Zafafa Biyar 2022 Hausa Novels Documents
Tag: Zafafa Biyar Hausa Novels Documents
1. A gidan Mu Take
Page 1&2
“Haba Ahmad meyasa bazaka dauki kaddara ba, kasani fa kowani dan Adam da irin tasa kaddarar, na wani yafi na wani amma Sam kai baka dauki kaddaraba.
Nan naga Wanda aka kirada suna Ahmad ya dago kanshi, yana hawaye fuskarshi tayi ja, buɗe baki yayi yanason yin magana amma ya kas, sai kuka yake kamar wata mace, hadda shesheka dakyar ya iya cewa “Haba Habeeb ya bazanyi kuka ba, bacin kai kasan abinda yake damuna, idan Banyi kukaba me zanyi?” Yaƙare maganar cikin sanyin murya.
Gyara zama Habeeb yayi haɗe da cewa.
“Addu’a ya kamata kayi Ahmad, domin itace abinda yakamata kowani musulmi yayi, a lokacin daya samu kanshi cikin yanayi na kunci.”
“Ya isa haka Habeeb, ka ƙyaleni naji da abinda yake damuna, bawai ka cikani da surutunka ba, sanin kanka ne nayi babban rashi a rayuwata, rashin daba zan taɓa mantawa ba, tunda narasa FATEEMAH narasa komai,
na wulaƙantata, na ƙuntata mata, nayi mata abinda bazata taɓa mantawa daniba, Ina zanga Fateemah? Ina zanji labarinta? tana raye ko Tana mace?” Ɗan jinkirtawa da maganan yayi, kana ya cigaba da cewa.
“Idan Tana raye Ya Allah Ka bayyana min ita, idan kuma tamutu Allah Ka kai haske kabarinta!!” Ya ƙarashe maganan yana wani irin gunjin kuka.
Awannan lokacin har Habeeb ba’a barshi abaya ba, duk dauriyanshi shima seda yayi hawaye, yana me tausayawa abokinnashi.
*** ***
“Wai Ina kike ne BINTU? kiyi sauri dan Allah kinsanfa mommy Tana jiranmu a mota.”
“Ina zuwa Sis HABEEBA, gyalena nake dubawa ban gani ba.” Naji wata siririyar murya Tana fada.
“Kiɗauki nawa a wardrobe mana bintu.” Habeeba tafaɗi haka cikin yanayi na ƙosawa.
“Okay nama dauka ae ganinan.” Beentu tafaɗi haka tana mai ƙoƙarin yafa gyalen ajikinta.
“Okay dama koban ce kidauka ba zaki dauka kenan?” Habeeba tafaɗa tana ɗan kallon gefen da Beentun take.
Nan naga Beentu na sauƙowa daga kan step, cikin takunta mai ɗauke da nutsuwa. Farace sol doguwa siririya, tana da manya manyan idanu, bakinta dan karami, ƙoƙarin gyara gyallen take, tayadda zai zauna akanta.
Cewa tayi “Haba My Hussaina, Kinsan fa bama haka dake, kuma naga kema ay kinasa abuna ko my sis?”
“Da ma ay haka zakice, kullum se kinwa mutum laifi kizo kina mishi sanyin murya, to yanzu de muje kinga Mom nata kirana, kusan 6 missed calls tayi min” Habeeba tafaɗi haka tana mai duban wayarta dake riƙe a hanunta.
“Okay to muje” Cewar Beentu.
A tare suka fito daga falon suna sauri.
_see me next page_
*Jidderh S Mapi*
[6/23, 12:43 PM] Ummi Tandama:
*A GIDANMU TAKE!!!*
_story written by_
Jiddah S mapi
_dedicated to fateemahsardauna_
_wattpad jiddahpretty_
Page 3&4
Suna fita daga falon habeeba ta kwalawa driver Kira yace gani hajiya
tace Ina mommy yace ay hajiya ta dade da tafiya tace bazata iya jiranku ba idan kun gama ku sameta agidan abinci
ok to kaimu driver yace to nan suka shiga motar suka tafi
bayan driver yayi parking naga sun shiga wani waje me kyau Wanda naga ma’aikata da uniform suna rabawa mutane abinci wasu kuma suna dafawa
Wasu na wanke plates daga gani de wannan gidan abinci ne Wanda yayi suna agarin
ADAMAWA Ina daga kaina naga an rubuta HASSY and HUSSY’S KITCHEN
suna fita a motar idanun mutane suka dawo kansu Ana tacewa kaga ‘yan biyun hajiya bada kunku asare
Kuje gida kuce yafadi habeeba ce kadai me cewa sannunku
Samarai barka da war haka ita kuma bintu sai murmushi take nan naga sun nufo wata kykkyawar mata wacce zatakai shekara 40 habeeba tafada kan cinyar matar
Tace mommy shine kikayi tafiyarki kika barmu
matar da aka Kira da mommy naga tayi murmushi nan naga tsananin kamanta da habeeba tace ba dole natafi ba
Kun tsaya kunata shirme kuma kunsan yau ranar biyan ma’aikata ne
Mommy ai bintu ce ta tsayar damu kinsan yanayinta dayin Abu kamar karkashi
Aa karki sake kizagammin ya zo maya my bintu kizauna anan
Bintu tayi murmushi tace mom inason yau zanyi stew da kaima
Mom tace Haba bintu yazaki gajiyar da kanki kizauna kihuta kinji my bintu
Aa mom kibari zanyi
Toshikenan bazan hanakiba jekiyi
Ahmad dama nayi niyan tafiya yau amma bazan iya tafiya nabarka awannan yanayin ba
Nagode habeeb Allah yabarmin kai dan Allah habeeb ko bayan na mutu idan kasamu my teemah dan Allah ka aureta sabida kai Kadai nayadda dakai Kai Kadai nasan zaka riketa da amana tinda kasan bakar wuyar datasha kasan na zalinceta naci amana dan Allah kayimin wannan alkawarin🙏🏻
_see me next page_
[6/23, 12:44 PM] Ummi Tandama:
*A GIDANMU TAKE*
_story/written by
Jiddah s mapi
_dedicated To fateemahsardauna_
_wattpad_
Jiddahpretty
Page 5&6
Ahmad kadaina irin wadannan maganganun
Banajin dadinsu Sam meyasa kake maganar mutuwa bayan bakaga fateemahn kaba
Ahmad insha Allah Bazaka mutu ba seka ga fateema
Ka nemi yafiyanta Sannan ku Gina rayuwa me kyau
Kuma inada tabbacin fateemah zata yafe maka
Habeeb bana tinanin my teemah Zata yafemin koda bayan raina ne
Habeeb babu abinda yake damina kamar yanda mommy tadau
Zancennan da zafi ka duba kagani
Yau kusan shekara daya ban sa mommy a idona ba
Yazanyi da rayuwa ta ya karashe maganan yana me hawaye
Abin tausayi
Habeeb kam ba bakin magana
Shi mamaki ma abun yake bashi wai ace yau
Ahmad ne yake kuka yana fada mishi damuwanshi
Shida magana ma be dameshi ba
Gsky dayana da yanda ze taimaka mishi daya yayi
Amma shi besan ma ta ina ze fara ba
Allah ka gaggauta kawo mana karshen
Matsalarnan Ameen
*BINTU*
Mommy wai meyasa bintu take zubar mana da class ne
Kiduba fa yanzu wajen masu aiki zataje suyi tare
Gsky mom abinda takeyi bata kyautawa wannan aji down ne😏
Habeeba kibi rayuwa a hankali
Ita duniya a hankali ake binta
Wanda batazo bama Tana jiranshi bale muda muke cikinta
Ni gsky mom kina daurewa bintu gindi dama nasan
Niba sona kike ba
Bawai bana sonki bane beebah babu Wanda ze haifi da
Yakishi sede idan kaddara ne
mom tafada idonta yana cika da hawaye
A hankali tajuya kanta yanda bintu bazata ganta ba ta goge idonta
Bintu kuwa iyayen son aiki tanata girki suna dan hira da ma aikatan
Dan ita ba ma’abociyar son magana bace
Cikin hiranne wata Wanda suka dan saba da bintu
Take tambayan bintu
Friend dama inason inyi miki wata tambaya
Ok nabeela inajinki
Amma Allah yasa ranki baze baci ba
Karin wasu littafai da zaku so
-
Matar maza 3
-
Zuciya ta
-
Mahaukaci ko boyayyen masoyi
-
Wuka a makoshi
-
Aure da haihuwa
-
Husna Hausa Novel
-
Musayar Zuciya
-
Gangar Shedan
-
Angon mata biyu
-
A gidan mu take
-
Bafulatanar Rugga
-
Matar yaro
-
Mr Bello
-
Mijin Buzuwa
-
Gidan Uncle Complete
Aa ba komai yi maganarki ok
Dama inason tambayanki tum bayau ba
Hajiyace ta haifeki!!!?
Haba nabeela wannan wace irin magana ce yazakimin wannan tambayar?
Bacin kinsan mu ‘yan biyune nice babba
Gsky bintu ba kowane ze yadda ba
Duba da irin yanayinki Kiga beebah mana
Tana Kama da hajiya
Amma ke Sam babu abinda yahadaki da hajiya ta kamanni ko hali gsky akwai abun dubawa anan
What are you saying nabeela!!!?
Cewar mom Wanda tin farkon maganarsu takejinsu
Ta taso tambayar bintu kota gama hadin?
dabi’ar zuciya hausa novel
2022 hausa novel
Bilyn ABDUL Wattpad hausa novel
Mamuhgee Wattpad
Takun saka Hausa Novel COMPLETE
DALAAL_ Hausa NOVEL
MAKAUNIYAR KADDARA COMPLETE
ZAFAFA biyar 2021
UBAYD MALEEK Hausa NOVEL
_DEEN MARSHALL Wattpad
So da zuciya Hausa NOVEL
MAKAUNIYAR kaddara 40
Sawwama wattpad
MISS XOXO wattpad
Leave a Comment