tana ganin antallaboshi tafito tana ihu ina zaku jaimin baffana katashi kowa wurin saida yatausayamata ankai baffa makoncinsa allah kenan koya zata kaya tsakanin hoda da soja? Shin ko soja zai iya zama hoda wannan amsar tana gurin soja wanda yanzu tsoransama nakeji yanda naga fuskarsa saidai yasauko zankoma

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                 30-35

Hooda ansha kuka can tamakure gefe tanata sheshsheka gwanin tausayi khaleed yaji taisayinta yace but I can’t get closed to you with this dirty clothes nan yayima wani soja magana yace dan allah yakai huda inda matarshi tayi wanka acanza mata kaya haka kuwa akayi tadanyi dama ba laifi tunda tasa kaya masu kyau hooda tace soja shikenan baffana yatafi bazai dawoba ko khaleed yace keni kidaina cemin sojs khaleed sunana tace to amma baffa yace duk wanda ya girmeni kada inkira sunanshi zan iya kiranka da yayana yace komi kikaga dama ki kiran dashi to ina iya yace ke dakata banason yawan surutu oya kwanta kiyi bacci dare yayi kinga gobene zamu tafi Nigeria haka ta kwanta tanata mafarkin baffanta yanacemata hooda kiyi biyayyah wa mijinki khaleed dai dai nan yatasheta ke tashi kiyi sallah zamu tafi tace yayana ina kwana can cikin makoshi ya amsa tace yaya wai dagaskene kai mijinane waya gaya maki baffane yagayamin yace inyima duk abinda kakeso yace oya bar zancen jekiyi sallah yana kallonta tayi arwala dayake inda taje wanka matar ta nuna mata yanda ake amfani da toilet tayi sallah yayi makin yanda tayi sallanta daidai hakada suka bar nijer cikin jirgima saida hoda ta rirrike khaleed ga sojoji ga tsoron jirgi tun tana bashi haushi hartafa bashi dariya nan tayi bacci kan kafafunshi saida taji kamar ansauka tabude ido suna isa su dad har sunzo tarbansu suna ganin hooda tawani rirrike khaleed mum tace son who is dis girl yace mum is a long story zammaku bayani  komai idan munje gida okay dad yayi hugging khaleed son naga karame khaleed yace yanzu dai muje gida duk zakuji labarin komai su khairat sai wani karairaya ake ana kashe ido haka suka dunguma baya khaleed yayi magana da uwsrgidansa khairat ko amarya zamuce dan yanzu hjy hooda ce uwargida yace idan ya huta zai shigo gidansu taja motarta itada anisa suka koma gida tanata hararr hooda wanda haka kawai haushinta takeji nikuma nace ba kawai bane

Suna xuwa gida khaleed yacj abinci yayi wanka hooda ma haka khadeejah tasa tayi wanka ansayo mata kaya tasa itada khadeejah kawai taji tanason yarinyar kowa antaru falo hooda nakan cinyar khadeeja dad yace sin muna jinka haka khaleed yamasu bayanin komai suduka suksce gaskiya wanna almaamari allane yahadashi SANIN GAIBU SAI LILLAHI.. mum tace gaskiya alhj ni naji yarinyar tayimin kaikuma khaleed karike amana kaga batasan kowaba kaitasani kuma kai mahafinta yaba amanarta dad yace hakane khaleed yace insha allah amma dad ya zanyi da khairat kuma wannan yariyar ai bazata iya zaman aure she need to go to skul by d way she is so  naryef dad yace gaskiyane zakasamo mai lesson sai tafara kafin tashiga skull ko ok dad haka kuwa akayi ga hooda da saurin daukar abu watanta uku gidan tasaba da mutanen gida especially khadeeja da mum danshi soja sai tayi jwana biyu bata ganshiba ga aiki ga kharait dinshi so baida time dinta shi mantawama yake da it ana saura kwana uku biki su aunty baikisu aka diro daga birni india xuwa birni abuja tana zuwa kowa sai murna yake gida yacika anata harka aunty baikisu tace mum ina kikasamo brutifull girl haka mum tabata labarin komai tace gaskiya mum bani ita kawai zakuyi intafida ita india dad yace wannan shawarar tayi amma mubari oga yazo khaleed da aka gayamai shi dadima yaji dan baisan abinda zaisa khairat tagane akwai wani abu tsakaninsu sai lokaci yayi anyi biki lfya ankai amare gidan mazajensu su khairat ansha kayan mata kamar hauka wanda batasi oga soja yagane alamarin nikuma nace ai baa hada natural da kwaskwarima ango dai yasha kyau su abdallah abokan ango kuma yayan amarya anyi sayen baki angama kowa yawatse sai ango da amarya yabude mayafinta tana hqwayen karya yace no baby miye kuma na kuka ya rungumeta khairat ansamu abinda akeso yatashi yadauko musu kaza da lemu yana bata tanaci tana wani rufe fuska suna karewa yashiga wanka itama haka sunyi arwala sukayi nafila kowa da abinda yake roko yadauko mata wata yar riga da kadan tarufe duwawunta shara shara haba sweetheart gaskiya bazan iya sa wannan riganba ok to bari inzo Insamaki ta ruga da gudu tayi toilet tasa tadubi kanta tace yau ko kaine sudais bazaka tsiraba yanagani tadade yabude toilet ya tallabota sai kan gado ya kashe wuta nikuma nace yau sainaga karyar sham maganin mata wasanni yake mata kala kala tun tana hakuri har tafara maidamashi namfa hankalin maza yatashi ya neman hanyar sa banana yashiga yaji hanyar abude take gabanshi yabada ras jikinshi yayi sanyi tanaganewa kawai tafashe da kuka daman nassan zaayi haka yace baby menenyaakayi haka rafaru

Tace wai dama tun syna secondary kato yashigo  yayi raping dinta tadai gayamai karya kala kala shikuma gogan harda lallashi nan aka koma soja sai ihu ake kayan sokoto na aiki bata wani wahalava dayake tasaba amma dan tsaba kinibibi kwance tayina kuku wai zafi takeji saida yai mata wanka nidai nace khairat an dandana yanzu kuma saime akwana a tashi ba wuya yanzu auren khaleed yayi 3 years amma ko bari bata tabayiba wandq kuwa magani takesha tana harka da samarinta wato khairat irin matan nanne masu shaawa sosai mijinta baya isarta dukda duk cikin samarin babu irin khalee

Bari mu waiwayi hjy khairat 

Kharait nagani ta sheko da gudu da kayan makaranta aunty aunty we  finish ur jssce to day wani yaro nabinta wanda yakai shekars goma khairat kuma sha biyar aunty khairat wait for me ina ita ai hartakai aunty tace ohh my baaby congrat gashi kuwa kunyi dai dai zqmuje Nigeria auren kanwar ismail anisa tace lahh aunty zanga yaya soja ko tace eh harsu mum duk zaki gansu tayi tsalle but baxamu dadeba ko aunty dsnni I like my skul nd my freind tace eh da wutu yakare zamu dawo das my aunty let me fresh up sajid dayake tsaye yana kallonsu aunty tace oya comon my boy ya make kafada yace kawai kullum aunty kawai kikeso ni bawanda ke sona dad kawai ke sona tace sry wayacema bana sonka ta rungumeshi yayi gwalo yace sry mum…

Taku har kullum maman ahmad

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

            35 to 40

Yaune su hooda zasu nigeria sorry dazu nace khairat mistake ne suna sauka filin jirgi drivercyazo daukansu dan ogan yayi tafi zuwa lagas wani aiki amma jibi zai dawo suna isa gida mum dataga hooda saida tati hawaye tace babyna kinyi kyau khadeejah oh mum babynki kawai kikasani wanda tana rike dan danta dan shekara biyu muhammad yasheka yarike hooda wai mommy ta kyalemai auntynshi sukasa dariya tace u dont have to say dat am urs huu ok lets go inn suka shiga sukaci abinci mum tace anya baliksu kuwa kigayawa yarinyarnam tanada aure mom ina gayamata whl kuma hooda tanada natsuwa kocan indiya bata fita saida mayafi amma bakiganin lkc yayi dazamuba khaleed matarshi ai wlh mum sai yazo da kanshi yanemi matarsa kinsan tunda mukaje baitambayetaba ko sau daya inaga yama manta da ita mum tace aikuwa zaigane kurensa dan yanzu hooda tafiya figigiyar matarshi mara kunya ina gayamiki balle takara girma wlg zaiga baidacwayo iba gayamiki ranan dad yaje wurincwani abokinsa hotel yahaduda khairat amma sam da mijinta yatambayeta cewa tayi ba itabace kuma dad yace wlh yaganta I think she’s hidden something big to her huband aunty balki tace ni dama bata jwantaminba aidai yanzu gamu gani 

Yauce ranarda khaleed zaidawo wanda hooda batama damu da rshin ganinsaba dan yanzu tazama big girl tasan yancin kanta kuma tayi alkawarin nunamishi kurensa sallama yayi yashigo aa yau yan india ne da kansu muhammad y sheka my big dad I miss u me to my boy haw studies yace fyn nd good cam yace aunty bakisu sannunku da zuwa tace yauwa dan mum kananan ashe yasosa keya hana murmushi a zuciyarta tace zaja samenine dan kwal uba azahiri kuma murmushi take wayar tace tayi ringin tadaga ok ganinan zuwa tace mum baban muhammad ne wai zaishigo ku gaisa dannam muce gida tace to bissimilla gashi dad dinku yatafivkairo amma next week zaidawo yashigo sungaisa ankawmai ruwa yace ashe khaleed ana ganinku yace yaya ai abubuwanne sai a hakali hum kawai yace mum mu zamu tafi race allah huta gajiya sukayi gaba balkisu tace muhammad je kakira auntynka tazo muwuce yadawo yace tana bacci mum tace ku kyaleta mana tunda gobe zakuzo ko balkisu bataso haka don batason abinda zai hada hooda da khaleed tafison saiya zo da kansji amma da ta tuna hooda akwai jan aji saitace to mum saida safe  

Shikuma gogan baina damuba dan yama manta da wata hooda yananan zaune yace mum kunada abinci agidannam kuwa tace ina matar taka dazakazo kana tambayata abinci yace taje office ok wato batabar zuwa aikin namba ko shidai yayi shiru dan yayi iya kojarinshi amma sam taki tabari duk da yace zaimata albashi yana mamakin wannan abun tace kaduba sama kila akwai ragowar yatashi ya haura sama yaje kan dining yadauko jug din kunun aya ya zuba zaikai baki kofi yasubuce yafadi yalalatamai tshirt nan yashiga daki dan shiga bayi baima lura da mutum kwance kan gadoba ya shiga toilet ita kuma hooda bude kofarne yatasheta toilet tanufa tanajin karar ruwa tace oh gosh I forgot to clse d pomp tana bude kofar tajuya tarufe tana juyowa tayi karo da mutum tayi luhhh zata fadi taji an rungumota wazata gani yaya sojane tube dagashi sai gajeren wando  bani kadaiba harda soja saida yazare ido yanda yaga hooda tacanza ga kirjinnam cike ga hips tagara fari tayi fresh gashinnam yasha gyara ta dunkuleshi wuri daya ga idanunnsn masu kashe jiki manya sexy eyes gata daga ita sai tite iya cinya da bra duk farare soja dai nakasa gane awace duniyar yake hooda ce take kokarin kare kanta da jikin nan yadawo daga inda yaje tace am srry yaya I dont know u are inn pls yace who are you dan har yanzu bai tantance shin hoodace kodai mom tayi bakine daga sudan to yaakayi batagaya mishiba takatsemai tunani haba yays soja nice fa hoodan baffa ya mutsuke ido yace ok banganeki bane shiyasa ya karatu yana wani soshe soshen kyeya hooda dai tawoceshi tadauko brush tanayi tana kallonshi ta mirrow tana dariya mugunta bakaga komaiba ma soja wlh sainasa kamanta wanda tasa kamanta amanar daaka baka kafin inkoma I awear inbanyi hakaba bancika hoodar baffa ba to fahhh kana cikin wani yanayi soja

Haka yafito sumi sumi duk jikinshi ya mutu tace yaya u forgot ur clothes tamikomai tana wani basarwa kamar bata ganeshiba yana fitowa saiga mum tana hooda kitashifa is time for prayer tayi tsaye tana kallon ikon allah kaikuma daga ina nan yabata labari abinda yafaru mum tace zakagane kurenkane irin hooda wanda ba mjintabama ya yakare da ita yanda taga yanayisa yabata tausayi amma saita fuske kawai

Hooda ce tafito mum ta kalleta tace oya kisa kaya kiyi salla kixo kici abinci tace nidai gaskiya pizza nakesonci mum tace kekikasani ga yayankinam kuje ya siyo miki kaikuma kawo kayan nashanyoma mum tafita tana cewa kabani tausayi saidai dolene kagane kayi kuskure aranta yasamu guri ya zaune hooda kuma tayi sallah takara shiga toiled tayi wanka ita tama manta dashi sai ganinshi tayi yansa kayanshi yana ganinta daure da towel wanda kadan yarufe mazaunanta dasukayi das das yanda taga yana binta da kallo saita tsorata tace yau nashiga uku wannan irin kallo haka shikuma goga yakauda kai da sauri yace yazaayi wannan yarinyar tarkitamin kwakwalwa impossible but she is ur wife no no she is still a small girl yafita har yakai bakib kofa tace yaya pls zaka kaini insayo pizza pls yace no inada aiki tazo kusa dashi ta pls yaya dan allah ta wani kshe murya tana rangwada idanunnan nata kamar maijin bacci soja yayi mutuwar tsaye baisan sanda yace ok jeki shirya ta rungumeshi thanks my big bro baisan sanda yakara matsetaba yace no thanks baby takwace kanta da kyar idanun soja duk sunyo yace wai meke damuna yarinya na neman tasa inyi abinda baidaceba y y…..

 4:11 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

               40 to 45

yana daga ido me zai gani daga ita sai bra da pant ta kakarin sa dogon wando wanda ita bata daukeshi komaiba ganin take har yanzu bata girmaba tasa wando ta kokawar saka zip takasa tana juyowa taganshi tsaye yana kallonta yauwa yaya dan allah taimakamin ka yimin ziping yayi sokoko yana kallon ikon allah lallai allah yayi baiwa anam tun yanzu kenam yarinya na neman tafiya da imanina ohh gosh gata kuma intayi abu kamar yar primary tace pls yaya ya hade rai kewai bakisan kin girmabane to ai kai yayana ne ko yace oya sa riganki ko intafi kina jina bubbuga kafa takeyi tana kukan shagwaba yace yau nahadu da cimgam komi nata kyau yake mata dole yatsuguna hannunshi na makarkata yama kasa abinda yakamata yayi sai kallon hips dinta yake da pant yace my sis I cant do it is too tite just wear ur clothes yayi gaba kuma ina jiranki kada ki batamin time

Yawuce duk yadaburce yarasama inda kofa take saiga mum au baka fitaba eh hooda nake jira zamuje musiyi pizza din yawuce dan baisan mum taganeshi hummm abaya tasaka baka tayi rolling kanta da red dankwali tasa janbaki red da jaka red takalmin red dukda powder ne kawai tasa sai jambaki amma tahadu iya haduwa yana ganinta ya duqarda kai yace waiyazu billa wannan kodai aljanace duk kyau irinna khaleed yau jiyayi kamar shine duna idan ya kalli hooda yace lallai yau naqara yarda da SANIN GAIBU SAI ALLAH…… sun siyo pizza suna fitowa yahadu da wani freinds dinshi sabeer suka tsaya suka gaisa sai kallon hooda yake yana hade yawu yace wannan fa khaleed kanwarkace yace eh haba babban yaya gaskiya ina ciki hooda dake tsaye tana jinsu khaleed wani kishine kamar zai hau sabeer da duka hoodace tace srry pls but ni matar aurece aunty balkisu tace kada inkula kowa danni matar aurece kuma yayane mijina kuma shine baffana yanzu sabeer dayaga yarinta mezaiyi inba dariyaba is she talking d truth khaleed u are her husband? khaleed baisan sanda yace yess ba yace pls am srry but yaakayi bakq gayamin aurenkaba never mind allah bada zaman lfy da zuria dayyaba ameen inji khaleed yana wani murmushi dan khaleed ya matsu yaga jininsa duk sanda yayima khairat maganar suje asibiti cewa take ita bazatajeba allah ne baikawoba dan haka suyi hakuri suna komawa gida suke iske aunty balkisu hooda kam batama lurada irin kallon da takemataba na sai kingane  

Ko zama basuyiba saiga khairat tazo tana shigowa suka gaisa dasu mum hood kuma tashiga kitchen don samo plate tana zuwa palo gayen ayaba da sadid dn khadeeja yayar yajata keeeeeeeeeeee sai ga jikin khaleed wanda yatsaye sai kasa timm tafada kan kirjinsa aikuwa baisan sanda ya rungumota yana mata wani irin kallo yama manta dasu khairat yaji mata mum takalli aunty baikisu suka kanne ido aunty ce tace oh my gosh babyna bakiji ciwoba nan khaleed yasaketa yana muzura kamar m jabo tayi karya

Khairat ko bakinciki kamar yakasheta yanda taga hooda tayi balain kyau ga mijinta duk yawani zauce kamar ba sojan da tasani da ajiba yau gashi wannan maikamada aljanun tariki tashi da karfi tace to wallahi bazata sabuba ni zaawa munafunci to wlh duk wanda keda hannu a wannan abin komin tsufanshi saina cimai mutunci cikake tass!! Tass mari uku masu jida kansu yace anan gurin waye saanki to wsnnan dakike gani yanuna hooda matatace kamar yanda kike matata khairat kamar mahaukaciya tayo kan hooda khaleed yatare to wlh duk kika tamin mata sai na lahira yafiki jin dadi aikuwa yau sainaci ubanta da duk munafikin dayahada wannam abun daddy ne dayadawo da tafiya yashigo yace khairat dama ashe bakida mutunci humm aci amanata kuma ace nayi rashi mutunci wlh baxata sabuba khaleed dayayi tsaye yana mamaki dams ha khairat take anata gayamai amma bai yardaba sai yau nandanan ya harzuga yagarama mari biyu masu raida lafiya yaturata waje hooda da fitsarine kawai batayiba kowa mamaki ya isheshi banda dad dashi yariga yasan batadamutunci khaleed ne yaja hannu hooda oya zomuje aunty balki tace ai baka isaba sai yanzu kasan matarkace da tazama mutum kaje cam kaida fitsararriyar matarka wani bakin ciki yaji aunty nasan ban kyautba amma dan alla kiyi hakuri kibani matata yace mum da allah kisa baki mum tadagamai hannu alamar karma yafara…….

 4:14 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                45-50

Yakoma wurin dad pls dad yace ni baruwana a wannan maganan cos banda wani karfin dazance zanbaka matarka dan innayi haka banyi adalciba go nd talk to them rana zafi inuwa kuna kenam haka yafita da tunani kala kala yana zuwa gida ya tadda wani balai najiranshi haka tayita masifa amma bai kulataba da ysan babbalta kawai zaiyi yashige dakinsa yarufe anyi biki anwatse amarya ansha kyau su khairat kawayen amarya hooda dai ko amarya bata nunamata kyau gayu sai zuwa ake amms ina basa samun fuska ogan kuma kamar yafashe saidai yayi alkawari baxai kara kulataba tunda haka sukeso angama biki ankai amarya gidanta inda basuda nisa da khairat abin nema yasamu kenam aunty baiki dai gobe zasu koma dan hutunsu khairat yakare ogan kuma yama daina zuwa gidan wai fushi yake wanda yayima su mum dadi dan sunason hooda takara girma yadda zataiya zama da kowa ma kuma zata iya ansan incinta hakadai suka tattara suka koma ita hooda ba abinda yashamata kai karatunta take sosai kuma duk sch dinsu ansanta saboda kwazo har jumping akayimata daga ss1 zuwa ss2 sune suke coll find ohh my god kuzo kuga yanda hooda takara kyau tawaye ga iya dressing wurin abinci ba kalanda da bata iya dan hooda batada son jiki khaleed kuma yakasa manceta kullun sai yayi mafarkinta wai tahaifa mai baby ita kuma khairat tunda taimai rashin mutunci yafita harkanta ita damq haka takeso yaune tatashi da zazzabi tana zuwa asbiti ganin likita yace cikine da ita har wata biyu 

 tofa gashi khaleed tunda sukayi fada wani abu baisake shiga tsakaninsu tace dolene inga alhj wallahi aisai asirina yatonu tana fita hospital gidan anisa ta nufa ta zayyane mata komai anisa tace kawai zubardashi zaayi kigayawa alhj kawai tana kiran alhj yace to ai bashi kadai keda cinkinba dan haka kada takara kiranshi yakashe waya yabarta da mamaki anisa tace kai bariki bata iyaba wlh kinji dan iska yanzu kawai ki shirya kudi muje hospital acireshi ko yanzu inada kudi ajaka kuma nasan zasuyi komai haka suka tashi sukaje akacire cikin ta koma gida kamar ba abinda yafaru kwana biyu dayake sunyi fada da alhj khaleed kuma yadaina kulata gashi tamatsu kuma batada halin tunkar khaleed haka takira anisa tagayamata ita hakurinta yakare a matse take anisa tace aikuwa dazu da muka hadu da ahjna yake gayamin akwai wani freind dinshi dayake neman wadda za huta da ita kuma da matan aure kawai yake shaani kuma yana sakin kudi khairat tace ni kudi basune matsalata dan zan iya bada ko nawane dan bukatata ta biya kawai ki turama alhj numbata kice yabashi kawai anytime zan iya samunshi tace angama suka sheke da dariya daidai nam khaleed yashigo ni zanyi tafiya kuma zanyi 2 week’s anturani lagasne zamuyi wani aiki tace allah yatsare ameen yayi tafiyanshi ita kuma harda tsalle zata samu ta huta da sabon alhj dakyau hummm

Mum ce zaune da alhj a palo suna fira alhj yace wai rabi bazaaba yaronnan matarshiba naga kamar duk yawani zama wani kala kullun cikin shantoka ga yawan tunani anya bamu tauyeshiba kuma kamar matatshi bata kula dashi duk yarame mum tace ai abinda yashuka shine yake girba zaabashi matatshi amma sai yagane matar dayake zaune da ita ba kalanshibace dad yace gaskiyane zamu sa ido mugani hooda ce nagani tashigo aunty aunty munkare exams yau tace alla bada saa babyna tace ammen auntyna ina muhammad tace yana bacci ok let me cook his favorite food before he week up humm lallai auntynan tanaji da kanenta ko ince danta hooda dai dariya kawai tayi tashige kitchen don tasan me auntynta ke nufi haka rayuwa taci gaba masu kara kyau sunayi masu hushi sun huce suna neman mafita oga soja kenam dan yanzu kwata kwata yakasa gane kan khairat kullun cikin yawo in anyi magana tace office yakawo ido yasamata khairat dai ansake kwasan ciki wanda taso ta zubar amma ina dr yace akwai hatsari gashi rabonta da khaleed tunkafin tayi period to fa gashi ciki 3 weeks to fah koya zaa kaya oho…….

 4:16 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                 50-55

Anisace tace ba abinda zakiyi yznzu illa kisa khaleed yakusanceki kota halin kaka daga baya kinga sakice kibada ciki kinsan zaiji dadi tunda yanzu kunyi five years bakusamu haihuwaba kinga ai abin nema yasamu tace maganarki dutse yau dinnan komai zai kankama shiyasa nakeji dake haka tatafi gida ta gyara koina sai kamshi ketashi tayi girkinda da tun tana anarya batasake irinshiba taci kwalliya tana jiran soja bawan allah yana dawowa daga masallaci tun gate yakejin kamshi ta koina yayi mamaki amma yadanne yana shiga gida ta tarboshi shidai kallon ikon allah kawai yakeyi ta durkusa kasa tarike kafarshi dan allah sweetheart kayi hakuri wlh sharrin shadanne amma yanzu nagane kuskureni kuma zanje imba mum hakuri dan allah kayafemin mijina tana sharar kwallan karya shiko gogan kanshi yayi wani gingiringin

Yadagota ya rungume yace babyna kin wahalardani bayan kinsan ke kadaice a rayuwata amma najin dadin yanda kika gane gaskiya dawuri kinsa kawai naje karamar yarinya na neman tasa nayi kuskure kuma duk kece silla amma yanzu I hop babyna mazata sakeba ko ta wani girgaza kai insha allah nd thanks das y I love my soja tajashi sukayi dinin yaci abinci wanda yadade baiji yakoshiba sai yau ta tattara kwanonin takai kitchen yace oya abinda yarage shi muje muyi sallah dan kore shadan acikin zamanmu kuma allah yakawomana baby yau dina dan yau ina gani 12 raund zanyi tashe zuwa daki tace aranta shegiya ni kuma wlh sainayi sanadiyar ko tuna waccan shegiyar kadainyi mai kamada aljanu no matter how hahh khaleed ne yashigo tunda yau kunyata ake ni nabiyo yin biko haka yadauketa cak sai bayi yacire mata kaya haka yawanketa shima tawankishi suka dauro alwala sukayi rakaa biyu kowa da abinda yake fada amma khaleed addua yake allah yabashi zuria tagari itakuma sai kintse kintse take adduarma batayiba kawai abinda takeso ya kusanceta shikenan matsalarta ta biya yana gama yaduketa cak sai saman gado yatubesu yashiga aika sakonni yana sambatu kundaisan soja yatara dayawa haka jikinshi yayita rawa kunsan kuma mace mai ciki daban take shima yaji abin yaqara dadi sai samata albarka yake nidai nace kariga kaci maitsada sai allah yatsare malam soja

Bayn wata biyu dafatuwar haka yaga yan kwanakinnan khairat batajin dadi ga yawan bacci sai amai da take haka sukaje asibita aka tabbatar mishi tanada ciki wata uku zokuga murna baikawo konai aranshiba tunda baiiya kirga lokacinda suka shirya shida abinda yasani shine yasamu abinda yadade yana nema aikuwa kuzo kuga yanda yake tattalinta jamar kwai dagacam suka biya sukagaida mum yayimata albishir tace allah sauke lfy dad ma haka mum dai ita bata yarda da wannan cikinba don ana yawan fadamata halin khairat saidai tafisonshi yagane da kanshi yafi kwanaki sunja lokaci yatafi su hooda anyi ssce ana jiran rusult gaskiya dana koma india naga hooda gaskiya banganetaba dan tayimin kamada hemamali tanakara girma komi nata yafito das das humm nace akwaita krna haduwar soja da hooda yazata kaya mum ce taki balki suna fira takece mata ina hooda tace qalau result suke jira mumm tace dama kuwa akwai maganan da nakeso muyi munyi shawara da babanku hooda zata dawo nan abuja asama mata makaranta dan kinsandai bazaace sai takare zata koma gidan mijintaba kuma intana nigeria zasufi sasantawo hakane mum nima nayi wannan tunanin da result dinsu yafito sai tadawo asama mata skul dan tariga tayi jamb anan kinga shikenam basai ansamu matsalaba… tofah hooda zaa dawo nigeria

 4:20 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                 55-60

Mum tace ammafa kota dawo wurina zata zauna danni banyarda da wannan matar ba wlh aunty tace humm ai wallahi mumm yanzu hooda tafi qarfin nima mamakin yanda hooda tayi experience na zama da mutane nake ina tausayawa khairat dan zata gyara mata zama I know it

mum tace dukda hakadai zanso tadan zauna nan din kafin muga abinda allah zaiyi tinda naga yanzu ta kirkiro wai ciki takedashi shikuma sobon sai wani lallabata yake baikisu tace shikenam mum zammata magana to yayi sai munyi waya tasamu hooda daki tagayamata abinda suka yanke hooda mezatayi imba kukaba aunty balki tace hooda aiba mun rabuba kenam har yanzu ni amatsayi ya nadauke abinda kawai nakeso kija hankalin mijinki yanda zai manta da duk wata ya mace a duniya dukda inada confidence akanki amma ina kara jaddada minki shi namiji saida dabaru hooda tayi dariya tace aunt dont worry I will never let dad girl destroy my husband them dis not hapen I will change my name just watch and see aunty tace das ma gal all d best hooda tayi wani murmushi dabangane metake nufiba… mujedai zuwa

A kwana atashi result yafito kuma both taci sunyi kukan rabuwa hardai muhammad dashi baimasan ba mamanshi ta haifi hooda ba haka ta tattaro tadawo nigeria with full confidence su mum sunyi murna sosai dan gani result din hooda kuma dad yayi alkawarin samo mata sch dis year kuma tace ita madecine zatayi haka kuwa aka yau watan hooda daya tafara zuwa sch a sch kowa son yake yayi freind da ita ga kyau ka aji ga uwa uba ilimi gata renon india toya wannan kyakkyawar budurwar zata hadu kenan na barmaku wannan aikin dad yasai mata mota kirar henesi hooda dai karatunta take baruwanta da samari dan duk wanda yazo zatace ita matar aurece kawarta dayace sadeeya yau takama satday dama al adar hoodace zata tashi tadan motsa jiki haka tasa games wears dinta mini sket black da riga wite facing cap black canvas farare tafito da gashinta acikin hular wanda yasauka har gadon bayanta tadauki ball tafita dama akwai wurin games tananan tana tsalle tsallenta kawai kamar ance tajuya taganshi tsaye yana kallonta ko kyaftawa bayayi tayi kamar bata ganshiba taci gaba da abinda take yagaji da tsayuwa sannan yayi tari alamar akwai wani fah tajuyo lahhh yaya khaleed ina kwana yanda take maganarma sai a slow nandanan yasaita kanshi yasha toka yace yauwa tasheka tarungumeshi yayana nayi missing dinka turarentama ya ishi yasaukarwa mutum da kasala ya lumshe idonshi yakasa riketa yakasa tureta bcos he never filled it before hooda tasakeshi tace yaya ya auntyna ya daure yace lfy qalau su mum sunanam kuwa ta eh haka tashiga gaba tana wani taku maidaukar hanka mazaunanta sai wani juyi suke wanda yasa khaleed yama manta a ina yake suna shiga falo mum da dad suna breakfast shi baima gansuba saida yabuge da gina sannan yadawo da tunaninshi mum da dad wayanda tunda suka shigo suke kallon ikon allah can suka kalli juna kuma suka basar sallama yayi mum tace lafiyabka qalau kuwa saida kashigo zakayi sallama ya sosa kyeya mum dad good morning 

Lafiya qalau son yagida komi qalau dad can I join u yau khairat batajij dadi wallahi allah yasauwaqa yace ameen hooda kuma daga nam wanka tayi tasa wani three quarter red tasa top fara tasa red rebom red ko dankwali bata dauraba tafito dan ita tadauka yama tafi tana zuwa taganshi yana breakfast taja kujera tazauna sai a lokaci yadago yace hasbunal lah wanne wace irin yarinyacr haka gaskiya baxata sabuba dolene abani matata nikadai nasan halinda nake shiga tace yaya kana maganane yazabura no no irin mara gaskiyanam tace ok I tourd gana maganane tacigaba dacin abincinta sumum dasuke falo dariya kamar zata kashesu dad ya zunguri mum yace wai bazamu bashi matarsaba tace haka da arha aini yata mai tsadace baigama biyaba dad yace toni zanbiyamasa tagane inda ya dosa tace alhj kenan kaibaka tsufane da nayi uba nayi yace to idanke kintsufa sai in auro yar shabir ko mum tace ayi mugani 

Khaleed ne yazo yazauna yakasa cewa komi haka yatafi officene aka kirashi yazo zasuje america akan wani workshop dazasuyi kuma gobene tafiyar haka yaje gida yagayawa khairat wanda yanzu cikinta yayi six month tayi yan koke kokenta na karya haka yakira su mum yafada masu kharait ce takaishi airport suna dagawa takira alhj tagayamai wawanfa yayi tafiya har 2 week’s zaiyi haka sukaita sheke ayarsu sunyi kwana goma suka qare abinda zasuyi haka yaje yajibgo kayan baby kamar hauka ranbkwana sha daya suka sauka abuja yanaso yayima khairat suprise direct gida yanufa tananan kuwa yafada yaba zuwa bakin kofa yaji dariyarta tana fadin aibakasani ba wlh bantaba ganin wawa irin mijinaba kasan wai yayarda wannan cikin nashine harda wani lallabani yakeyi khaleed ne yabanko kofa maizaigani😭

 4:24 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

               65-70

Anisa naganin wanda ke magana ta zaro ido nashiga uku saberr ne mijin anisa wanda duk abinda suke fada ba wanda baijiba yace kije kema gidanku nasakeki saki uku nayi danasani saninki a rayuwata garada da allah baisa na haihu dakeba kincuci khairat wanda dalilinkine yasa take cikin halin da take yanzu allah yaisa anisa wani irin kuka takeyi nacin rai yace nabaki 10 minute kifita daga gidannan ko insa afitardake shaidaniya khairat dai taja kafafunta wanda sukaimata nauyi tafita tana mamakin yar uwar tana fita ta nufi gidan wata kawarta ta aje motarta sai tasha tashiga motar kebbi tana isa gida taga ana fitowa da gawar mahafinta innalillahi wa in ilaihi rajiun abinda take iya fada kenam kuksnma yaki zuwa sabida bakinciki yamata yawa tace ya allah allah yasa mama bata gayama abba ba haka mutane gurin sukaita kallonta wasu sundaukama mahaukaciyace yanda take zare ido tana shiga gida ta tarar da matar abbanta tana yan wake wakenta batama damuba khairat tace mama inawuni matar tace ke kuma daga ina kuma wane gulmanne yakawoki ina magana kintsa kina kallona to wlh kafin na kirga uku kinbacemin dagani ta dauko tabarya khairat ko tazura dagudu hartana tuntube waje take zaune tana tunanin ina zataje cam tazabura tadauki hand bag dinta tanata dubedube kamar wata zararriya can naga tadauko atm card tayi wani murmushi wanda dagani kasan tayine kawai data tuna kudinda ke cikin accaunt dinta wanda sunkai 13million satayi dariya can kuma tasha toka haka takoma tasha abuja tanufa wanda kusan 9nadare su abbasu isaba sai 4am tana zuwa taje gidan kawarta tadauko motar tatsaya wani restaurant taci abinci wanda cikawai tayi dan kada tamutu haka taje hotel takama daki kwananta uku tasamu gida mai daki biyu da falo sai kitchen tasiya

Hjy amina na komawa gida ta tarar da anisa sai kuka take tace kekuma meyafaru anisa tace mana khairat takashemin aure mama tace banganeba kifito kiyimin bayani yanda zan fahimceki tace mama khairat taje gida tagayamin yanda duk akayi khaleed yasaketa tana ganin mijina yashigo kawai saita nuna duk abinda take tare mukeyinshi shikuma baisaurareniba yamin saki uku mama khairat tacuceni tafashe da wani irin kuka kamar da gaske mama tace lallai wannan yarinyar ta cuceni yanzu duk abinda tamin bai ishetaba sai takashema yata aure anisa dai tayi hamdala da taga mama tahau tazauna shikenam allah ya isa kekuma allah yabaki wani mijim tace ameen

Khaleed kuwa side dinshi mum takaishi wanda har yanzu kuka yakeyi mum bata hanashiba hooda kuma tashige dakinta tayi kwaciyarta tace kukukasani nidai bawanda zai takurani ehe shikuma tashi yayi yayi wanka yadan kwanta mum tabashi panadol saboda kukan dayayi yasashi ciwan kai mum tace son kadauka komai yawuce kaji kamanta ma ko kayi rayuwa da wata maikamada khairat yanzu abinda nakeso kawai kanemi soyayyar matarka kaji ko yace mum dama inason matata kune kuka hanamin ita tin lokacinda mahaifinta yabani amanarta nayi alkawarin zama da ita har karshen rayuwata abinda nayi nayishine saboda tasamu hankalinta yakwanta tayi karatu amma bawai dan hulakanciba pls mum kitaimaka kiyimata bayani kinji tace naji zanyi yanzudai kwanta kahuta anjima zamuyi magana in dadinku yadawo yace ok mum das y I love you tace me too just rest huum

Mum tana fita tashiga dakin hooda ta isketa tana dubu handout dinta tace hooda I want to talk to you hooda ta aje tace mum inajinki mum tace magana mijinkine inaso ki aje komai abinda ke ranki kirungumi mijinki wanda tun bakisan ke wacece ya daukeki matsayin matarsa bawaidan ni nahaifi khaleed ba samun miji irin khaleed zamanin nam akwai wahala dan haka inaso kiyi hakuri koma yawuce kinji hooda ta kyada kai alamar taji kiran sallar magribne yakatsesu mum tace oya jekitasheshi yayi sallah kinji hooda tace to amma aranta cewa take ya zanyi imfuskanci yaya khaleed a matsayin matarsa wata zuciyar kuma tace to tsayanam kindai san bawacce bazataso samun irin khaleed a matsayin mijintaba mum tace ke wai badake nake maganaba oya tashi kije tatashi jiki bakwari tanufi side dinshi kofar abude take tanashiga falo bataganshiba tashiga daki bataganshi saitaji kamar alamar yana toilet har tajuya zata fita taji anbude kofa tana juyowa taganshi tsaye yana kallonta itana kuma sai tajuya zata fita yace ina kuma zaki tace dana mum ce tace nazo na yasheka kayi sallah yace ok idan kigama sallah inason kihadomin tea kikawomin tace to tafita……

 4:25 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                   60-65

Khairat ce kwance jikin wani mutum wanda basai dame zai kwatanta muninshiba ya murza idonshi yagadai dagaskene baisan sanda yace khairat nima saida na yada wayata da kwakwata narude ina neman hanyar fita amma sai khaleed yajawoni mutumin yatashi yana kame kame khaleed yadaga murya yana kiran sojojin da kemishi gadi nandanan sukazo sukayi waje dashi da sunsan oga zai iya kasheshi yakoma kan khairat wadda zawone kawai bai fito mataba yakalleta yace ba abinda zammaki duniyace ta ishi kowa kinci amanata kin yaudareni allahne zaisakamin kije nasakeki saki biyu khairat da batamaga fuskar bada hakuriba tasaki wani irin kuka sai jin nayi ance kayi daidai abinda ka aikata wazangani  hjy aminace mamarsu khairat wadda tunda akafita da alhj tananam tsaye yace mama dan allah kiyafeni khairat ce tasa na aikata abinda nayi sai kawai naga khaleed yafashe dawani irin kuka maicin rai mama tacw khaleed komi bakayiba kaine zamba hakuri ke kuma ba agidanaba dan bazaa haifamin shege a gidaba wlh kada kisake inga kafarki gidana shegiya mai fuska biyu kincuceni khairat bakibiyo mahaifankiba baki cancanci wannan sunanba oyo ki kwaso kayanki kificemai daga gida jaira munafuka 

Khairat da idanunta subushe saboda tariga tasan yau tata takare haka takwaso kayanta ta dauki keyn motarta mama tace ajeshi aibadaga gidan ubanki kikazo da itaba shegiya khaleed yace mama kyaleta kawai wannan cikinma yasheta ishara mama tace kinci albarkacin cikinnan wlh dasai na illataki haka mama tajata tayi waje da ita tadawo taga khaleed yayi shiru yafada duniyar tunani ta dafashi itama sai kukan yakubuce mata tace khaleed bazantafi inbarka cikin wannan yanayinba katashi mutafi can gidanku daganam immusu bayanin komai yace aa mama hakan bazata yuwuba ki kyale kawai nabarma allah komai shi zai sakamin da mafificin alkhairi tace indai na isa dakai to katashi mutafi dayaga mama dagaske take haka yatashi kamar wani dolo yabita suna isa gida mama ko gaisawa batayi dasu dad ba tafashe da kuka tana hjy rabi mena dana cancanci wannan daga khairat ta cuceni wanda har immutu bazam manta wannan ranarba dakyar mum talallabata tasamu tayi shiru takalli khaleed tace son lfy meyafaru naganku haka shimadin fashewa yayi da kuka mum saita kyalesu dad ne yace dan allah kidaina wannan kukan kugaya msna meyafaru haka hjy amina tagayamasu duk abinda tajima kunnenta aiko su mum sukadau salati sai bama hjy amina hakuri suke dan sunsan yanda zataji abin

Hooda da tana makaranta batamasan me ake toyawaba tadhigo tararda maman khairat tagaidata tace wacece wannan rabi sannan mum tazayyane mata komai gameda khairat da abinda yasa basu gayamasu da wuriba hjy amina tace allah ne yakawoki rayuwar khaleed dan kishare mashi hawaye dan allah yarnan kirike mijinki amana kiyimai biyayya kada shedan yarudeki ke kuma hjy dan allah kubashi matarshi dan khaleed yana bukatar kulawa kuma yanzu kada kubari yakona gidanshi sai matarshi saboda zamanshi shikadai zaisashi yawan runani wanda zaiiya haifar mai da wata matsala mum tace bakomai allah yasa mudace tace ameen 

Khairat nagani a gidan anisa tana bude kofa taga khairat da yanayinta tagane ba lfy tace khairat miye kuma matsalar khairat tagayamata duk yanda akayi me anisa zatayi imba dariyaba har da tapi  saini anisa yau gurina yacika rayuwar wacce natsana fiye da kowa a duniyarnan ta ruguje bata da wanda zaitaimaketa sai ni lallai ashe kuwa bazaki taba samun taimakoba khairat da tayi tsaye tana kallon ikon allah tace anisa nicefa khairat ko baki ganeniba tace tsaf naganiki sarai dama haushinki nakeji kina zuwa gidanmu kika amshemin komai mamana yannena duk sunfi sonki ko a makaranta kin amshemin komai kinfini da konai wannan ne yasa nakudurci saina lalata rayuwarki yadda zakisha kunci har abada kuma nayi nasarar hakan saboda haka kificemin daga gida ni ina zaman lafiya da mijina kece wawiya danake zugagi kina dauka aigashinam wa gari yawaya oyo ficemin daga gida kosai narakaki ko mijin nawama kwacewa zakiyi kin makaro yarinya just get lost nd get out of my house nown daga can naji ance saida kufita tare to waye wannan

 4:26 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                   71

Tana fita daki tanufa tayi sallah taqare sallah tashiga kitchen don hada mashi tea tadora ruwazafi tasa citta kanunfari da kayan kamshi tasaga flask tadauko madara da suga cup ta daura kan tire takaimasa amma bata taradda shiba baidawo masallaci ba takalli sashin duk yayamutse dan andade baa gyara shiba nan tahau gyaranshi tashare tayi mopping tashiga toilet tagyara tasa turare koina ishai taji ana kira tafita zuwa dakinta tayi wanka tayi sallah shikuma yana dawowa direct side dinshi ya nufa yanashiga kamshi yatarbeshi yakalli koina tsaf tsaf yaga tea dinshi aje sai yayi murmushi yace tanx my lovely wife yaje mota yadauko kayanshi wanda daga masallaci yabiya gidanshi yadauko yashiga wanka yafito yasha tea dinsa yayi kwancinshi mumce tashiga dakin hooda ta iskota hartasa kayan bacci zata kwanta tace hooda ungo ga wannan kisha wani ruwane acikin gora hooda tace mum miye wannan kuma mum tace banason tambaya kedai kawai kisha haka hooda tashashi tana yamutse fuska zata kwanta mum tace hooda tace naam mum kije kitaya yayanki kwana kinga bayajin dadi gaban hooda yabada ras ras tace mum ni bazan mun tace ke ina wasa dake zambatamaki rai yanzu oya tashi kije hooda tadauki hijab dinta tasa tawuce tanamai jin tsoro

Tana isa sashensa tayi tsaye takasa shiga tana tunanin yanda zata kwana daki daya da yaya khaleed can datagajida tsayi ta kwankwasa yana kwance ya lumshe idonshi yana tuna irin abinda khairat tamashi yaji ana buga kofa yace yes who is that csn kasa kasa tace nice yace shigi kofan bude take tashigo tana wani sunne kai yatsuramata ido tace dama umh dama mum ce tace kuma saitayi shiru yagane metake nufi cikin zuciyarshi yace thanks mum a bayyane kuma yace to zoki kwanta mana kinyi tsaye yamatsa can gefe tazo ta zauna tana yan kalle kalle yace dazu nakingyaramin daki thanks tace haba yaya khaleed danna gyarama daki aiba wani abu bane yace hskanefa dan mata ta gyarawa mijinta daki ai lada zatasamu ko itadai shiru kawai tayi hijabinne yadameta amma batason cireshi haka ta kwanta can gefe ta dungule batasan sanda bacci yaduketaba shikuma gogan bacci yakasa daukeshi haka yatashi yayi arwala yayi rakaa biyu yana rokon allah yasa hooda ta amince dashi a matsayin mijinta yaqare addua yaduba agogo 1pm yatashi yaganta dungule sannu ahankali yacire mata hijab dinta nandanam yakauda kanshi gefe wato sanye take da riga da wando wandon kadan yarufe duwawunta rigar mai hannu vase iyakarta inda wandon yayi sauri yakwanta yajuya baya yana wani irin nishi bacci yakasa daukarshi baisan sanda yawotaba…..

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  72

Yana rungumarta yasaki wani irin nufashi jikinshine yafara makarkata yasaketa yatashi yana girgiza kai no no no dis will not happen now sai natabbata kina sona kamar yanda nake sonki yadauki filo yakoma falo kan kujera yakwanta yasamu barawon bacci yadaukeshi kiraye kirayen sallah yatada hooda tashiga toilet shikuma tasowa yayi baima duba kan gadoba yanufi toilet ita kuma kaidartace saita watsa ruwa takeyin sallah yana bude kofa mezaigani hoodace tube tajuya baya tana wanka batamasan ko wani yashigoba shikuma mutuwar tsaye yayi yana kallon duwawunta kamar wani maye nandanan naga kayan maza suntashi idonshi yayi jajur ita kuma tana watsa ruwa tajuyo zata dau towel taga mutum tsaye batasan lokacinda takama kakkare jikinta tana yaya khaleed 

Pls kafita dan allah shikuma ko motsin kwarai yakasayi tsoro yakamata tadaura towel dinta yace zokiwuce naji antada sallah takasa motsawa shikam kokarin cire wanda yake aiko tazura aguje shikuma baisan sanda yakwashe da dariyaba yayi arwala koda yafito baigantaba tawuce daki tayi sallah ta kwanta dayake suna hutu bata tashiba sa 11 shima baccin yakoma dayake jiya baisamu yayi baccinba office kuma yagaya masu bayajin dadi mum ce taji shiru ta leka sashenshi tatarar yana bacci kuma bataga hooda ba takoma dakin hooda tatarar tana toilet hooda na fitowa taga mum ina kwana mum mum tace wato dawowa kikayiko hooda ni banisa dakeba ko wlh mum nazo nadauki kayanane kuma ni gaskiya banason kwana can mum pls 

Mum tacd haba hooda kamar wata yar primary khaleed fa mijinkine yazaayi yaji dadin abinda kikeyi haba aini nadauka zaki gogemishi hawayenshi kiduba abinda yafaru jiya mijinki yana bukatar kulawarki da komi naki dan allah hooda ki kulada mijinki kada kibari yafada wani yanayin wanda zaisa allah yayi fushi dake tace mun insha allah zanyi kokarin kiyayewa mum tadauko wasu magunguna tabata kuma ta gayamata yanda ake shansu takarba itadai tana mamaki ko miye wannan magungunan da mom kebata 

zaune suke suna breakfast suduka dad ne yace son dama inason sanarda kai kadauki matarka kutafi can gidanka dazu naje gidan nasa anfidda komai ansake sakawasu furnitures ke kuma zakuje kasuwa keda hjy zaku siyo kayan lefenki wanda baa makiba khaleed kam sai washe baki yaki yake yakasa boye farincikinsa itakuma hooda kirjinta sai dukan uku uku yake…..

 4:35 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  73

Mum ce tace ni gaskiya ba wanda zai wahalda suje dashi su siyo nidai kawai zan shirya masu dinner dad yace dama aiko nan kuksfi auki mum tace nadaiji nibawanda zai wahaldani ehe gobe suje dakansu su siyo hakadai sukayi saida safe akan gobe zasuje suhado lefen wanda mum kuma tace on satday zaayi dinner dagacan akai amarya hooda gidan angonta khaleed hooda hartakwanta khaleed ne yashigo baby pls tea nakeso kihadamin irinna jiya tace to amma aranta tanacewa kazo kana wani takurawa mutum saiyanzu kasan inada amfani gareka mtsw

Shidai dakishi yanufa yashiga toilet da yin wanka tana shigowa dakin shikuma yana fitowa daure da towel tanaganinshi tayi sauri tasadda kanta kasa tace ga tea dinnan saida safe yace kizubamin mana tazuba tajuya zatatafi yace kibari mana insha saiki dauke tazauna tana kallon kasa yafeshe jikinshi da turare yacire towel dinshi daidai tana dago idonta aiko nandanan tasaukesu kasa tace gaskiya yaya khaleed baida kunya hmm yasa kayanshi na bacci yazo yazauna daidai saitinta yanasha yana kallonta insun hada ido takauda kai yagare yace idan kibkai kidawo inason magana dake tace to inda tabarshi nam taiskoshi yace zauna dama hakuri nakeson baki naga kamar kina fushidani kinaganin kamar na wulakantaki abaya wanda ni akwai dalilin dayasa nayi hakan amma bawai dan banasankiba pls kiyi hakuri hood tace lallai namiji bashida kunya yau wai yaya khaleed ne kibani hakuri hum afili kuma murmushi tayi da ta tuna maganar mum da baffa kiyima mijinki biyayya tace bakomai allah yayafe mana ameen

Tashi tayi danufin fita yace baby bakiyi hakuriba kenam tace mekagani yaya yace yauko baccin bazaa tayaniba batace komaiba kuma bata juyoba tashi yayi ya rungumota tabaya wani irin shok sukaji gabadayansu takasa cewa komai jawota yayi yace babyna fell free bazammaki komaiba saida amincewarki ok kunyama yabata kwantawa tayi yace haba baby da wannan hijabin zaki kwanta cire mata hijabdin yayi yace gaskiya matata tafi sauran mata nayi dace allah yasa yanda jikinki yakedakyau haki zuciyarki take danafi mazan duniya kaf dacen mata fuska tarufe tashi yayi ya kwanta tunbata bata riki tamai tunaniba itama kwantawa tayi tajawo pillow tarungume wanda yariga yazama mata jiki jintayi anfisge filon yace gaskiya bazai yuwuba inaji ina gani a rungume pillow abarni alhali nikeda jikina har kinsa natsani fillon nan jawota yayi ya rungume saiji tayi yana wani nishi wanda yabata tsoro tace yaya bakada lafiyane yace ehhh mekedamunka sai ya nunata nikuma yace ehh innunamiki maganin tace ehh yataba kirjinta wanda laushin shi yasa yakasa dauke hannunsa gabantane yafara dukan uku uku tace yau naboni shikuma sai tattabasu yake yana lumshe ido……..

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

    

                   74

Can kasa kasa muryarshi na rawa yace baby inyi tace yaya mezakayi yace nidai nace maki inyi kinyarda baijira mezataceba yafara shafata yana wani irin nishi nononta yake matsa haka yake jamar baitaba ganin maceba can yakai ga duwawunta yanashafa jijinshi har majarkata yake itakuma jitake kamar tasaki fitsari dan tsoro kuka tashigayi tana yaya dan allah kayi hakuri pls mum help me pls someone help dayaga zata taranai jama’a yasaketa yana maida numfashi aikuwa da gudu tafito sashin duk tarikice nikuma sai bintanayi iba dariya  mum ce sukayi karo tace hooda lafiya kuwa kikafito kamar ankoroki rungume mum tayi tana kuka tace mum yayane yakeson yimin…… saikuna tadakata dan kunya dataji satace mum bakomai magece nagani shine nasheko mum tace lallai kinada aiki magence takoroki haka amma acikin ranta tace hum dolene ku komacan gidanku kome zaifaru yafarucan yayan yanzu basuda kunya oya jeki ki kwanta

Haka tawuce tana waiwaiye tashige daki tana maida numfashi haka kwana yadauketa sallah ne yatasheta takoma takwanta san tara tatashi tayi wanka tafito kenam yanashigowa tana ganinshi takoma da gudu cinkin toilet shi kuma mezaiyi inba dariyaba shiga yayi toilet din jadabaya take har takai bango yaya dan allah yace shiii kinaso mum tajikine matsowa yayi yahada goshinshi da nata yahada bakinshi da nata bashiba har ita saida ta runtse ido rungumeta yayi yana batun cire towel din sai yaji muryar mum tana cewa waike haryanzu wanka kunsanfa zaku fita keda yayanki ko hooda tazaro ido yaya kasakeni pls mum zatagammu nashiga uku yace to miye da taganmu nifa mijinkine tace to tsaya indaura towel dina yana matsawa tafita da gudu hartana tuntube

Mum tace hooda lafiya tace mum berane a toilet din tace jiya mage takoroki yau kuma bera to bari inga beran tace aa mum yafita ra window ringin wayanshi tayi mum tace ashe beran harda waya yakeda tafita tana dariya fitowa yayi hooda tace kagani koyaya wlh banaso kadaina  pls tana bubbuga kafa towel mezaiyi inba faduwaba tana kokarin dauka taji an rungumota pls baby kitaimakamin walh zanmutu pls tace yaya khaleed dan zatin allah kakyaleni in mum ta iskomu hakafa saida ya tattabata sannan dayaji alamun mutum tafe yadaura mata towel din yazauna kan kujera mum ce tashigo au dama kananam kekuma tundazu mikike baki shiryaba haka tashirya sana sama tunda yaki fita yatsareta da ido wasu indian dress tasa riga da wando wando jah riga blue mayafi blue tasa takalmi ja da jaka blue tsayawa infadamaku yanda tayi kyau bata lokacine kallonta kawai yake yana hadiyar yawu suna gama breakfast suka wace babune kawai basu siyoba akwati set uku mum kam tace kaya sunyi kyau dad ma haka hooda dai sai mamaku take yanda yaya khaleed keta tattalinta kanar kwai har tausayi yake bata toh fah……..

 4:38 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                    75

waiwaye adon tafiya

Khairat ce naga da twohon ciki cikin falo tanacin goro duk tarame tayi baki bazakace khairat bace dukushewa naga tayi tana wash wash marata tayi karfi hali tafita waje tana kiran maigadinta yazo yace hjy lfy tace asibiti zaka kai hjy kinsan aini ban iya motaba tace taimaka kasamomin wani haka yafita yasamo wani dan saurayi ko kafinyadawo yatar khairat hartasuma aikuwa suka ciccibeta sai asibiti suna isa akawuce da ita emagency nurse dince tafito tqce baba ina mijinta yazo yasa hannu aimata aiki baba sai kalle kalle yake danshi azamanshi da hjy baisan mijintaba katseshi tayi baba yarirnam tana cikin hatsari fa yace wlh bansan mijintaba dagacan gefe naji ance nine mijinta  wazanga sabeer ne mijin anisa haka yayi sign yabiya resit yayi komai anyi aiki angama nurse dince tafito sabeer yayi sauri yamike nurse gaskiya saidai kuyi hakuru amman babyn baizo da raiba maman kuma tana icu tanason samun hutu aciyar zuciya yayi yace to mungode 

Tana farfadowa tataba cikinta taji wayam yunkurin tashi tayi amma taji jikin yanamata nauyi saigasu baba maigadi da yaron daya kawota baba yace sannu hjy yajiki tace dasauki ai maigida yazo yananam ma waje tunani take towaye kuma maigida tace baba ina dandana haifa baba yayi jim sannan yace hjy saidai ayi hakuri kuka takeyi tana kiran baba kace wasa kake nan sabeer yashigo tana ganinsa tazaro ido  idan dai ba mafarki takeba to lallai wannan mijin anisa ne to meyakawshi nam

Yace khairat yajiki kinsan nam asibitin mahafinane kuma nima anan nake aiki so naga lokacinda akazo dake shine nabiyosu nandin dan ganin lafiyarki yajikin bakidai jin wata natsala ko tace aa banajin komai nagode baba yace au dama bakaine mijintaba yace banine mijinta saidai inaso inzama mijinta zaa bani baba dan naga kanaji da yarnam takai baba yace maizaihana tunda duk wani mai hankali zaisoka kodon taimakon dakayi mana allah dai yabiya yace ameen itadai khairat ikon allah kawai take kallo kamar a firlm magani yadauko yahadamata tea mara zafi tasha yata kallonta duk tarame yace khairat agaskiya tunbayan rabuwata da anisa naketa nemanki amma allah baisa nagankiba sai yau natausayamaki kina cikin bakinciki wanda bake yakamata ace tanayiba idan akwai wanda yadace yawulakanta to anisace inaso kibani hadin kai ikwatomiki yancinki dan anisa ta zalinceki tarabaki da farincikin ta maida rayuwar baka kirin pls anisa zan aureki dan inasonki ina tausayinki dan allah ki amincemin pls…….

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  76

Sai lokacin takalleshi tace da farko zamma godiya bisaga abinda kamin kuma inason kada kasake ambaton wata anisa agabana saboda natsani mai irin sunan ma  insob ka aureni dan kanasona bawaidan ramuwaba dannj nariga nashafe babin anisa arayuwata tace na amince allah yashige mana gaba yace ameen dama abbana ya matsamin sainayi aure kafin natafi jidda dan karo karatu zanyi digree na uku acam so yanaso intafi da matata gashi yanzu saura wata biyu intafi yanzu zanje ingayamasa kuma nasan zai fahimceni 

Tace bakomai sabeer nagode kataka RAWAR GANI a rayuwata wanda bazan taba mantawaba littafimmu nagaba kenan insha allah yace ba komai ki kwanta kihuta kinji fita yayi tana hamdaka ga allah daya amshi adduar shi yadashi da khairat

Nafito daga asibiti ina tafiya saina hango wani hall antashiga anci gayu aikuwa nandanan nima nabi sahu ina shiga naga wasu turawa sngo da amarya shi kodai larabawane dan sunyi mugunyin kyau koda namtsa sai naga ashe hjy hooda ce da angonta khaleed aiko nadaka tsalle nakoma can gaba abu namu danni nama mantasu naira ake zubuwa kamar ba gobe ansha hotuna anci ansha andauka baakarw dinner ba sai 11pm haka akadauki amarya sai gidan angonta kawayen amarya yanmakaranta duk an hallara sai walkiya ake ana karairaya can hagosu o,o 

anata zakewa anga maza masu aji tabota nayi nace ke ayidai sannu tun aji baizubeba 

Ankai amarya tanata kuka shikuma oga jiyake kamar yaune yafara aure abokan amarya kadai suka rage sunan sukaji shigowar angaye hooda dai tananam tana aikinta kuka sunshigo aka gaggaisa to ita amaryar bata bude fuskartaba abdallah yace hakanan hadiza tace hum fuskarma gabadaya zaa bude bakumasai bakiba kuna batun fuska can ango yayi carab yace nawane bakin danshi gani yake suna batamai lokaci abdallah yace lallai kanuna mana kamatsu mutafi sukace dubu dari biyarne kawai abdallah yace bakin naku na gold ne halam sukace ai yafi gold ma khaleed dayagaji da jira cek yadauko yarubuta musu yabasu abdallah yazare ido  lallai khaleed nagaisheka sabon shiga sudai kawayen amarya mamakine yacikasu yanzu kowace zata tashi da dubu dari da hamsin hatda karima dan su ukune 

Abdallah yace guys kuzo muje dan natabbata idan muka kara 1 minute anan to gargadamu zaayi khaleed yace kajidashi dai aiba gareni farauba kaikamanta lokacinda mukakaima madam abdallah yayi sauri yayi gaba yace ku kuma kufito mutafi tunda kusamu abinda kukeso ko kuma in allurar soja tamotsa wallahi baruwana haka sukafice hooda nata kuka daga ita sai yaya khaleed hum turkashi..

 4:41 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                    77

Gida yayi tsit sai kukan hooda kakeji khaleed ne yadawo inda take ya rugumota yana shiii miye kuma na kuka babyna kidaina kuka kinji kiyi hakuri kitashi ki watsa ruwa kada kijawowa kanki wani ciwon kinji kamar bada ita yake maganaba tayi lamo kan qirjinshi yana shafa bayanta tasheta yayi oya zo muci abinci nasan kinajib yunwa tace ni nakoshi sunkuce ta yayi yaajrta kasa kitchen yaje yadauko plate da cups yadawo wata leda daya shigo da ita yadauko yabude kazace maiji da kanta  yajuye cikin plate itadai kallonshi kawai take tana ajiya zuciya irin kaci kuka ka koshin nam yazo yadaga yadora kafafunshi yace baby fell free I will never let u cry dis is my promise to u kuma bazantaba yimaki abinda bakyaso kinji hankalinta yadan kwanta dan ita yanyan nata tsoroma yakebata haka yayitabata yanaba kanshi harsuka kare bandaki yashiga yayi wanka itama yace tatashi tayi wanka da arwala tana fitowa wanka yabita da riga tadauko iya guiwa mai hanun shime pink batada nauyi tadan matseta 

Ta daura zani ta shimfida daddum hijab dinta tadauko tasa shima yata rakaa biyu suka sukayi adduar samun zaman lafiya da zuria daiyaba yayimata yan tambayoyi da yashi addini bawanda bata amsaba yace ashe babyna malama ce tarufe fuska alamar kunya yatashi yayi saman gado yakwanta itakuma cire hijaba din tayi da zani ta kwanta gabanta nabugawa jawota yayi ya rungume yana gayamata kalamai masu dadi ita takasa gane yayanta sonta yakeyi ko shaawarta yake inda yanasona meyasa tunda bainunaminba sai yanzu koma miye sainagano sannan zansaki jikina dakai yitayi kamar tayi bacci yanata kallon fuskar sumbatarta yayi I love you my baby gud nyt bacci barawone yasacesu a.c ne ke kadawa dakin saiwani bada kamshi yake 

Kiran sallah yatadashi yatashi yayo arwala yasa jallabiya rungumota yayi yana huramata kunne a hankali take bude idonta murmushi yayi yace babyna atashi ayi sallah batasan sanda tayi murmushiba wanda yasa khaleed na neman kare alwalarsa sakinta yayi yace baby zanje masallaci kinji kitashi kiyi sallah tace to wanka tayi tadauro alwala tayi sallah komawatayi ta kwanta shima haka sai wurin 8:30am tatashi tazame jikinta……

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                   78

fita tayi daga dakin bin falon tayi da kallo tana mutmushi gaskiya falon yahadu black nd ash colours komi na falon sai wata kofa da tagani tabude tashiga komai wite ne sai labule red da centre carpet room nd falo ne irin nata tace wato nanne dakin yaya khaleed 

saukowa tayi kasa namma hakanne room nd falo biyu da babba falo dining area kitchen da store abinda yake kasa shiyake sama tace waw gaskiya dad kayi kokari kitchen tashiga taga babu abinda babu aciki store ma lode yake da kayan abinci kala kala ruwan tea tadaura hade da kayan kanshi ta fere dankali tasoye freezer tabude tadauko kifi tawanke tadaura wanda yaci kayan dadi nandanan gida yakaure da kamshi ta soya kwai tasaka a flaks ta jera a dining kyara kitchen din tayi tasa duk gidan tasamashi turare mai mugun kamshi komawa daki tayi steel yana bacci murmushi tayi ta duba agogo 10:15 wanka tashiga shikuma tashi yayi alamar akwai mutum bayi dakinshi yakoma shima wanka yashiga dakin sai kamshi yakeyi tana fito tasa wata atamfa super holland ja da blue riga da siket dinki ya amshe jikinta hips dinta sunfito ga bobs dinta sunbayyana kwalliya tayi tana daurin dankwali tajuyo suka hada ido mumushi yamata baby u look gorgeous tace tanx u too rugumeta yayi babyna kina ruda dayawa hannushi tariko tajawoshi shikuma inba duwawuntaba ba abinda yake kallo yana hadiya yawu  dining takaishi abinci yakeci yana santi kan kafarsa yadaurata yana bata abaki tanaci mumce takira son ga direbanam zaikawomuku breakfast yace mum ai yarki tariga tamana breakfast yace adaisa lunch da dinner damu mum taji dadi danta yasamu wacce take kuladashi fatanta kawai daga jikokinta……

 4:44 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  79

Suna kare breakfast falo daki yakoma yasanya kayanshi dan yasan yanzu kawayenta zasuzo saukowa yayi ta kalleshi tace yaya khaleed kayi kyau shaddace sky blue ta amshi fatar jikinshi bude hannuwansa yayi alamar tazo tayi kamar bataga meyake batasan meyeba bataso su hada ido duk saitaji jikinta yayi sanyi zagayawa yayi inda take ya tsugunna yace babyna wlh bansan yanda zan fassara maki soyayyata agarekiba bansan yazanyi kifahinci yanda nakesonki dan allah baby inaso muyi zama na amana I really need someone to take care of me know bcos khairat ta cuceni dago kantayi tana kallonsa hawaye tagani a fuskarta batasan sanda tasharemai hawayeba tace I love you too zabura yayi danjin yayi kamar a mafarki yace pls say it again rufe fuska tayi tana murmushi rungumeta yayi hannunsa kan hips dinta yana shafasu kanta na kasa takasa hada ido dashi kofarda akayi nokin ne yadawo dasu haka yasajeta jiki ba kwari kamar zaiyi kuka yana budewa su hadeeza yagani da sauran kawayen gaisawa sukayi yakalli hooda yanamata alamar yafita 

Fita nayi daga gidan danjinayi kamar nashake su hadeeza asibiti na koma inashiga dakin naji sabeer nacewa amaryata gobe warhaka andauramana aure kinzama mallakina kitashi mutafi gida dan anbaki sallama khairat tace saber ba abinda zance dakai sai allah yasaka da alkhairi hum nima aikinbiyani tunda kika amshi soyayya ta kingamamin komai arayuwa nikuma zan zame miki miji  da uwa da uba insha allah bazakiyi danasani ba arayuwa mumushi tayi baba ne yace hjy angama hada kayan gida yasaukesu yawuce dan shirye shirye

Khaleed yana fita gidan abdallah yaje abdallah yace ango kasha mai murmushi yayi yajawo wayarsa yakira babynsa hello babyna ina missing dikin dan allah da suntafi kikirani kinji humm kawai tace yana kashe wayar abdallah yace lallai ashe akwai wadda zatasa canal khaleed khaberr gidado zaucewa lallai nima niger zanje inkaro tabiyu khaleed yace nidai wallahi ba ruwana idan sadeeya tajika sadiyace tace khaleed kafita harkanshi kabarni dashi abdallah yace nafasan halinki wlh wasa nake khaleed yace kayi raki tun yanzu lemu ta ajiye gabanshi shidai hoodansa kawai yake gani…..

Anyi daurin aure an watse ango yadauki amaryarsa zuwa gidanshi khairat kuka take narasa gane na farincikine ko name oho 

SANIN GAIBU……

na maman ahmad 

                   80

Yau watanni biyu kenam dayin aurensu khaleed shakuwa tashiga tsakaninsu sosai wanda basa iya awa daya basuga junansuba idan yana office kuna jimi jimi yakirata amma komai baishiga tsakaninsuba mum ma talura da hakan dan taga yanda dan nata ya rame hooda ce yakai gidansu mum dan zaije america zasuyi 2month acam dayake aiki zasu shine yace bari yakaita inda mum 

Tafiyanshi da kwana biyu mum ce takira hooda tanashiga dakin mum taga wata mata tagaisheta mum tace hooda wannan sunanta hjy mairo tazone dan tayimiki kyaran jiki inaso kibada hadin kai komi akece kiyi kada kisaba kinajina ko tace ehh mum ok tashi kitafi hjy mairo inaso kiyimata kyara wanda ita kanta zataji tana bukatar mijinta dan naga alama har yanzu yarinta nacin wannan yarinyar tanadon kashe mijinta abanza wazai aje irin wannan yanata kallonta mtsww…

Hjy mairo gyaratake ma hooda basassautawa aiko kullun jikin hooda kamshi yake shikuna gogan kullu suna makale awaya mumce tashigo tatarar ana artabu hooda da mairo wai wannan magani daci wlh mum tace yamukayi dakene humm tajarba tasha tana tamutsa fuska hjy mairo tayi musu saida safe ta fita

Mum tace hooda inaso kibani hankalin ki saurari abinda zangayamaki inaso kiyi biyyayya gamijinki kada kiza cikin matanda dazasu tashi kiyama basama mijinsu biyayya ke yarinyace har yanzu kinga wannan soyayyar dayake nuna maki walh idan baki bashi hadinkai watarana kina zaune zai auro maki wata duk kyannan naki wlh kiji tausayinsa kina ganin abinda matarsa tamasa maimakon ke kinsamu damar da zaki kamashi bazai sake ganin wataba saike amma kintsaya kina jan aji lallai yaro yarone 

Gaban hooda sai faduwa yake gadkiya bataji zata iya zama da wata a matsayin kishiyaba tanason yayanta to amna yaxatayi da kunyarsa kuma aishi bainemetaba nikuma nace kinmanta alkawari yayi sai kin amince zaiyimiki wani abun mum tace kina jin abinda nake fada ko tace zansa mairo takoyamaki abubuwa da dama kuma inasi kicere kunya kifarantama mjinki rai tace mum nagode aunty balkice takira aa hooda kinsamu miji kimmata dani ko mum tace bani wayar tace gara kima kanwarki fada dan naga kamar ba rainonkiba aunty balki ta daura daga inda mumm tatsaya hooda dai umm kawai takecewa duk tarikice tana tuna kalaman mum (kitsanam wallahi duk kyannan naki wata zai auro kina zaune) nan take ta girgiza kanya no no dis will not happen over my dead body wayrta tace tayi kara shidinne ke kira dauka tayi tawani kashe murya hello my sweet husband……

 4:46 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  81

Yayi mamaki yanda yakirashi dan ba yanda baiyiba tadaina cemashi yaya amma taki tace darling are you there yes my love yakike tace ba lafiyaba wallahi nayi missin dinka yace ai saura 1weak mudawo allah kaimu naajemaka wani abu mai dadi ahh haba harkinsa kamar nayi tsuntsuwa fa tace aibakama saniba sai kadawo yace ok baby tanx I have to go I love you tace me too tana kashe wayar tayi ajiyar zuciya dan kunya shikuma yabi wayar da kallon mamaki anya hoodace kuwa murmushi yayi allah yasa yarinyar nam batadamin hankali kawai takeyiba 

Bangarensu khairat amarci kawai sukesha tanaganin gata sosai wurin mijinta itama tana tattalinshi kamar kwai sabeer namiji ne wanda yaci sunan maza fari tas dogo yanada kiba bacamba ga hanci sumarnan tashi kamar na fulani yanada faraa dason wasa shiyasa nandanam yamatarda ita duk wani bakinciki da tashiga yaune jirginsu zai daga zuwa jidda inda zaiyi difirinshi na uku itama khairat zatayi masters dinta acam hada su baba maigadi khaira tayi kyau tayi kiba abinka da hutu

Gidansu anisa nabiya hjy aminace zaune a falo anisa nazaune mama tace wai ke bazaki bar wannan tunanin ba ko tace mama ina tuna mijinane anya zansamu irinshi kuwa yanzu haka yacam da amaryarsa ya manta dani mama tace aisaikiyi tayi maimakon ki roki allah yakawo miki wanda yafishi kin tsaya kina shirme kawai mstw anisa tashare hawayen danasani cikin ranta tace zaki gane bane mama ina nadamar abinda na aikata inazanga khairat inbata hakuri kozan samu mijin aure nagaji dazaman gidann

gobe ne ranar da oga khaleed zaidawo nigeria duk wani shiri hooda tagamashi gyara kuwa tashshi ciki da wajr harta gaji……

SANIN GAIBU….. 

na maman ahmad

                  82

A ranar da zata dawone mum tahadata da masu aikinta takoma gidanta sungya gidan kam masha allah girki sai wanda hooda tamance dashi wanka tayi ta tsala ado kamar kasaceta ka gudu dan kyau tasallami masu aikin tayi musu godiya da kyauta

Khaleed yasauko daga cikin jirgi inda yata duban ina zaiga babynsa can yahangota tanata zura ido taga ta inda zaifito aiko tana hangoshi da gudu ta rungumoshi wanda yasashi jin wata irin kasala yace babyna kin kara kyau kamar bakiyi missing dinaba ko dagowa tayi takalleshi ta sakar mai murmushi yazaayi ace miji yatafi yabar matarsa wata biyu har kana kokonton banyi missing dinka idan baka gani acikin idanunaba zannunama idan munje gida ta sadda kanta kasa shidai mamaki yake yanda hooda lokaci daya tacanza dama taiya irin wadannam kalaman humn 

Suna koma gida tahada mai ruwa yashiga wanka taajemai kayanda zaisa yana ditowa baigantaba yayi murmushi kin gudu kenam ko humm koda tashigo ta iske yasa kaya murmushi tay wanda yake zautashi aduk lokacinda tayishi my sweetheart kazo kaci abinci ko yace ok madam rungumota yayi hannunshi kan hips dinta ita kanta tashiga wani yanayi wanda bata tabajin hakanba abinda take bukata kawai taganta ita da mijinta yanamata irin wasanni daya saba zama sukeyi tana kan kafarshi cin abinci yake yata santi wallahi nidai nayi dace da mata komai nata kyau yakedashi abu daya yarage indan dana inji yadagamata gira rufe fuskarta tayi yace baby kinada kunya dayawa amma nasan maganinta kiss yasoma yimata ta koina yana mata wani salo hannunshi yakai zai tabi nunonta sukaji ana nokin din kofa.

 4:53 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  83

Ba khaleed ba hae hooda taji haushi haka yatashi jiki a sanyaye yabude kofa abdallah yatureshi lallai khaleed shine kashanyani a airport inata jiranka ko shine kadawo ko kakirani intakiranka baka dauka kai adole nai mata hooda tace ai kayimai uzuri ko nidai zokaci abinci kila harda yunwa ka kwaso a airport khaleed yace lallai kam 

Yana gamacin abinci suka wace masallaci yin magrib daganam yawuce gida yace kace madam natafi khaleed baidawo ba saida yayi ishai itakuma tana kare sallah wanka tayi dan zasuje gaida su mum ta tsala ado kamar kasaceta ka gudu dan kyau shima wanka yashiga bansan yanda zan fassara muku irin kyanda sukayiba yace baby gaskiya kigayamin miye sirrin naga saiwani kyau kike karawa kullum tayi mumushi tace kaima kayi kyau haka soka fito munacikin tafiyane na hango anisa

Gidan sabeer maigadi yace hjy maigidan fa bayanam satincan yana jidda shida iyalinshi tace aa baba sabeer fa nake naema yace shidinfa nake maki bayani hannu tadaura akai tana wani irin kuka gida ta koma mamace zaune afalo tace kekuma daga ina tace mama sabeer yayi aure yazu haka yana jidda shida iyalinshi mama tace ke kuma wannance jarabtar da ubangiji yamiki allah yabaki miji ko kyamanta sabeer 

Khairat ce tasheko da gudu shikuma yabiyota kamota yayi ya rungume yace sai jan fada amma karfi bake bace nam nakama tace plss my love dan kayi hakuri yace gaskiya bazan hakura 4 days kenam fa banyiba saboda period kuma yanzu kice wani abu inason in halbo mana soja kina neman ki dagulamin lissafi tace sabeer pls inason idan allah yabamu haihuwa namiji inaso asaka sunan khaleed idan macece inason asa anisa pls ta marairaice fuska yace my anything for you hum daukarta yayi cak bai dire koinaba sai toilet……

SANIN GAIBU……

na maman ahmad

                    84

Kayan jikinta yashiga tube mata sannan yatbe nashi wanka yashiga yimata yanamata wasanni wanda ita kanta batasan inda takeba bayan sungama tada hankullan junansu yadaukota sai saman gado yashi aikamata sakonni kala kala tana mayarmashi  har suka gamsarda junansu yace I hop yau zamu halbo baby tace allah yasa

Su khaleed suna isa gidansu mum yabudemata mota tafito haka yahadata da mota ya rungumeta tace haba my dear idansu mum suka gammufa yace to miye matata nataba aiko tace lah kalli cam ta tureshi tashiga gida da gudu yayi dariya yace zan kamaki ne ai suna isa falo babu kowa nan ya cafkota yace bake nakamaba tace stop it if someone sees us fa yace let everybody see us I dont care mum tayi gyaran murya hooda kamar ta shige kasa shikuma ko ajikinsa kuma baisaketaba yace mum ina wuni tace lafiya qalau ya mutanen turai yace qalau mum zaunawa sukayi yana rike da hannunta mum tace yau hooda ko gaisuwa babu ta sunne kai tana murmush yace mum wai kunyarki takeji tace to kai kuma mara kunya ko yace mum to mezanji kunyanki haba dai 

Dad ne yafito yace son yi abinka lokacine kaji yace yes dad itadai hooda tace damashi wannan yana magana humm lallai dad yace yata yau ba magana hooda tace dad munsameku lafiya yayi dariya lallai yau mu ake kunya mum tace aidole taji kunya allah yahadata da wannan dariya sukayi wurin 9:30 khaleed ya zungureta alamar tatashi sutafi mum tace kai son allah yamaka sauki wato zungurarta ma kake to kutashi kutafi saida safe dad yace kai kinfasama dana ido hakadai sukaita fira gwanin shaawa mum takira hooda tace injindai kina aiki da magungunan da mairo tabaki tace gud kada kiyi wasa dasu sunada amfani sosai kinji ta eh oya tashi nasan yanajiranki allah yamaku albarka tace ameen

Suna isa gida yace saitazo sunyi wanka itakuma tace saidai yayi shikadai haka yahakura yayi wankanshi dakinta takoma tayi wanka tana jiran zuwanshi shikuma shaawa tamashi yawa yarasa yanda zaiyi gashi yayi alkawari sai intayarda sannan zaiyi shiyasa yayi kwancinshi dan baison zuwa dakinshi takamai kuka

Taji shiru ba alamarshi kayan bacci tadauko tasa wanda dasu da babu duk daya tace yau zanbaka abinda kadade kana nema insha allah zandaure komai zakayi dani zanba hadinkai gabanta yafara bugawa da karfi tashafe jikinta da turaruka masa kamshi tanufi dakinsa samunsa tayi yakwanta jicce hawa gadon tayi tarungumoshi my love hakayi baccine kuma kabar wuta a kunne juyowan dazaiyi idonshi yakai ga nonuwanta wani irin shok yaci bai kara dabircewaba saida yakai kan hips dinta yace baby pls dont say know nd don’t cry pls help me rufemai baki tayi no dan allah kayi hakuri irin abinda namaka abaya na hanaka kaina pls basaika katambayaba nakane kaji wani irin dadi yaziyar ceshi.

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                  85

Yace gaskiya naji dadin yanda kika gane ni masoyinki kuma bazki taba nadamar habkanba insha allah yace abinda zaayi yan kitashi muyi rakaa biyu domin kore shadan da duk wani maisharri arwala sukayi bayan sun tofa addua hijabinta yacire mata da zanin da tadaura gabantane kefaduwa amma tadaure kanta akasa shikuma takoina kallon ta yake kafin yace masha allah jawaota yayi tafada qirjinshi hannusa yadaura kan hips dinta ya shafawa ahankali yana lumshe ido itama wani feelings takeji yace babyna inason hips dinnam da wannan yanuna qirjinta sannan kuma da wannan yataba nidai bansan miye yataba  saiji nayi tace wash taji wani irin shok

Kiss yake kaimata ta koina yatabata ta koina tsayuwar gagararsu tayi haka yadauketa sai kan gado cire mata rigar yayi shima yacite nasa itakuma gabadaya jikinta yamutu yamutsata yake kamar mayuwacin zaki sai sambatu yake yazo shigane yaga ba hanya itakuwa sai faduwar gaba take tace yaya pls dont yace shii dont say dat bazan maki dazafi idan kinbani hadin kai kinji babyna bude kafafunki yauwa kokefa dataga dagaske yake tayi sauri tatashi zaune tana zare ido

Yace wallahi baby idan banyiba zam mutu kinaso immutu? ta girgiza kai kinaso malaiku su tsinemiki? namma hakanam, kinaso ubangiji yayi fushi dake? Tace aa,ko kinsan zunubin dake kan macenda tahana mijinta kanta? Tace aa yace to bari ingaya maki idan bakiyi hankaliba wuta zaki  tace yaya zokayi amma dan kada kayi dazafi yace inkinga nayi da zafi to kece sillah

Jawota yayi ko motsin kwarai batayi saboda tsoro kokarinshiga yake yana addua kamar yadda manzo annabi muhhamad (saw) yakoyar dagyar da sodin goshi yasamu tadan samu guri haka dai yayita zungurata har yasamu rabi tashige hoodace tayi wani kara na zaba 

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                    86

Yace idan kinyi kukafa zai kara ciwo tace toh  nishi yakeyi yana sambatu albarka kan yau tashashi wata maganar batamasan meyake fadaba dukanshi tafarayi dataga azaba shikuma baimasan tanayiba jiyake kamar yauce rana tafarko daya taba sani macce yace lallai SANIN GAIBU SAI LILLAHI

yaya dan allah kabar hakanan wallahi zammutu pls mum help me gogan kuwa dayaji kukanta yayi yawa sai yadakata amma still tana ciki haba babyna yar albarka sry kibari inkawo kinji yaya pls nagaji zafi yakemin yace toyi shiru ahankali zanyu okay girgiza kai kawai tayi dan tausayi yabata irin yanayin da taganshi nikuma nace boni abbakici jiyayi kamar nayanzu yafi dadi aiko haka yadingayi ba sassautawa tunkanajin ihunta har tadaini numfashi kawai takeyi can naji khaleed nakuka koda na haska idonshi saiga hawayen dadi 

Yace baby allah maki albarka koda yaduba babykam tasuma aiko yazaro ido sai yanzu yake tuano abinda yafaru jijjigata yake can tabude ido a wahalce tace ruwa aiko dasauri yadauko ruwa yatasheta yabata tayi ajiyar zuciya yakwantadda ita yashiga toilet yahada mataruwan dumi yasa detol daukota yayi yasata ciki tace ash wash yaya zafi yace srry babyna zaidaina kinji shikuma yayi wanka yadawo gareta ya zubadda ruwan yasa wasu yakara zaunadda ita wanka yasa tayi wanka yatainaka mata yadaukota yakwanta jawota yayi yana am sry baby 4give pls tace u dont have to apologise to me bcoss its ur right hum yace thanks baby 

Koda yaduba baby kam wani wahattaccen kwana yadauketa yayi murmushi yace sai yanzu nayi aure ya sumbaceta shima bacci yayi badan yakoshi da itaba sai don tausaya mata da yayi  yau kam anyita rengyem remgyem su khaleed abiya bukata remgyem mum tayi famafa rengyem angaida mairo fa remgyem na tausayama hooda fa remgyem

 5:03 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                    87

Kiraye kirayen sallah yatadashi bandaki yashiga yayi wanka yadauro alwala masallaci yawuce koda tadawo yatarar har yanzu baccin take tabata yayi yaji jikinta dazafi yace babyna sry tasheta yayi tasamu tayi sallah dr nadeeya yakira tazo tadubata tabata magunguna tace kanal arinka yi ahankali fah saboda kaso kajimata ciwo kuma koda zaa koma sai tasamu sauki allah yasauwaqa yace ameen

Koma yayi saman gadon yazauna ya kura mata ido takalleshi tayi murmushi yace baby pls yatsanta tadaura kan nashi ta girgiza kai murmushi yayi yahadomata tea mai kauri yabata magani konawa tayi bacci sai 11am tatashi jikin dai yayi sanyi amma har yanzu gurin yana ciwo wanka tashiga taqara shiga ciku ruwan zafi

Shikuma yacan kitchen yana wanke wanke bayan yagama mopping din gidan yasa turare koina tana fitowa wanka ta dauko wata doguwar riga ta english wears fara tanada digon green tatsje gashinta tasa ribon wanda yasauko har tsakiyar bayanta hakanan tasauko tana tafiya kamar maikoyo tsna zuwa falo taga angyara koina kitchen taji motsi tana shiga taganshi yana wanke hannu yakare wanke wanke

Dariya tasaki wanda yasa yajuyo yana kallonta kamar zai fadi saboda yanda rigar tafito da hips dinta nononta rabi duk waje tamatso inda yake tahoramai iska a ido tace my love sannu da aiki miyesa bakabari nszo nayiba yace haba babyna zonan matsowa tayi yakalli yanda take tafiya yace baby har yanzu wurin yana zafine

Tadaga kai kuma tasunne kanta da kirjinshi tarufe fuska yace very soon wannan kunyar taki sata cire kissin dinta yayi yace muje inyi wanka sai mufita mudanje yawo kila zakisamu sauki dan banyarda da kwanciyarnamba inason babyna tasamu sauki dan tana zuzutani dayawa refe fuska tayi  dauketa yayi cak bai direta koinaba sai saman gado shikuma yashiga wanka….

SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                   88

Yana fitowa wanka yasa kayanshi jins baki riga fara yafitar mata da jallabiya bake da mai stones fari da dankwalinta fari tashi tayi tasa rungumota yayi suka sauko zuwa mota wuri hutawa sukaje hotuna suke tayi suna dari abin gwani shaawa

Restaurant yasa yasai masu abinci suka wuce gida daukota yayi yana dariya yace kai bakida nauyi ko kadan bisa kujera yaajiyeta sai wani lumshe ido takeyi tana shagwaba nikuma nace yi abinki allah ne baihadaki da alin khausar ba da kingane bakida wayo

India

Khairat ce nagani da dan karamin cikinta tayi fresh abin baa magana sabeer ne yashigo yataddata zaune cikin falo tanashan fruit maman twince tadauki ayaba daya tajefeshi dashi tana dariya ni gaskiya kadaina cemin maman twins yace gaskiyavkincika raki hum to ai kabari in naguda tataso sai abaka rabi yace ni da anabadawa duka zan dauka saboda banason babyna tawahala zuwa yayi yazauna itakuma ta daura kanta kan cinyarshi yace baby next week fa zamu leke nigeria tace haba yace ehmana 

Kuma inaso zamuje gidan maman anisa mugaisheta har yanzu amatsayin uwa take garemu kuma ai ita batada laifi dan batasan komaiba zamuje mubayyana mata komai inyaso munemi sulhu kinga kema zakiji dadi ko bahaksba my beutifull wife tace duk yanda my Hanson husband yace haka zaayi dariya sukayi yakuma kallonta yace gaskiya yanzune nasan nayi aure tace zolaya dai bskyau yace ok bari kigani 

Daukarta yayi bai dire koinaba sai cikin bahon waka cike da ruwa tace haba my dear jifa kayana duk sunjike yana batun cire kayanshi tadebo ruwa tayima wanka dasu kaima kaji in akwai dadi….

 5:05 SANIN GAIBU…..

na  maman ahmad

                   89

Wanka sukayi tare daukota yayi yadire kan gado gaskiya my dear kin kara nauyi kuma sai kinbiya daukar danamiki khairat tace lallaima toni yazaayi indaukekama yace bari kiga yanda zakiyi zame towel din yayi yace kinsan yanzu zankara bisaga yanda nakeyi adah kinsan mai ciki tafi dadi ko zatayi magana yasa bakinshi cikin nata aikuwa ta amshe sundade ahaka sadar kam tamike taimako kawai take bukata haka sukaita romance can yashige gidan dadi bashiba hatta khairat saida tayi eani ihun dadi wash ahhhh yiyake kamarba gobe ita kuwa saibashi hadinkai take bashi can naji yana wani irin nishi yana ihu itama haka kwatawa yayi saman jikinta yana maida numfashi tana shafa mashi baya

bayan sati biyu

Khaleed ne yafito wanka yana kiran baby baby yaji shiru dakinta yaje yatarar tana wanka yace ina kika shigane bangankiba tunda nadawo sallah gashi har 9pm yanzu fitowa tayi tace sowy wlh baccine yadaukeni shidai kallonta kawai yake yace baby wai har yanzu gurin be daina ciwobane tace ashh wash my love har yanzu dariya yayi yace asheko yaudinnm zai daina kamota yayi yazare dan karamin towel din shima yacire nashi kanta tadaura a kirjinshi tana rufe fuska yanda taga yanakallon duwawunta yabata kunya

Juyata yayi yana kallon duwawunta yace kai babyna gaskiya nayi dace ga kyau ga gashi ga halin kwarai ga duwawu uwa uba ga dadi itadai takasa hada ido dashi rungumeta yayi tabaya jintayi abu kamar sanda yana tabin duwawunta jintayi yace wayyo dadi!!!! Babyna zanmutu juyota yayi ita kanta idanunta sun sauya tanason abinda yayanta yake mata kunyarshi kawai takaji bata kare tunani ba taji yasa bakinshi cikin nata batasan lokacinda tafara maidamaiba jikinta har rawa yake nikuma nace angaidasu mairo damun 

Kan gado suka dira sucking dinta yafarayi hooda da tuni taje wata duniyar dabata taba zuwaba sai wani lumshe ido take tana ahhh shiiihhh washhhh shikuma dayaga haka sai gara salo yakeyi aiko bulbula take awa fanfo dagoda yayi yace baby suck me ba musu tafaramai yana wayyo baby zaki ksheni juyata yayi kamar wani mahaukaci yashiga neman inda zaisa sandar girma saida yayi yandabaru tunda har yanzu gurin amatse yake yiyake yana sam batu itama sai wani rirrkeshi takeyi tana wash wash ash ahhhh haka yayita gurzarta tun tana jindadi har tafara kukan wahala……

SANIN GAIBU….

na maman ahmad

                 90

Shikuma baimasan tanayiba saida yakawo yace baby dadinki yayi yawa wlh sannu sry kinji murmushi tayi sai yanzu zakacemin wani sry bayan tundazu nake baka hakuri amma kaki yace lokacin banajin babyna ne kinji daukarta yayi sai toilet yasamata ruwa yazaunar aciki haka rayuwa taci gaba a bangaren nsm biyu wato hooda da khaleed khairat da sabeer wanda anisa kuma tashiga wani hali inba tunaniba ba abinda take mama tagaji dayimata magana takira sadeeq mijin khadeejah yaya ga anisa tayimai bayani yace zaiyima anisa visa tazonam india tacigaba da karatunta

Bayan wata shidda

Abubuwa sunfaru hooda nagani daciki wanda yakai wata biyat suna garden zaune saiwani riritata yake ko motsi tayi sai yace sannu meke damunki meke miki ciwo tace kai my love wlh kaisheni kodai zanmaida cikin nam ajikin kane kabi kadami mutane tagama maganr tana dariya yace aidolene inriritaki saboda inasonki kuma inaso ki haifo mani yaya uku masu kama dake tace bakinka yasari danyen kashi jan kumatun ta yayi yace sai baki amma kuma sai raki tace hakane ai tunda bakai zaka haifosuba aukin kenam inba kangadoba baada wani kitibus kamota yayi yace lallai ni kike kira da haka to yayi lallai yau zannuna maki ni sojane hah yarinya kina wasa dani 

Anisa nagani tadawo da makaranta tace aunty khadeeja wlh nagaji sosai fah tace ai yanzu kika fara mstww wallahi karatu ba dadi tanifi daki khadeeja kuma taba falo sadeeq ne yashigo da friend dinshi maisuna abid sungaishesu khadeeja takawomusu ruwa tace yau abid antuno damu tunda abida tarasu shikena kabar zuwa gidannsn yau shekara biyu ina adnan yace yana skul tace shikenam kazama gauro karfi dayaji kaki aure kasamama adnan mum ko yace bansamu mataba ne ko akwai wacce kika tanadamin sukasa dariya saiga anisa tafito ko dankwali babu tasanya tiga da wando tace lahh yaya yaushe kadawo gani abid yasa takoma da gudu shikuma tunda tafito yake kallonta yace bross wace wannam khadeejah tace toh fa aina dagoka wannan kanwar sadeeq ce anisa kaga sai ayi tuwona maina ko

Sadeeq dasai yanzu yayi magana humm sannunki to tunbaice yanasoba harkin bashi abid yace gaskiya bros tun yau kakoma babban yaya danni naga matar aure yazaayine khadeejah tace kada kadamu komi zaiyi dai dai zammata magana kaji sadeeq yace tokai kaji umma tabaka dariya sukayi abid yace shi zaije yauko afnan skull…..

 5:13 SANIN GAIBU…..

na maman ahmad

                    91

Abid nafita sadeeq yace gaskiya indai waanan alamarin yafaru to gaskiya zanfi kowajin dadi dan abid mutum ne mai halin kwarai tace kamar mijina kenam murmushi yayi kedai bskya rabo da tsokana je ki kiramin ita haka kuwa akayi tana zuwa tace yayana gani yace dama ba wani abubane abikina yaganki yace yanasonki kuma da aure mikikace a zuciyarta tace nida nake nema ruwa ajallo nasamu irin abid ga kyau ga ilimi ga kudi gashi daka ganshi baida hayaniya yace dakefa nake magana kinyi shiru 

Tace yayasadeeq indan yayi maka nima na amince yace ahh to alhamdulillahi zanbashi numbanki tace shikenam yaya 

Khaleed ne yashigo gida yana baby babyna kina ina fitowarta kenam daga toilet tace gani my love yaakayi naga sai murna kake yace india aka turani wani kos na wata  hudu dana gamashi sai zama general nandanan annashuwarta ta dauke tana buga kafa gaskiya ni bazan yardaba haka kawai zaka tafi kabarni rungumeta yayi yace haba baby kema kinsan bazan tafi inbarki cikin wannan halimba ko tace aa gaskiya kaje kawai bakomai yace dama aiko bakifadaba zani amma da sharadi tace sharadinme yace sai in matata tayadda zatayimin rakiya zuwa india ai nan tadaka tsalle tace gaskiya naji dadi my dear nayi missin aunty balki da freinds dina yace jibifa zamuje kinga kishiryamana kayayyakin mu sai muje muyiwasu mum sallamako tace ok sir general 

Sabeer ne tashigo gida khairat tace my dearna yakamata muje india muyi ziyara kaga yaya sadeeq shikadaine wanda ke taimakamun danayi rashin kowa yana turomin kudi sosai yace gaskiya yakama muje dama inada wani dan aiki dazanyi acam kin kinama iya haihuwa acam tunda next month ne ko tace tank u my daer 

ANA WATA GA WATA 

Yaune ranarda khaleed da hooda suka sauka a birnin india wanda yayi daidai da tahowarsu khairat itada mijinta kuma ranarce zaa daura auren anisa da abid bayan daidatawa da sukayi sunshaku sosai mama tace ayi komai cam basai anzo nigeria ba allah bada zaman lafiya tunda shi angon iyayensa nacam…….

SANIN GAIBU.

na maman ahmad 

                   92

Suna isowa hooda takira auny balki tace my aunty gani a gariku fa yanzu zaki ganni aunty balki tayi tsalle tace allah sarki gaskiya naji dadi kuzo gidan khadeejah kinsan yau zaayi auren anisa kanwar sadeeq hooda tace aikuwa hakane dan abdallah ma yagayawa khaleed saidai bamusan ko yau bane ashe munzo dai dai kenam tana kashe wayar suka tari taxi sai gidan khadeejah shagali ake kamar na budurwa kowa sai murna yake anata yaushe rabo ana cikin haka saigasu khairat dagudu na isa cikin gida sai inda amarya dan inga yanda zatayi idan tagasu khairat da rabin ranta 

Suna shigowa suka ga gida sai shagali ake sadeeq ne yataso yataresu khairat ta yaya lfy naga mutane yace ai yau ake bikin anisa ku shiga suna ciki khaleed da yana ganinsu yayi kamar baigansuba yana jinjina irin rashin kunyar khairat da cin amana yanzu bayaga abinda tamishi ashe mijin anisa kuma ta aura mtsw allah ya wadde da irin masu hlin khairat nikuma nace me kake sauri dakatsaya kaga yanda zata kaya mana

Sadeeq dai yatsaya wace wurinsu khaleed yagane khaleed dan suna zuwa gidansu da yana auren anisa yaja khaleed gefe yayimishi bayanin komai da abinda yasa ya auri khairat gaskiya khaleed yajin jina wannan alamarin yanzu anisa dama haka take sallama tayi hankalun kowa yakoma gunta wasa kuma gabansu nafaduwa gaisawa sukayi suna binta da kallon mamaki to yaakayi tasan yau bikin anisa? Yaa akayi tasan nam gidam? Wannan cikin kumafa? 

Suna haka anisa tafashe da kuka khairat dan allah kiyafemin nan takwashe komi yagayamusu kowa saida yayi mamaki tace nidama banrikekiba suka rungume juna suna kuka tace khairat kinyi wani aurenne tace ehh nayi tace da mijina ma muke yana waje su sadeeq ne suka shigo khairat tace kinga mijina nam  anisa tazare ido takallon sabeer tananunashi kai dama sabeer kika aura abdallah yace to miye kaikayine yakoma kam mashekiya kinbani mamaki anisa kuka take kamarme tana neman gafara khairat tace bakomai ai yawuce haka akakai amarya gidanta kowa da murna mama ma saida tayi kuka dataji wannan alamarin har sunshirya da yarta khairat

Bayan shekara uku

Hoodace nagani rike da yaro dan wata shida wasu yan biyu na biye da ita masu kyau mace da namiji suna kada sosai jin nayi tace ameer da ameera kushiga baya khaleed ne yace gaskiya bani baffana yauke zaki tukamu yakarbe yaron hannunta wanda akasama sunan mahaifin hooda ameer da amera kuma sunan mum da dad din khaleed sukaci

Khairat kuma tanada yayanta biyu anisa da khaleed yanzu haka tanada ciki wata hudu

Anisa kuma tanada yarta daya maisuna amina sunam mama kenan suna kiranta da ummi duniya tayi dadi kowa yana zaune da mijinshi lafiya……

ALHAMDU LILLAHI

Anan nakawo karshen wannan littafina mai suna SANIN GAIBU……

ina godiya da mika gaisuwata gamasoya littafaina da kuma shawara wanda adaina fassara abu yanda duk aka dama damin ance SANIN GAIBU SAI LILLAHI……

Daga marubuciyarku

 MARDIYYA KAOJE

wadda kukafisani da

MAMAN AHMAD

Marubuciyar

(1) HUKUNCIN ALLAH

(2) RASHIN SANI

(3) SANIN GAIBU

Sai littafinmu nagaba RAWAR GANI.

THANKS. 

1 Comment

Leave a Comment

error: Content is protected !!