Hausa Novels

Zafafa Biyar Hausa Novels Documents

Zafafa Biyar 2022 Hausa Novels Documents

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Tag: Zafafa Biyar Hausa Novels Documents

1. A gidan Mu Take

Page 1&2

 

“Haba Ahmad meyasa bazaka dauki kaddara ba, kasani fa kowani dan Adam da irin tasa kaddarar, na wani yafi na wani amma Sam kai baka dauki kaddaraba.

 

Nan naga Wanda aka kirada suna Ahmad ya dago kanshi, yana hawaye fuskarshi tayi ja, buɗe baki yayi yanason yin magana amma ya kas, sai kuka yake kamar wata mace, hadda shesheka dakyar ya iya cewa “Haba Habeeb ya bazanyi kuka ba, bacin kai kasan abinda yake damuna, idan Banyi kukaba me zanyi?” Yaƙare maganar cikin sanyin murya.

 

Gyara zama Habeeb yayi haɗe da cewa.

“Addu’a ya kamata kayi Ahmad, domin itace abinda yakamata kowani musulmi yayi, a lokacin daya samu kanshi cikin yanayi na kunci.”

 

“Ya isa haka Habeeb, ka ƙyaleni naji da abinda yake damuna, bawai ka cikani da surutunka ba, sanin kanka ne nayi babban rashi a rayuwata, rashin daba zan taɓa mantawa ba, tunda narasa FATEEMAH narasa komai,

na wulaƙantata, na ƙuntata mata, nayi mata abinda bazata taɓa mantawa daniba, Ina zanga Fateemah? Ina zanji labarinta? tana raye ko Tana mace?” Ɗan jinkirtawa da maganan yayi, kana ya cigaba da cewa.

“Idan Tana raye Ya Allah Ka bayyana min ita, idan kuma tamutu Allah Ka kai haske kabarinta!!” Ya ƙarashe maganan yana wani irin gunjin kuka.

 

Awannan lokacin har Habeeb ba’a barshi abaya ba, duk dauriyanshi shima seda yayi hawaye, yana me tausayawa abokinnashi.

*** ***

 

“Wai Ina kike ne BINTU? kiyi sauri dan Allah kinsanfa mommy Tana jiranmu a mota.”

 

“Ina zuwa Sis HABEEBA, gyalena nake dubawa ban gani ba.” Naji wata siririyar murya Tana fada.

 

“Kiɗauki nawa a wardrobe mana bintu.” Habeeba tafaɗi haka cikin yanayi na ƙosawa.

 

“Okay nama dauka ae ganinan.” Beentu tafaɗi haka tana mai ƙoƙarin yafa gyalen ajikinta.

 

“Okay dama koban ce kidauka ba zaki dauka kenan?” Habeeba tafaɗa tana ɗan kallon gefen da Beentun take.

 

Nan naga Beentu na sauƙowa daga kan step, cikin takunta mai ɗauke da nutsuwa. Farace sol doguwa siririya, tana da manya manyan idanu, bakinta dan karami, ƙoƙarin gyara gyallen take, tayadda zai zauna akanta.

 

Cewa tayi “Haba My Hussaina, Kinsan fa bama haka dake, kuma naga kema ay kinasa abuna ko my sis?”

 

“Da ma ay haka zakice, kullum se kinwa mutum laifi kizo kina mishi sanyin murya, to yanzu de muje kinga Mom nata kirana, kusan 6 missed calls tayi min” Habeeba tafaɗi haka tana mai duban wayarta dake riƙe a hanunta.

 

“Okay to muje” Cewar Beentu.

 

A tare suka fito daga falon suna sauri.

 

 

_see me next page_

 

*Jidderh S Mapi*

[6/23, 12:43 PM] Ummi Tandama:

*A GIDANMU TAKE!!!*

 

 

_story written by_

Jiddah S mapi

 

_dedicated to fateemahsardauna_

 

_wattpad jiddahpretty_

 

Page 3&4

 

Suna fita daga falon habeeba ta kwalawa driver Kira yace gani hajiya

 

tace Ina mommy yace ay hajiya ta dade da tafiya tace bazata iya jiranku ba idan kun gama ku sameta agidan abinci

ok to kaimu driver yace to nan suka shiga motar suka tafi

bayan driver yayi parking naga sun shiga wani waje me kyau Wanda naga ma’aikata da uniform suna rabawa mutane abinci wasu kuma suna dafawa

 

Wasu na wanke plates daga gani de wannan gidan abinci ne Wanda yayi suna agarin

 

ADAMAWA Ina daga kaina naga an rubuta HASSY and HUSSY’S KITCHEN

 

suna fita a motar idanun mutane suka dawo kansu Ana tacewa kaga ‘yan biyun hajiya bada kunku asare

 

Kuje gida kuce yafadi habeeba ce kadai me cewa sannunku

 

Samarai barka da war haka ita kuma bintu sai murmushi take nan naga sun nufo wata kykkyawar mata wacce zatakai shekara 40 habeeba tafada kan cinyar matar

 

Tace mommy shine kikayi tafiyarki kika barmu

 

matar da aka Kira da mommy naga tayi murmushi nan naga tsananin kamanta da habeeba tace ba dole natafi ba

 

Kun tsaya kunata shirme kuma kunsan yau ranar biyan ma’aikata ne

 

Mommy ai bintu ce ta tsayar damu kinsan yanayinta dayin Abu kamar karkashi

 

Aa karki sake kizagammin ya zo maya my bintu kizauna anan

 

Bintu tayi murmushi tace mom inason yau zanyi stew da kaima

Mom tace Haba bintu yazaki gajiyar da kanki kizauna kihuta kinji my bintu

 

Aa mom kibari zanyi

Toshikenan bazan hanakiba jekiyi

 

 

Ahmad dama nayi niyan tafiya yau amma bazan iya tafiya nabarka awannan yanayin ba

 

Nagode habeeb Allah yabarmin kai dan Allah habeeb ko bayan na mutu idan kasamu my teemah dan Allah ka aureta sabida kai Kadai nayadda dakai Kai Kadai nasan zaka riketa da amana tinda kasan bakar wuyar datasha kasan na zalinceta naci amana dan Allah kayimin wannan alkawarin🙏🏻

 

_see me next page_

[6/23, 12:44 PM] Ummi Tandama:

*A GIDANMU TAKE*

 

 

_story/written by

 

Jiddah s mapi

 

 

_dedicated To fateemahsardauna_

 

 

_wattpad_

Jiddahpretty

 

Page 5&6

 

Ahmad kadaina irin wadannan maganganun

 

Banajin dadinsu Sam meyasa kake maganar mutuwa bayan bakaga fateemahn kaba

 

Ahmad insha Allah Bazaka mutu ba seka ga fateema

 

Ka nemi yafiyanta Sannan ku Gina rayuwa me kyau

 

Kuma inada tabbacin fateemah zata yafe maka

 

Habeeb bana tinanin my teemah Zata yafemin koda bayan raina ne

 

Habeeb babu abinda yake damina kamar yanda mommy tadau

 

Zancennan da zafi ka duba kagani

 

Yau kusan shekara daya ban sa mommy a idona ba

 

Yazanyi da rayuwa ta ya karashe maganan yana me hawaye

 

Abin tausayi

 

Habeeb kam ba bakin magana

 

Shi mamaki ma abun yake bashi wai ace yau

 

Ahmad ne yake kuka yana fada mishi damuwanshi

 

Shida magana ma be dameshi ba

 

Gsky dayana da yanda ze taimaka mishi daya yayi

 

Amma shi besan ma ta ina ze fara ba

 

Allah ka gaggauta kawo mana karshen

 

Matsalarnan Ameen

 

 

*BINTU*

 

Mommy wai meyasa bintu take zubar mana da class ne

 

Kiduba fa yanzu wajen masu aiki zataje suyi tare

 

Gsky mom abinda takeyi bata kyautawa wannan aji down ne😏

 

Habeeba kibi rayuwa a hankali

 

Ita duniya a hankali ake binta

 

Wanda batazo bama Tana jiranshi bale muda muke cikinta

 

Ni gsky mom kina daurewa bintu gindi dama nasan

 

Niba sona kike ba

 

Bawai bana sonki bane beebah babu Wanda ze haifi da

 

Yakishi sede idan kaddara ne

 

mom tafada idonta yana cika da hawaye

 

A hankali tajuya kanta yanda bintu bazata ganta ba ta goge idonta

 

Bintu kuwa iyayen son aiki tanata girki suna dan hira da ma aikatan

 

Dan ita ba ma’abociyar son magana bace

 

Cikin hiranne wata Wanda suka dan saba da bintu

 

Take tambayan bintu

 

Friend dama inason inyi miki wata tambaya

 

Ok nabeela inajinki

 

Amma Allah yasa ranki baze baci ba

 

Karin wasu littafai da zaku so

Aa ba komai yi maganarki ok

 

Dama inason tambayanki tum bayau ba

 

Hajiyace ta haifeki!!!?

 

Haba nabeela wannan wace irin magana ce yazakimin wannan tambayar?

 

Bacin kinsan mu ‘yan biyune nice babba

 

Gsky bintu ba kowane ze yadda ba

 

Duba da irin yanayinki Kiga beebah mana

 

Tana Kama da hajiya

 

Amma ke Sam babu abinda yahadaki da hajiya ta kamanni ko hali gsky akwai abun dubawa anan

 

What are you saying nabeela!!!?

 

Cewar mom Wanda tin farkon maganarsu takejinsu

 

Ta taso tambayar bintu kota gama hadin?

 

dabi’ar zuciya hausa novel

2022 hausa novel

Bilyn ABDUL Wattpad hausa novel

Mamuhgee Wattpad

Takun saka Hausa Novel COMPLETE

DALAAL_ Hausa NOVEL

 

MAKAUNIYAR KADDARA COMPLETE

ZAFAFA biyar 2021

UBAYD MALEEK Hausa NOVEL

_DEEN MARSHALL Wattpad

So da zuciya Hausa NOVEL

MAKAUNIYAR kaddara 40

Sawwama wattpad

MISS XOXO wattpad

 

Leave a Comment

error: Content is protected !!